Sashe 26
Bintun Batuul Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wannan abun da tayi Masa ya Bata kaso me girma cikin zuciyar shi, washegari ta shirya suka fita, Basu zame ko Ina ba se hotel din da zainab take. Baiwar Allah tana zaune yau ko breakfast din da aka kawo Mata Bata bude ba, tayi kuka cikin dare har ya hakura Dan kuwa tasan ta rigada ta shiga one chance, tana ganin rayuwar ta ta lalace, sede she's already stuck in this mess, soyayya a ganin ta batyi Mata adalci ba, Dan kuwa ta kawo ta kushewar ta, ta Ina zata Fara wannan yakin? Ina zata Fara wannan fadan da mutanen da bata San su ba, Bata San yaren su ba balle wani Abu nasu. Hawaye ya cigaba da sakko mata a kuncin ta, ta kalla lokaci past 10am Amma har yanzun Bai zo ba. Kawai se taji knocking a kofar dakin, cikin sauri ta Mike jikinta har wani rawa yake ta fita, tana zuwa ta bude ba tare da ta tambaya ba balle taji ko waye. Sofia tsaye da wani murmushi da yake saka mutane suji kaunar ta a zuciyar su, a Bayan ta Imam ne tsaye Yana Mata murmushi shi ma, da sauri taji wata nutsuwa tana saukar Mata, sede ta Kara kallon Safiyya tana ayyana wacece ita? Amma se taga suna Kama shi da ita, banbancin su kasancewar Safiyya tana da haske shi Kuma Imam duhu ne da shi. Ta sake sakin ajiyar zuciya sannan ta Basu hanya suka shigo, at least taga wani Dan uwan Imam hankalin ta a bit ya dan kwanta. Ta bawa Safiyya guri ta zauna, cikin sauri ta wuce t hado musu coffee cikin kananun mugs ta kawo musu sannan ta zauna. Suka gaisa, ta tamabye shi cikin simple larabcin da ta koya Masa Akan wacece wannan kyakyawar da batta gajiya da murmushi? Cikin turanci ya Bata amsa yadda Safiyya ba zata tsargu ba, yace matar shi ce ta jiya kuma cousin din shi, tayi shiru ba tare da tace komai ba, Safiyya ta matsa gefen ta a hankali tare da rungume ta tana murmushi tace
" Jiya dare muka raba Yana bani labarin ki, se gashi da na ganki se naji you were underestimated!"
Zainab ta Dan saki murmushin Jin dadi na maganar da Safiyya ta fada, Amma dai Bata ce komai ba, se da Safiyya tace
"Naji labarin soyayyar ku, tayi min Dadi I'm mesmerized by the story, sede Zan taimaka muku iya bakin kokari na wajen ganin Baku rabu ba. But be patient zai Dan dauki lokaci"
Wannan abun da tayi gaba daya ta jefa musu yardar ta cikin zukatan su. A karshe ta dan nema izinin shi Dan fita ta Basu waje su zanta. Tana fita zainab tana murmushi tace
"I like her!"
Sun Jima suna Hira kafin ya Mata sallama Suka tafi, to shikenan se ya zamana Haka suke kusan kullum zasu zo tare tun da Bai Fara zuwa aikin ba saboda company baa gama wasu touch ups ba. Wannan ya Sanya shakuwa me karfi tsakanin zainab da Safiyya, Suka Zama tamkar siblings, har lokacin mutum daya kaf wannan family Suka fadawa wato Ummiey, ta tsorata sosae, ta dinga yiwa Imam fada Amma se Safiyya ta nuna Mata tayi musu addua Dan tana ganin zainab zata ji soyayyar ta.
A Haka wata guda yazo ya wuce, kamar Wasa Haka Imam yake gani, Wai duk mazantaka da tsaurin idanu da rashin tsoro ya kasa bayyana wannan maganar. Hatta Safiyya ta fishi jarumta Dan ita tayi yunkurin fadawa old Man kamar yadda suke Kiran shi, Imam ke hanata saboda tsoron makomar zainab, idan Dan ta shi ne zai iya jurar komai da zaayi masa.
Wani dare Suka dawo daga wajen ta, sun samu Bata da lafiya, sun Kai Mata duk abinda take bukata kafin Suka rabu Dan da farko Safiyya ta yarje Masa kwana wajen ta, se zainab Taki amincewa kada a zargi wani Abu. A yadda Safiyya ke Bata labarin family din su ta fahimci she's trapped in a lion's Den. So itama hankalin ta yafi kwanciya zamanta anan Kuma a hakan. A wata na biyu Ummiey taga zainab, bisa rakiyar Safiyya, tabbas taji kauna da Kuma tausayin ta sun lullube ta Amma Yaya zatayi? Babu yadda ta iya, Dan Haka a wannan Daren cikin siyasa ta fadawa mijin ta wato mahaifin Imam abin da yake faruwa, Tsabar girgiza da yayi se da ya tashi ya zauna daga kwanciyar da yake, yace Mata cikin kasa da murya
"Fatima wacce irin magana ce wannan? Imamu na da hankali kuwa? Bazai daina ja min magana a wajen Baffa ba?"
