Sashe 36
Bintun Batuul Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hannu na rawa na nuna Masa, aikuwa ya bude ya dinga watso da kayan kasa, kudi Nadi Nadi Haka Suka din ga fadowa, kunsan se da aka hada kudin sun Kai 900k, ai Adda se ta Fara kuka, ana bude Jakar ta se ga mukulin wata Benz ya Fado, innalillahi wa inna ilaihil rajiun! Munga tashin hankali wannan Daren Wai Saar mu saya sirikan kawu na nan, se da suka ji inama Basu ce Ina Batula ba da kilan hakan Bai faru ba. Tun da yaga key din motar ya ciri igiyar shanya ya nufi dakin Yaya Auwal ya fito da ita, tana ihu ga lokacin gari yayi shiru Bayan dare Kuma layout ce, kunga kowa na gidan shi, anan tsakar gida yace a gaban kowa ta Fadi motar waye? Da farko tace ta kawar tace, da ya zuba Mata wannan igiyar guys se tace
" Kawu wallahi tawa ce, tawa ce !"
Yace
" Uban waye ya siya Miki?"
Tana ihu Yana tafkar ta tace
" Honorable ne!"
Lokacin dukan yayi yawa har ya samu fuskar ta, nayi ta maza ganin kowa tsoron magana yake masa, na rike bulalar na tsugunna har kasa nace
" Kawu Dan Allah kayi hakuri, Dan Allah!"
Kilan shima jira yake wani ya Hana shi, kunsan dai yadda kawu yake son Batuul, Dan da amincewar shi Batuul ta ruguza maganar Suleiman Dan abokin shi. Ya yarda bulalar sannan ya wuce dakin shi, Nima naja hannun kawaye na muka tafi, kowa jikin shi a sanyaye yake. Muna zuwa har sun kwanta se ga Batuul ta shigo har lokacin kuka take, tana shigowa Ina tattare Mata kayanta, warcewa tayi daga hannu na tace min
" Munafuka kawai!"
Sannan ta nufi gadon ta kafin ta hau ta hangi iya da Kuma hajja a gado na dake nawa na da girma tace
" Anan zasu kwana! Aikin banza uwar shishigi duk se kin da dakin mu yayi warin tsofi!"
Tana fadin Haka ta fice ta barni da Jin kunya, hajja tace
" Wannan yarinya iyayenta sun lalata ta da yawa!"
Ta_kwalam ce
Be reminded that BINTUN BATUUL is not free, NAZNEEN and GEN NASIR ZAKI! They're still ongoing with as low as N1300.
[1/3, 20:28] Maman: 037
A wannan Daren bana tunanin a cikin gidannan akwai Wanda yayi bacci me Dadi kowa bacci dai se barawo Wanda sukai Kuma cikin dare da sun farka abin da ya faru zai Fado musu. Washegari da wurwuri nayi ma kawaye na breakfast, ba tare da na jira kowa ya tashi ba nayiwa su hajja sallama na tafi makaranta, ranar ta Kama Friday amma Zan fita saboda akwai lecture daya da nake da ita. Se Bayan na fita sannan na duba waya ta Naga message din Alamin Akan the class will not hold so it will be a free day! Wani rashin Dadi naji saboda bayan na fita abubuwan da Suka faru a class din Dr Akram se Suka dawo min, rudanin jiya da yasa na manta komai se gashi ya lafa yanzun se Kuma asalin damuwa ta ta dawo! Haka na koma gida badan na so ba. Na samu Kawu Bai fita ba, Haka Adda ma, dukkan su suna parlor an rutsa Batuul ta Fadi inda motar take, could you imagine motar tana gidan zuhra, Ashe can ta maida ta. Nan kawu ya Kira mijin zuhra akan su zo Yana neman su, Haka shima honorable din Kawu ya Kira shi sede baya gari yabi earliest flight to Lagos, Dan Haka Kawu yace Masa to ya fadawa masu kawo kudi su wuce Hadejia Kuma biki ya fasa saka watanni shida kamar yadda Honorable din ta nema, ya maida shi wata biyu.
