Sashe 28
Bintun Batuul Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Fast forward, Suka fito daga departure hall, Suka fito farfajiyar airport in da suka hangi driver na jiran su, Haka Suka karasa Yana sabe da Akram duk da girma da yayi. Mujahid da murna ya Fara kokarin karbar Akram tare da Yi Masa marhaba da Dan guntun larabcin da ya Dan tsinta only God knows where? Amma fur Akram yaki zuwa, dole Haka Suka tafi. A gida Safiyya ta kasa zaune ta kasa tsaye, shiri take sosae na tarbar mijin ta, ko kadan Bata da masaniyar zaa dakko Akram ne, ita tunanin ta ma wani abun Suka tafi.
A gajiye ya shigo parlon Akram na biye da shi da katuwar beach ball a hannun shi, Safiyya ta taho tarar shi amma tana ganin yaro taja ta tsaya tana kallon yaron tana Kuma kallon Imam questioningly, ya Dan zauna Yana fadin
" Daga Qatar muke, Akram ga Ummaah ka go to her!"
Das das ya nufi Safiyya da take ta kallon yaron idanun ta sun ciko da kwalla, gashi dai yaron Kama yake da Imam sosae amma Kuma akwai features din shi da suke nuna shi din Dan zainab ne. Ta tsugunna daidai tsawon Akram ta bude Masa hannun ta, abun mamaki ya karasa ta rungume shi tana kuka, ga ikon Allah, kenan zainab da ciki ta tafi kenan? Shiyasa take ce Mata ta dafa Mata zobo da tuwa miyar taushe. Kankame shi tayi sosae a jikin ta . Imam ya dube su ganin Akram ya shagwabe fuska zaiyi kuka yace
"Wife zaiyi kuka fa!"
Tayi saurin sakin shi tana dariya hade da share hawayen fuskar ta, yau Kam tana cikin tsananin murna ta dago ta Fara tambayar shi inda maman shi take, yace cikin turancin shi da larabcin Qatar ya gurbatar yace
" She's home!"
Ta dubi Imam tace
" Ba tare kuka zo ba? Acan ka barta? Me yasa ka barta baka taho da ita ba"
Yayi shiru Kan shi ciwo yake, Bai son magana a wannan lokacin, gaba daya Kan shi a cunkushe yake. Yace
" Wife Zan yi Miki bayani, na gaji I need to rest!"
Tayi saurin bashi hakuri sannan ta ja hannun Akram ciki, tayi Masa wanka ta bashi abinci sannan tace ya kwanta ya huta. Se dare suka samu magana da Imam, yayi Mata bayanin abin da ya faru, a Karo na farko yaga fushin Safiyya tace
" Ka bani mamaki, har yaushe zaka biyewa wancan tsohon kuyi Haka? Ya zaka raba uwa da danta ba tare da Sanin ta ba, iko da takamar ka danka ne ko? To baka kyauta ba, bakai Mata adalci ba ko kadan"
"Na sani wife bansan ya zanyi ba, nima hankali na ba'a kwance yake ba, I'm guilty tension"
Fushi ma babu abin da zaiyi ko kadan, Dan Akram da shi kan shi Imam abun tausayi ne. Haka Safiyya ta zame ma dukkan su sanyin idanuya, a hankali tun Akram Yana tambayar imam yaushe zasu je gurin Amma har ya daina. Imam ya koma Qatar din a zuciyar shi wannan karon zai gyara dukkan kurakuren da yayi a baya, dole ne ya dawo da zainab rayuwar shi, Amma kaddara wata abace da baka da say akan ta, baka San ya zakai ba. Yana zuwa ya tarar zainab bata nan, Babu Kuma Wanda yasan inda ta tafi, a wannan kasar da Bai San kowa ba Kuma ba shi da kowa Ina zai Fara neman zainab shi kuwa? Haka yayi sati Yana garari inda ya samu labarin family business din su da take kula da shi tayi hiring sabon manager dan ya kular Mata da komai, Amma su dunma since Basu San inda ta tafi ba.