Ta Kara kasa da murya tace
" Me faruwa ta faru, kawai ka fada Mana yadda zamuyi, ya kamata yarinyar nan a bayyana ta Haka.."
Ya girgiza Kai saboda ya kasance me tsoron mahaifin shi ne yace
" Ba Zan iya ba, bana son bacin ran Baffa, bana son tashin hankali kinfi kowa Sanin hakan ko?"
Tayi shiru tana tunanin mafita, wadda har safiya tayi Basu comma matsaya ba. Duk movement din su Ashe Alhaji Gidado ya sani, Malam magaji driver ya sanar Masa inda suke zuwa shi da Imam da Safiyya. Da yammaci zainab da ta dandana tuwo taji Dadi ta fadawa Safiyya tana son ta kawo Mata irin shi, Dan Haka Safiyya ta dage ta tuka tuwo tayi miyar da ta wadatu da nama sannan ta juye cikin kwanuka masu kyau, har zobo tayi Mata ya Kuma shirya tana jiran dawowar Imam...
To be continued
Ta_kwalam ce
[1/3, 20:28] Maman: 028
"Baki ji ba? Baki ji abin da nace Miki ba?"
Na dubi Adda confusingly nace
" Adda Suleiman fa? Kai! Dan Allah kiyi hakuri, Dan Allah ku bawa Kawu hakuri Nima Zan samu miji na ko ba dade ko bajima!"
Tace cikin Bata fuska
" Waye yace miki opinion din ki ake nema? Waye yace miki option aka Baki, to Bintu ban da abunki waye zai zo kina shekara ashirin da biyu har yanzun Babu Wanda ya taba zuwa wajen ki, sannan kice Zaki samu mijin ki?"
Kunsan kullum Ina fada muku shi harshe mugun Abu ne, gashi dai tsoka ce amma kaifi ne da ita, zata iya yanka har zuciyar mutum, be wary of abin da kuke furtawa. I'm so sorry to say abubuwan da dama laifin iyayen mu ne, saboda yawancin wannan body shaming din Yana faruwa ne daga gidajen mu, yawancin iyayen mu su suke Fara aibata mu Wanda yake saka Mana shakku cikin zukatan mu, ni na zame muku misali a rayuwa, ya kamata ace mu iya bakin mu
" Adda me yasa kuke min Haka a gidannan? Wani laifi nayi da kullum bani da say a cikin rayuwa ta se abin da Batuul ta rage shi Zan dauka..."
Mari naji akan kunci na Wanda yasa nayi saurin rufe Baki na, nasan Nima tabbas Bai kamata na Fadi Haka ba, to Amma Kuma zuciya ta ta kekeshe, wanne irin Abu ne wannan? Ya zaayi a hada ni da Suleiman! Zuciya ta kamar zata fito Haka nayi taji, na mike kamar jiri zai fadar Dani nayi daki, Ina zuwa na samu Batuul a kwance tana waya
" To Hubby kwana nawa ne munyi aure? Why not ka jira ayi sealing deal kafin muma muyi sealing namu deal din"
Wannan shi ne abin da na Fara jiyowa da na shigo dakin, na fada Kan gado na Fara wani irin kuka har jiki na Yana wani irin rawa, tayi saurin sallama da shi ta taho waje na a rude tace
" Bintu me ya same ki? Bintu ya kike irin wannan kukan?"
Yadda take fada a muryar ta ta tabbatar min how much she cares, Amma Karo na farko se naji wata irin tsanar Batuul ta Shiga zuciyata, naji komai da yake faruwa saboda ita ne, why am I cleaning after her mess?!
Kuka kawai nake, da Naga zata takura min se na mike na wuce toilet na rufo kofar da karfin gaske, na sunkuyar da Kai na akan sink Ina wani irin kuka Wanda har addua nake dama ace numfashi na ya yanke na Fadi na mutu, nayi kukan har na gaji, Haka Batuul ta buga kofar kamar zata balla ta gaji, se ta Fara fada min
" Bntu kiyi hakuri koma menene? Bintu Dan Allah ki fito wannan wanne irin kuka kike? Me ya faru?"