Ita Kuma Batuul hatta school din ta sede Auwal ya Kai ta ya dakko ta, duk wani Wanda zata hadu da shi ya kasance a gida ne. Har lokacin kuka take yi, ta bani tausayi sosae da sosae yadda Baku tunani, Koda dai ta kasance a wayward child Amma ai ba laifin ta bane ba ita kadai, laifi har da iyayen mu Dana yayin mu. Ai kamar yadda hajja tace ne, wani lokacin idan yaranka sukai aure sukan canja, sukan Zama dafi ga yaranka da basui ba. Ku kalla dai yadda zuhra ta yadda Batula tayi ajiyar motar ta a gidan ta, for only God knows when, Allah kadai ya San tsahon lokacin. Kuma yawan fitar da suke da ita da yadda suke nuna Mata ita me kyau ce tayi amfani da kyanta na daya daga cikin abin da ya sake hatgitsa tunanin ta!
Bangaren Akram, bayan shi da Alamin sun kammalla tattare dukka answer sheets din mu, ya dube shi yace Kai min office di na, messenger ya bude maka, Zan karaso Jima yanzun. Alamin yayi yadda akace sannan shi Kuma Akram ya fita Dan duba ni, Amma cikin rashin saa ko wata me mustard yellow din hijab bai gani ba, yafi mintina biyar a tsaye kafin yayi concluding na tafi, shima se ya wuce zuwa office din shi, inda ya tarar dukkan papers din mu aje akan desk din shi. Ya zauna Yana ayyana dalilin da yasa na tafi da wurwuri Haka, he thought that we're friends Amma se yaga au shi ne Bai kula ni ba. Kam shi ya shafa daidai shigowar Kiran Ummaan shi wayar shi, ya gyara Zama ya dauka bayan sun gaida ta sanar Masa ai Alhaji Gidado ya samu sauki an dawo da shi gida, yayi musu murna sannan ta tambayi yaushe zai dawo, yace ai se dare saboda Yana son marking test, se ta sanar Masa zata Aiko Masa abincin shi kawai! Har ya kashe se gashi ta sake kira, Bayan ya dauka tace masa
"Ina Bintu Fatima?"
Yayi murmushi yace
"Baki manta sunan ta ba? Ban Jima da barin class dinnsu ba"
Tayi murmushi tace
"Ya Zan manta Bayan ita ce mace ta farko da ka taba bani labarin. She must be sweet tunda har idanun yaro na ya sauka Akan ta!"
Yayi murmushi, baisan dalilin wannan dadin da yake ji ba yace
"Ummaah, Zaki so Fatima idan Kika ganta, idan Kika zauna da ita Zaki ga how pure her heart is!"
"Yaushe zaa kawo min ita? Na ganta mu gaisa!"
Ya bude Baki Yana murmushi yace
" Kai ba zata yarda ba Ummaah, na dai hada ku a waya watarana"
Uwar tashi tayi murmushi ba tare da ta Kara cewa komai ba, sukai sallama Akan se sun hadu anjima. Aikuwa Babu jimawa se ga driver ya kawo Masa abinci, ya karba Yana me Yi Masa godiya, kafin ya Fara ci seda yayi wa Kan Shai gwajin jini, bayan results din ya fita saman Dan censor din se ya bude madaidaiciyar warmer din, alala ce hadadiya , wani karamin flask Kuma anyi Masa vegetable soup wadda zata tafi da alalar, ga jug shake da kunun Aya. Sosae yaci sannan ya bawa messenger din wajen ya Kuma Fara marking. Yana ta tunanin menene reg. No dina Amma ya kasa tunawa tunda dama ba sani yayi ba. Se ya dauki wayar shi ya Fara kokarin Kira na, yayi ta scrolling Amma ya rasa me yake yi ko Kuma dalilin hakan. Then it down on him cewar bashi da contact di na gaba daya. Se ya Fara dariyar abin da ya faru, instead kawai se ya Kira Alamin da niyyar yace masa ya tura Masa contact dina Amma Yana dauka se hankalin shi ya dawo jikin shi, ya kasa tambayar sa contact din instead se cewa yayi ya Kira yaji ko Yana school akwai aikin da zai saka shi, se yace Masa ai ya tafi tun dazun, Amma zai dawo yanzun, se yace Masa
" Nooo... Ma hadu Monday. Thank you!"