Akram Yana girma Yana Kuma rayuwa cikin Jin dadi, har lokacin Bai sakin jiki da mutane sosae, shiyasa ko school Imam ke kaishi ya dakko shi ko Safiyya, baya bin bus din family da take sauran yaran. I'm fact makarantar shi daban Imam ya saka shi da sauran, gani yake tunda yaran Bai son relating da kowa da yawa gwara ya nisan ta shi. Dukda hakan a cikin yaran gidan akwai Wanda suke zuwa gurin shi kuma yake kula su shima Yana Wasa dasu. A Haka yayi ta girma Yana ta karatu cikin hukuncin Allah ya shekara goma Sha hudu Wanda anan ne ya Fara rashin lafiya da aka kasa gane abin da yake faruwa saboda poor health system a lokacin.
Bangaren Safiyya, rukon da tayiwa Akram irin rukon da uwa zatai wa danta ne, se ya zamana yafi sabawa da ita akan mahaifin shi ma, komai nashi ita ce itama Kuma yadda ta rike shi se Bata damu Dan Bata samu haihuwa ba. A shekarar shi ta goma Sha biyar Safiyya ta Haifa Yar ta mace aka saka Mata zainab kamar yadda kowa yayi expecting. Duk da nema da suke yiwa zainab din Amma har lokacin ba su samu nasarar samun ta ba. Shekarar Ihsan wato zainab biyu Safiyya ta sake haihuwa aka saka ma yarinyar suna Iman daga nan Bata sake haihuwa ba.
Akram Yana ta rashin lafiya sede Babu Wanda ya fahimci menene matsalar shi. Lokacin da ya Gama secondary School se Imam ya shawarci Safiyya akan kasar da take ganin su Kai Dan nasu karatu. Ta danyi little research kafin ta shawarce shi Akan ya Kai shi Qatar with the hope ko zai hadu da zainab, Haka ya tafi yana kewar mahaifiyar shi!
Ta_kwalam
[1/3, 20:28] Maman: 029
Maimakon ya saurari abin da Imam din ke fada Masa se baiyi hakan ba, hasalima wuce shi yayi ya nufi zainab, da har ta Fara kuka, ta Kan tuna labaran da Safiyya take ba ta na wannan tsohon, da dukkan alamu tasan shi ne ta Kuma San ta Kade har ganyen ta. Ta rasa yaren da zatayi amfani da shi tayi Masa magana, se da taji yayi Mata larabci, kunsan idan ka samu Wanda a dubban jama'a shi kadai ke Jin yaren da kake ji, zaka ji kwanciyar hankali ko? To Banda zainab saboda kawai kallon ma da Alhaji Gidado yake Mata is never pleasing, ta sunkuyar da kanta tana amsa Masa tambayar da yayi Mata na ita balarabiyar wacce kasa ce? A hankali cikin kuka tace
" Qatar!"
Yayi wani smirk yace
" Shi ne kika taho tun daga can har nan saboda ki zubar da mutuncin ki?"
Tayi saurin dagowa, a lokacin ba tashin hankali bane ba akan fuskar ta, se bacin ran abin da ya fada, sede Alhaji Gidado mutum ne da Allah ya hallice shi da kwarjini na gaske wannan yasa Babu Wanda yake iya ja dashi, ko ita zainab Banda ta kalla fuskar shi kilan zagin shi zatayi Amma suna hada idanu ta shanye bacin ran ta, sede Bata bashi amsa ba, hakan yasa yace ta dakko masa passport din ta, a lokacin kukan ta ya tsanan ta, ta Fara kallon Imam da idanun shi sukai jawur tamkar garwashi, wata irin wuta ce take ci cikin zuciyar shi, ya nufo Alhaji Gidado Yana fada Masa matar shi ce, ya tambaya a school din su kowa ya sani, Amma se ya daka masa tsawa yace
" Karka kaini bango yaro, kada ka Bata min Rai ban zo kanka ba, ka Adana kalaman ka tukunna!"
Duk da Haka baiyi shiru ba ya Fara fadin
" Kai Allah ne? Ko Dan Allah ya baka dama shiyasa..."
Mari yaji a kuncin shi Wanda uncle din shi ya saukar masa har yayi nasarar toshe bakin shi, jiki na rawa zainab tana Kuma kuka ta bashi dukka travel documents din ta, Bayan ya karba yace ta janyo suitcase din shi ta biyo, ta kalli Safiyya da se lokacin ya fito daga shock din marin, kuka take itama Amma bakin ta ya kasa magana, ta kalli Imam da yayi kukan Kura ya rike ta Yana fadin , matar shi ce babu inda zata je, Alhaji Gidado ya tsaya Yana kallon Imam da mamaki, Babu wani da a gidannan da ya taba mayar Masa magana se wannan tsageran yaron. Ya dubi zainab da take kuka har muryar ta ta daina fitowa yace ta zaba ko silently ta bishi ko Kuma yayi ma Imam abin da ba zai taba mantawa ba. Ta kalle su sannan ta rike hannun Imam kamar wadda take rada tace
"Chum Chum! Kayi shiru, lemme go. I'll wait for you ko da nan da ten decades ne..."