Nayi Mata banza, se kawai ta fita taje ta samu Adda ta sanar da ita abin da yake faruwa, ta cigaba da kurbar tea din ta tace
" Tayi duk abin da zatayi, auren Suleiman dai babu fashi Kuma ta sani, kiyi kwanciyar ki ki rabu da ita!"
"To ai bazan iya bacci ba tana wannan kukan"
Se tace Mata
" Yi kwanciyar ki anan, taje ta Gama ihunta ita kadai!"
Wannan Daren banyi bacci ba, kuka nayi shi na Kara, na sake Yi na Kuma to addua shi ne abin da yasa na dan samu saukin abin da ke zuciya ta. Washegari da wurwuri na shirya na tafi school, bayan na Gama lecture ma ban dawo ba se na tafi wani guri can gefen wani faculty na shimfida sallayar da bana rabuwa da ita, na dauki waya ta na Fara neman tips na yadda mutum zaiyi shading kibar shi, abin da ya Fara popping a gurin shi ne dieting, se na kudura aniyar daina cin abinci ko na samu na rage kiba, walaallah a daina musguna min, na Kuma samu mijin da Zan aura ba Suleiman ba.
Present day!
" Jiya dare muka raba Yana bani labarin ki, se gashi da na ganki se naji you were underestimated!"
Zainab ta Dan saki murmushin Jin dadi na maganar da Safiyya ta fada, Amma dai Bata ce komai ba, se da Safiyya tace
"Naji labarin soyayyar ku, tayi min Dadi I'm mesmerized by the story, sede Zan taimaka muku iya bakin kokari na wajen ganin Baku rabu ba. But be patient zai Dan dauki lokaci"
Wannan abun da tayi gaba daya ta jefa musu yardar ta cikin zukatan su. A karshe ta dan nema izinin shi Dan fita ta Basu waje su zanta. Tana fita zainab tana murmushi tace
"I like her!"
Sun Jima suna Hira kafin ya Mata sallama Suka tafi, to shikenan se ya zamana Haka suke kusan kullum zasu zo tare tun da Bai Fara zuwa aikin ba saboda company baa gama wasu touch ups ba. Wannan ya Sanya shakuwa me karfi tsakanin zainab da Safiyya, Suka Zama tamkar siblings, har lokacin mutum daya kaf wannan family Suka fadawa wato Ummiey, ta tsorata sosae, ta dinga yiwa Imam fada Amma se Safiyya ta nuna Mata tayi musu addua Dan tana ganin zainab zata ji soyayyar ta.
A Haka wata guda yazo ya wuce, kamar Wasa Haka Imam yake gani, Wai duk mazantaka da tsaurin idanu da rashin tsoro ya kasa bayyana wannan maganar. Hatta Safiyya ta fishi jarumta Dan ita tayi yunkurin fadawa old Man kamar yadda suke Kiran shi, Imam ke hanata saboda tsoron makomar zainab, idan Dan ta shi ne zai iya jurar komai da zaayi masa.
Wani dare Suka dawo daga wajen ta, sun samu Bata da lafiya, sun Kai Mata duk abinda take bukata kafin Suka rabu Dan da farko Safiyya ta yarje Masa kwana wajen ta, se zainab Taki amincewa kada a zargi wani Abu. A yadda Safiyya ke Bata labarin family din su ta fahimci she's trapped in a lion's Den. So itama hankalin ta yafi kwanciya zamanta anan Kuma a hakan. A wata na biyu Ummiey taga zainab, bisa rakiyar Safiyya, tabbas taji kauna da Kuma tausayin ta sun lullube ta Amma Yaya zatayi? Babu yadda ta iya, Dan Haka a wannan Daren cikin siyasa ta fadawa mijin ta wato mahaifin Imam abin da yake faruwa, Tsabar girgiza da yayi se da ya tashi ya zauna daga kwanciyar da yake, yace Mata cikin kasa da murya
"Fatima wacce irin magana ce wannan? Imamu na da hankali kuwa? Bazai daina ja min magana a wajen Baffa ba?"
Ta Kara kasa da murya tace
" Me faruwa ta faru, kawai ka fada Mana yadda zamuyi, ya kamata yarinyar nan a bayyana ta Haka.."
Ya girgiza Kai saboda ya kasance me tsoron mahaifin shi ne yace
" Ba Zan iya ba, bana son bacin ran Baffa, bana son tashin hankali kinfi kowa Sanin hakan ko?"