Daga Haka sukai sallama ya aje wayar tare da dafe Kan shi Yana tunanin what has gotten into him shi kuwan? Why is he so desperate Akan son Jin muryar Bintu ne, a ran shi ya ayyana ai shi therapist din ta ne, Dan Haka ko Yaya ya fahimci slight change a mood din ta, ya kamata ace ya tambayi dalilin hakan.
Har ya koma gida Bai samu wani kwakwaran dalilin neman number ta ba, se kawai ya wuce gida ba tare da Jin Dadi ba. Yana shiga abinci kawai Suka ci Safiyya ta saka shi a gaba Suka tafi side din Alhaji Gidado Dan duba shi, tasan tabbas idan ta bar shi ba lallai yaje ba, Kuma hakan Bai kamata ba. Suna zuwa suka tarar yana cin abinci, suka zauna har ya Gama saboda ba Wai ta daina mulki bane ba, dukda mulkin na shi yaran shi da jikokin shi yake yiwa kawai, Ina wannan Yan bana bakwai din zasu amince da wannan mulkin mallakar, wasu ma daga ciki ko aure sukai Basu Zama a apartment din Gidado community, waje suke fita su Zama independent, wasu ma Adamawar duk suke komawa. Bayan ya kammalla ya amsa gaisuwar su sannan ya dubi Safiyya Dake kokarin fita Dan bin Bayan Akram da ya Riga ya fita, cikin fullanci yace
" Kun shafa min bakin penti a fuska, yaron ku Kiri Kiri yake nuna ko ganina Bai son Yi"
Tayi murmushin Jin kunya tace
" Ba Haka bane ba Grandpa, kasan Akram yadda yake ko da sauran cousins din shi!"
Ya tabe Baki yace
" Ai nasan Yana fushi Dani Akan abin da ya faru da uwar shi zainab ne ko? Amma ai ba wani laifi nayi ba..."
Tayi saurin juyawa Dan ganin ko Akram Yana nan ko ya tafi, ta saki ajiyar zuciya ganin baya nan tace
" Ayya Bai masan komai akan mahaifiyar shi ba, kamar yadda Bai taba tambayar wadda ta haife shi ba, dukda nasan yasan bani na haife shi ba"
" Kawu wallahi tawa ce, tawa ce !"
Yace
" Uban waye ya siya Miki?"
Tana ihu Yana tafkar ta tace
" Honorable ne!"
Lokacin dukan yayi yawa har ya samu fuskar ta, nayi ta maza ganin kowa tsoron magana yake masa, na rike bulalar na tsugunna har kasa nace
" Kawu Dan Allah kayi hakuri, Dan Allah!"
Kilan shima jira yake wani ya Hana shi, kunsan dai yadda kawu yake son Batuul, Dan da amincewar shi Batuul ta ruguza maganar Suleiman Dan abokin shi. Ya yarda bulalar sannan ya wuce dakin shi, Nima naja hannun kawaye na muka tafi, kowa jikin shi a sanyaye yake. Muna zuwa har sun kwanta se ga Batuul ta shigo har lokacin kuka take, tana shigowa Ina tattare Mata kayanta, warcewa tayi daga hannu na tace min
" Munafuka kawai!"
Sannan ta nufi gadon ta kafin ta hau ta hangi iya da Kuma hajja a gado na dake nawa na da girma tace
" Anan zasu kwana! Aikin banza uwar shishigi duk se kin da dakin mu yayi warin tsofi!"
Tana fadin Haka ta fice ta barni da Jin kunya, hajja tace
" Wannan yarinya iyayenta sun lalata ta da yawa!"
Ta_kwalam ce
Be reminded that BINTUN BATUUL is not free, NAZNEEN and GEN NASIR ZAKI! They're still ongoing with as low as N1300.