Daga Haka ta bambare hannun ta daga nashi tabi Bayan Alhaji Gidado da dayan daga cikin uncles din su Safiyya! Tana kuka ta wuce tana ta waigen shi a tsaye yayi shiru ya dunkule hannun shi, idanun shi looks dangerous at the same time Kuma he looks pitiful, Yana kallo Haka zainab tabi Bayan Alhaji Suka tafi, a hankali Safiyya ta sulale tayi zaman dabaro a kasa, Alhaji Mamuda da sauran Suka fice suka bar su su biyu Babu me cewa da Dan uwan shi wani abu. Se da awa daya ta wuce kafin Safiyya tayi yunkurin karaswa inda yake zaune ta ruko hannun shi, tana rike shi kawai se ya rungume ta ya Fara kuka
" She has left me Safiyya! Ya zanyi? Ina Zan saka rayuwa ta?"
Itama kuka take dukda suna da yakinin kakan nasu ba zai citar da ita ba Amma Kuma me yasa baiyi bincike ba? Me yasa Bai Basu dama suyi magana ba? Ta Fara patting bayan shi saboda tasan lokaci ne da ya kamata ta kasance jaruma Dan kuwa Imam na bukatar ta.
Fast forward, Haka suka tafi gida kowannen su idanu sun Yi jawur kamar gauta, magana ta Riga da ta baza family akan Imam ya kawo karuwa tun daga UK Kuma Safiyya ta Goya Masa baya. Mahaifin Imam na Jin Haka ya Shiga wajen Ummiey Dan Jin kanin bayani, anan tana kuka tayi Masa bayani, ta Kara da fadin
" Ni nasan Imam ba zai taba kawowa macen da Bata hallata a gare shi ba, Kuma inada shaida akan Safiyya ba zata goya masa baya hakanan ba. Kuskure tabbas yayi da ya boye bai fada ba, Amma nasan tsoron abin da zaije ya dawo yakeyi"
Abba ya gyada Kai cikin gamsuwa da bayanin Ummiey yace
" Na yadda, Amma Ina son duk yadda Alhaji zaiyi kada kice kinsan zancen Dan Allah!"
A gajiye ya shigo parlon Akram na biye da shi da katuwar beach ball a hannun shi, Safiyya ta taho tarar shi amma tana ganin yaro taja ta tsaya tana kallon yaron tana Kuma kallon Imam questioningly, ya Dan zauna Yana fadin
" Daga Qatar muke, Akram ga Ummaah ka go to her!"
Das das ya nufi Safiyya da take ta kallon yaron idanun ta sun ciko da kwalla, gashi dai yaron Kama yake da Imam sosae amma Kuma akwai features din shi da suke nuna shi din Dan zainab ne. Ta tsugunna daidai tsawon Akram ta bude Masa hannun ta, abun mamaki ya karasa ta rungume shi tana kuka, ga ikon Allah, kenan zainab da ciki ta tafi kenan? Shiyasa take ce Mata ta dafa Mata zobo da tuwa miyar taushe. Kankame shi tayi sosae a jikin ta . Imam ya dube su ganin Akram ya shagwabe fuska zaiyi kuka yace
"Wife zaiyi kuka fa!"
Tayi saurin sakin shi tana dariya hade da share hawayen fuskar ta, yau Kam tana cikin tsananin murna ta dago ta Fara tambayar shi inda maman shi take, yace cikin turancin shi da larabcin Qatar ya gurbatar yace
" She's home!"
Ta dubi Imam tace
" Ba tare kuka zo ba? Acan ka barta? Me yasa ka barta baka taho da ita ba"
Yayi shiru Kan shi ciwo yake, Bai son magana a wannan lokacin, gaba daya Kan shi a cunkushe yake. Yace
" Wife Zan yi Miki bayani, na gaji I need to rest!"