Tayi shiru tana tunanin mafita, wadda har safiya tayi Basu comma matsaya ba. Duk movement din su Ashe Alhaji Gidado ya sani, Malam magaji driver ya sanar Masa inda suke zuwa shi da Imam da Safiyya. Da yammaci zainab da ta dandana tuwo taji Dadi ta fadawa Safiyya tana son ta kawo Mata irin shi, Dan Haka Safiyya ta dage ta tuka tuwo tayi miyar da ta wadatu da nama sannan ta juye cikin kwanuka masu kyau, har zobo tayi Mata ya Kuma shirya tana jiran dawowar Imam...
To be continued
Ta_kwalam ce
[1/3, 20:28] Maman: 028
"Baki ji ba? Baki ji abin da nace Miki ba?"
Na dubi Adda confusingly nace
" Adda Suleiman fa? Kai! Dan Allah kiyi hakuri, Dan Allah ku bawa Kawu hakuri Nima Zan samu miji na ko ba dade ko bajima!"
Tace cikin Bata fuska
" Waye yace miki opinion din ki ake nema? Waye yace miki option aka Baki, to Bintu ban da abunki waye zai zo kina shekara ashirin da biyu har yanzun Babu Wanda ya taba zuwa wajen ki, sannan kice Zaki samu mijin ki?"
Kunsan kullum Ina fada muku shi harshe mugun Abu ne, gashi dai tsoka ce amma kaifi ne da ita, zata iya yanka har zuciyar mutum, be wary of abin da kuke furtawa. I'm so sorry to say abubuwan da dama laifin iyayen mu ne, saboda yawancin wannan body shaming din Yana faruwa ne daga gidajen mu, yawancin iyayen mu su suke Fara aibata mu Wanda yake saka Mana shakku cikin zukatan mu, ni na zame muku misali a rayuwa, ya kamata ace mu iya bakin mu
" Adda me yasa kuke min Haka a gidannan? Wani laifi nayi da kullum bani da say a cikin rayuwa ta se abin da Batuul ta rage shi Zan dauka..."
Mari naji akan kunci na Wanda yasa nayi saurin rufe Baki na, nasan Nima tabbas Bai kamata na Fadi Haka ba, to Amma Kuma zuciya ta ta kekeshe, wanne irin Abu ne wannan? Ya zaayi a hada ni da Suleiman! Zuciya ta kamar zata fito Haka nayi taji, na mike kamar jiri zai fadar Dani nayi daki, Ina zuwa na samu Batuul a kwance tana waya
" To Hubby kwana nawa ne munyi aure? Why not ka jira ayi sealing deal kafin muma muyi sealing namu deal din"
Wannan shi ne abin da na Fara jiyowa da na shigo dakin, na fada Kan gado na Fara wani irin kuka har jiki na Yana wani irin rawa, tayi saurin sallama da shi ta taho waje na a rude tace
" Bintu me ya same ki? Bintu ya kike irin wannan kukan?"
Yadda take fada a muryar ta ta tabbatar min how much she cares, Amma Karo na farko se naji wata irin tsanar Batuul ta Shiga zuciyata, naji komai da yake faruwa saboda ita ne, why am I cleaning after her mess?!
Kuka kawai nake, da Naga zata takura min se na mike na wuce toilet na rufo kofar da karfin gaske, na sunkuyar da Kai na akan sink Ina wani irin kuka Wanda har addua nake dama ace numfashi na ya yanke na Fadi na mutu, nayi kukan har na gaji, Haka Batuul ta buga kofar kamar zata balla ta gaji, se ta Fara fada min
" Bntu kiyi hakuri koma menene? Bintu Dan Allah ki fito wannan wanne irin kuka kike? Me ya faru?"
Nayi Mata banza, se kawai ta fita taje ta samu Adda ta sanar da ita abin da yake faruwa, ta cigaba da kurbar tea din ta tace
" Tayi duk abin da zatayi, auren Suleiman dai babu fashi Kuma ta sani, kiyi kwanciyar ki ki rabu da ita!"
"To ai bazan iya bacci ba tana wannan kukan"
Se tace Mata
" Yi kwanciyar ki anan, taje ta Gama ihunta ita kadai!"
Wannan Daren banyi bacci ba, kuka nayi shi na Kara, na sake Yi na Kuma to addua shi ne abin da yasa na dan samu saukin abin da ke zuciya ta. Washegari da wurwuri na shirya na tafi school, bayan na Gama lecture ma ban dawo ba se na tafi wani guri can gefen wani faculty na shimfida sallayar da bana rabuwa da ita, na dauki waya ta na Fara neman tips na yadda mutum zaiyi shading kibar shi, abin da ya Fara popping a gurin shi ne dieting, se na kudura aniyar daina cin abinci ko na samu na rage kiba, walaallah a daina musguna min, na Kuma samu mijin da Zan aura ba Suleiman ba.
Present day!