[1/3, 20:28] Maman: 037
A wannan Daren bana tunanin a cikin gidannan akwai Wanda yayi bacci me Dadi kowa bacci dai se barawo Wanda sukai Kuma cikin dare da sun farka abin da ya faru zai Fado musu. Washegari da wurwuri nayi ma kawaye na breakfast, ba tare da na jira kowa ya tashi ba nayiwa su hajja sallama na tafi makaranta, ranar ta Kama Friday amma Zan fita saboda akwai lecture daya da nake da ita. Se Bayan na fita sannan na duba waya ta Naga message din Alamin Akan the class will not hold so it will be a free day! Wani rashin Dadi naji saboda bayan na fita abubuwan da Suka faru a class din Dr Akram se Suka dawo min, rudanin jiya da yasa na manta komai se gashi ya lafa yanzun se Kuma asalin damuwa ta ta dawo! Haka na koma gida badan na so ba. Na samu Kawu Bai fita ba, Haka Adda ma, dukkan su suna parlor an rutsa Batuul ta Fadi inda motar take, could you imagine motar tana gidan zuhra, Ashe can ta maida ta. Nan kawu ya Kira mijin zuhra akan su zo Yana neman su, Haka shima honorable din Kawu ya Kira shi sede baya gari yabi earliest flight to Lagos, Dan Haka Kawu yace Masa to ya fadawa masu kawo kudi su wuce Hadejia Kuma biki ya fasa saka watanni shida kamar yadda Honorable din ta nema, ya maida shi wata biyu.
Ita Kuma Batuul hatta school din ta sede Auwal ya Kai ta ya dakko ta, duk wani Wanda zata hadu da shi ya kasance a gida ne. Har lokacin kuka take yi, ta bani tausayi sosae da sosae yadda Baku tunani, Koda dai ta kasance a wayward child Amma ai ba laifin ta bane ba ita kadai, laifi har da iyayen mu Dana yayin mu. Ai kamar yadda hajja tace ne, wani lokacin idan yaranka sukai aure sukan canja, sukan Zama dafi ga yaranka da basui ba. Ku kalla dai yadda zuhra ta yadda Batula tayi ajiyar motar ta a gidan ta, for only God knows when, Allah kadai ya San tsahon lokacin. Kuma yawan fitar da suke da ita da yadda suke nuna Mata ita me kyau ce tayi amfani da kyanta na daya daga cikin abin da ya sake hatgitsa tunanin ta!
Bangaren Akram, bayan shi da Alamin sun kammalla tattare dukka answer sheets din mu, ya dube shi yace Kai min office di na, messenger ya bude maka, Zan karaso Jima yanzun. Alamin yayi yadda akace sannan shi Kuma Akram ya fita Dan duba ni, Amma cikin rashin saa ko wata me mustard yellow din hijab bai gani ba, yafi mintina biyar a tsaye kafin yayi concluding na tafi, shima se ya wuce zuwa office din shi, inda ya tarar dukkan papers din mu aje akan desk din shi. Ya zauna Yana ayyana dalilin da yasa na tafi da wurwuri Haka, he thought that we're friends Amma se yaga au shi ne Bai kula ni ba. Kam shi ya shafa daidai shigowar Kiran Ummaan shi wayar shi, ya gyara Zama ya dauka bayan sun gaida ta sanar Masa ai Alhaji Gidado ya samu sauki an dawo da shi gida, yayi musu murna sannan ta tambayi yaushe zai dawo, yace ai se dare saboda Yana son marking test, se ta sanar Masa zata Aiko Masa abincin shi kawai! Har ya kashe se gashi ta sake kira, Bayan ya dauka tace masa
"Ina Bintu Fatima?"
Yayi murmushi yace
"Baki manta sunan ta ba? Ban Jima da barin class dinnsu ba"
Tayi murmushi tace
"Ya Zan manta Bayan ita ce mace ta farko da ka taba bani labarin. She must be sweet tunda har idanun yaro na ya sauka Akan ta!"