Tayi saurin bashi hakuri sannan ta ja hannun Akram ciki, tayi Masa wanka ta bashi abinci sannan tace ya kwanta ya huta. Se dare suka samu magana da Imam, yayi Mata bayanin abin da ya faru, a Karo na farko yaga fushin Safiyya tace
" Ka bani mamaki, har yaushe zaka biyewa wancan tsohon kuyi Haka? Ya zaka raba uwa da danta ba tare da Sanin ta ba, iko da takamar ka danka ne ko? To baka kyauta ba, bakai Mata adalci ba ko kadan"
"Na sani wife bansan ya zanyi ba, nima hankali na ba'a kwance yake ba, I'm guilty tension"
Fushi ma babu abin da zaiyi ko kadan, Dan Akram da shi kan shi Imam abun tausayi ne. Haka Safiyya ta zame ma dukkan su sanyin idanuya, a hankali tun Akram Yana tambayar imam yaushe zasu je gurin Amma har ya daina. Imam ya koma Qatar din a zuciyar shi wannan karon zai gyara dukkan kurakuren da yayi a baya, dole ne ya dawo da zainab rayuwar shi, Amma kaddara wata abace da baka da say akan ta, baka San ya zakai ba. Yana zuwa ya tarar zainab bata nan, Babu Kuma Wanda yasan inda ta tafi, a wannan kasar da Bai San kowa ba Kuma ba shi da kowa Ina zai Fara neman zainab shi kuwa? Haka yayi sati Yana garari inda ya samu labarin family business din su da take kula da shi tayi hiring sabon manager dan ya kular Mata da komai, Amma su dunma since Basu San inda ta tafi ba.
Akram Yana girma Yana Kuma rayuwa cikin Jin dadi, har lokacin Bai sakin jiki da mutane sosae, shiyasa ko school Imam ke kaishi ya dakko shi ko Safiyya, baya bin bus din family da take sauran yaran. I'm fact makarantar shi daban Imam ya saka shi da sauran, gani yake tunda yaran Bai son relating da kowa da yawa gwara ya nisan ta shi. Dukda hakan a cikin yaran gidan akwai Wanda suke zuwa gurin shi kuma yake kula su shima Yana Wasa dasu. A Haka yayi ta girma Yana ta karatu cikin hukuncin Allah ya shekara goma Sha hudu Wanda anan ne ya Fara rashin lafiya da aka kasa gane abin da yake faruwa saboda poor health system a lokacin.
Bangaren Safiyya, rukon da tayiwa Akram irin rukon da uwa zatai wa danta ne, se ya zamana yafi sabawa da ita akan mahaifin shi ma, komai nashi ita ce itama Kuma yadda ta rike shi se Bata damu Dan Bata samu haihuwa ba. A shekarar shi ta goma Sha biyar Safiyya ta Haifa Yar ta mace aka saka Mata zainab kamar yadda kowa yayi expecting. Duk da nema da suke yiwa zainab din Amma har lokacin ba su samu nasarar samun ta ba. Shekarar Ihsan wato zainab biyu Safiyya ta sake haihuwa aka saka ma yarinyar suna Iman daga nan Bata sake haihuwa ba.
Akram Yana ta rashin lafiya sede Babu Wanda ya fahimci menene matsalar shi. Lokacin da ya Gama secondary School se Imam ya shawarci Safiyya akan kasar da take ganin su Kai Dan nasu karatu. Ta danyi little research kafin ta shawarce shi Akan ya Kai shi Qatar with the hope ko zai hadu da zainab, Haka ya tafi yana kewar mahaifiyar shi!
Ta_kwalam
[1/3, 20:28] Maman: 029
Maimakon ya saurari abin da Imam din ke fada Masa se baiyi hakan ba, hasalima wuce shi yayi ya nufi zainab, da har ta Fara kuka, ta Kan tuna labaran da Safiyya take ba ta na wannan tsohon, da dukkan alamu tasan shi ne ta Kuma San ta Kade har ganyen ta. Ta rasa yaren da zatayi amfani da shi tayi Masa magana, se da taji yayi Mata larabci, kunsan idan ka samu Wanda a dubban jama'a shi kadai ke Jin yaren da kake ji, zaka ji kwanciyar hankali ko? To Banda zainab saboda kawai kallon ma da Alhaji Gidado yake Mata is never pleasing, ta sunkuyar da kanta tana amsa Masa tambayar da yayi Mata na ita balarabiyar wacce kasa ce? A hankali cikin kuka tace
" Qatar!"