Yayi murmushi, baisan dalilin wannan dadin da yake ji ba yace
"Ummaah, Zaki so Fatima idan Kika ganta, idan Kika zauna da ita Zaki ga how pure her heart is!"
"Yaushe zaa kawo min ita? Na ganta mu gaisa!"
Ya bude Baki Yana murmushi yace
" Kai ba zata yarda ba Ummaah, na dai hada ku a waya watarana"
Uwar tashi tayi murmushi ba tare da ta Kara cewa komai ba, sukai sallama Akan se sun hadu anjima. Aikuwa Babu jimawa se ga driver ya kawo Masa abinci, ya karba Yana me Yi Masa godiya, kafin ya Fara ci seda yayi wa Kan Shai gwajin jini, bayan results din ya fita saman Dan censor din se ya bude madaidaiciyar warmer din, alala ce hadadiya , wani karamin flask Kuma anyi Masa vegetable soup wadda zata tafi da alalar, ga jug shake da kunun Aya. Sosae yaci sannan ya bawa messenger din wajen ya Kuma Fara marking. Yana ta tunanin menene reg. No dina Amma ya kasa tunawa tunda dama ba sani yayi ba. Se ya dauki wayar shi ya Fara kokarin Kira na, yayi ta scrolling Amma ya rasa me yake yi ko Kuma dalilin hakan. Then it down on him cewar bashi da contact di na gaba daya. Se ya Fara dariyar abin da ya faru, instead kawai se ya Kira Alamin da niyyar yace masa ya tura Masa contact dina Amma Yana dauka se hankalin shi ya dawo jikin shi, ya kasa tambayar sa contact din instead se cewa yayi ya Kira yaji ko Yana school akwai aikin da zai saka shi, se yace Masa ai ya tafi tun dazun, Amma zai dawo yanzun, se yace Masa
" Nooo... Ma hadu Monday. Thank you!"
Daga Haka sukai sallama ya aje wayar tare da dafe Kan shi Yana tunanin what has gotten into him shi kuwan? Why is he so desperate Akan son Jin muryar Bintu ne, a ran shi ya ayyana ai shi therapist din ta ne, Dan Haka ko Yaya ya fahimci slight change a mood din ta, ya kamata ace ya tambayi dalilin hakan.
Har ya koma gida Bai samu wani kwakwaran dalilin neman number ta ba, se kawai ya wuce gida ba tare da Jin Dadi ba. Yana shiga abinci kawai Suka ci Safiyya ta saka shi a gaba Suka tafi side din Alhaji Gidado Dan duba shi, tasan tabbas idan ta bar shi ba lallai yaje ba, Kuma hakan Bai kamata ba. Suna zuwa suka tarar yana cin abinci, suka zauna har ya Gama saboda ba Wai ta daina mulki bane ba, dukda mulkin na shi yaran shi da jikokin shi yake yiwa kawai, Ina wannan Yan bana bakwai din zasu amince da wannan mulkin mallakar, wasu ma daga ciki ko aure sukai Basu Zama a apartment din Gidado community, waje suke fita su Zama independent, wasu ma Adamawar duk suke komawa. Bayan ya kammalla ya amsa gaisuwar su sannan ya dubi Safiyya Dake kokarin fita Dan bin Bayan Akram da ya Riga ya fita, cikin fullanci yace
" Kun shafa min bakin penti a fuska, yaron ku Kiri Kiri yake nuna ko ganina Bai son Yi"
Tayi murmushin Jin kunya tace
" Ba Haka bane ba Grandpa, kasan Akram yadda yake ko da sauran cousins din shi!"
Ya tabe Baki yace
" Ai nasan Yana fushi Dani Akan abin da ya faru da uwar shi zainab ne ko? Amma ai ba wani laifi nayi ba..."
Tayi saurin juyawa Dan ganin ko Akram Yana nan ko ya tafi, ta saki ajiyar zuciya ganin baya nan tace
" Ayya Bai masan komai akan mahaifiyar shi ba, kamar yadda Bai taba tambayar wadda ta haife shi ba, dukda nasan yasan bani na haife shi ba"