Yayi wani smirk yace
" Shi ne kika taho tun daga can har nan saboda ki zubar da mutuncin ki?"
Tayi saurin dagowa, a lokacin ba tashin hankali bane ba akan fuskar ta, se bacin ran abin da ya fada, sede Alhaji Gidado mutum ne da Allah ya hallice shi da kwarjini na gaske wannan yasa Babu Wanda yake iya ja dashi, ko ita zainab Banda ta kalla fuskar shi kilan zagin shi zatayi Amma suna hada idanu ta shanye bacin ran ta, sede Bata bashi amsa ba, hakan yasa yace ta dakko masa passport din ta, a lokacin kukan ta ya tsanan ta, ta Fara kallon Imam da idanun shi sukai jawur tamkar garwashi, wata irin wuta ce take ci cikin zuciyar shi, ya nufo Alhaji Gidado Yana fada Masa matar shi ce, ya tambaya a school din su kowa ya sani, Amma se ya daka masa tsawa yace
" Karka kaini bango yaro, kada ka Bata min Rai ban zo kanka ba, ka Adana kalaman ka tukunna!"
Duk da Haka baiyi shiru ba ya Fara fadin
" Kai Allah ne? Ko Dan Allah ya baka dama shiyasa..."
Mari yaji a kuncin shi Wanda uncle din shi ya saukar masa har yayi nasarar toshe bakin shi, jiki na rawa zainab tana Kuma kuka ta bashi dukka travel documents din ta, Bayan ya karba yace ta janyo suitcase din shi ta biyo, ta kalli Safiyya da se lokacin ya fito daga shock din marin, kuka take itama Amma bakin ta ya kasa magana, ta kalli Imam da yayi kukan Kura ya rike ta Yana fadin , matar shi ce babu inda zata je, Alhaji Gidado ya tsaya Yana kallon Imam da mamaki, Babu wani da a gidannan da ya taba mayar Masa magana se wannan tsageran yaron. Ya dubi zainab da take kuka har muryar ta ta daina fitowa yace ta zaba ko silently ta bishi ko Kuma yayi ma Imam abin da ba zai taba mantawa ba. Ta kalle su sannan ta rike hannun Imam kamar wadda take rada tace
"Chum Chum! Kayi shiru, lemme go. I'll wait for you ko da nan da ten decades ne..."
Daga Haka ta bambare hannun ta daga nashi tabi Bayan Alhaji Gidado da dayan daga cikin uncles din su Safiyya! Tana kuka ta wuce tana ta waigen shi a tsaye yayi shiru ya dunkule hannun shi, idanun shi looks dangerous at the same time Kuma he looks pitiful, Yana kallo Haka zainab tabi Bayan Alhaji Suka tafi, a hankali Safiyya ta sulale tayi zaman dabaro a kasa, Alhaji Mamuda da sauran Suka fice suka bar su su biyu Babu me cewa da Dan uwan shi wani abu. Se da awa daya ta wuce kafin Safiyya tayi yunkurin karaswa inda yake zaune ta ruko hannun shi, tana rike shi kawai se ya rungume ta ya Fara kuka
" She has left me Safiyya! Ya zanyi? Ina Zan saka rayuwa ta?"
Itama kuka take dukda suna da yakinin kakan nasu ba zai citar da ita ba Amma Kuma me yasa baiyi bincike ba? Me yasa Bai Basu dama suyi magana ba? Ta Fara patting bayan shi saboda tasan lokaci ne da ya kamata ta kasance jaruma Dan kuwa Imam na bukatar ta.
Fast forward, Haka suka tafi gida kowannen su idanu sun Yi jawur kamar gauta, magana ta Riga da ta baza family akan Imam ya kawo karuwa tun daga UK Kuma Safiyya ta Goya Masa baya. Mahaifin Imam na Jin Haka ya Shiga wajen Ummiey Dan Jin kanin bayani, anan tana kuka tayi Masa bayani, ta Kara da fadin
" Ni nasan Imam ba zai taba kawowa macen da Bata hallata a gare shi ba, Kuma inada shaida akan Safiyya ba zata goya masa baya hakanan ba. Kuskure tabbas yayi da ya boye bai fada ba, Amma nasan tsoron abin da zaije ya dawo yakeyi"
Abba ya gyada Kai cikin gamsuwa da bayanin Ummiey yace
" Na yadda, Amma Ina son duk yadda Alhaji zaiyi kada kice kinsan zancen Dan Allah!"