Sashe 18
Bintun Batuul Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Cikin karamin apartment din su dake dad da makaranta, Wanda tun bayan shaida auren su day Kuma shagulgula da colleagues din Imam suka hada masa na taya shi murnar auren burin zuciyar shi, se Kuma yaran shi da sukai raising makudan kudi Suka Kama Masa wannan apartment din da ya zauna da zainab din shi. To fa duk wannan halin da ake ciki Imam ko da Wasa, ko da subul da baka, Bai taba fadawa wani makusancin shi a Nigeria ba, duk abin shi Yana shakkar kakan shi Wanda shi din baya Wasa, duk da tsufa da girma Amma Bai Bari wani ya taka authority din shi ba, har a wannan lokacin shi ke da ragamar komai na family business din su. Imam na daga cikin kalilan din jikokin da Alhaji Gidado ke so, tun Yana jariri yake son shi, Salma Kuma cousin din shi ce wadda iyayen su maza suke immediate. Alhaji Gidado nasan Salma kamar yadda yake son Imam, ko da zai taho nan UK karatu se da Alhaji Gidado ya tabbatar masa idan ya dawo bashi da wata matar aure da ta wuce Salma, to ya zaiyi ko dai yayi naam cikin dadin Rai ko Kuma yayi cikin bacin rai. Amma ganin zainab se da ya ruguza Masa dukkan wani lissafi da wani tsoron Alhaji Gidado da ke zuciyar shi.
Kwance zainab take akan gado, idan ka kalle t se kayi tunanin she's lifeless saboda uban aman da tayi da ya saka jikin ta saki kamar mataciyya! Ya shigo daga waje bayan ya dawo daga makaranta, da mamakin ganin Bata living room kamar yadda ta Saba idan ta riga shi dawowa, zata zauna ta jira shi har lokacin da zai dawo ta tarbe shi. Wani lokacin Kuma zata zauna gaban class din su har se ya kammalla lecture din shi kafin ya fito suyi trekking zuwa gida, soyayya iya soyayya, kauna iya kauna shi ne kawai abinda ke fitowa daga gurin su, ko minti uku kayi tare da su se ka fahimci yadda suke ji game da junan su, tun zainab tana kunyar yadda yake Mata ko a gaban mutane ne, har ta dawo Bata damuwa, itama ta Fara nuna mishi yadda take ji game da shi.
Karasawa yayi ciki, cikin sauri ganin yadda take kokarin tashi ta zauna Amma Abu yaci tura, ta Fara kokarin tashin se taga idanun ta sun rufe se ta koma jagwab Kan gado. Wannan ya tayar masa da hankali balle da ya karasa inda take kwance ya ganta kamar mataciyya se hankalin shi yayi mugun tashi, ya Fara kiran Charles akan yayi saurin kawo Masa mota, ko veil Bai yafa Mata ba Haka ya dauke ta cilak yayi waje da ita, suna zuwa asibiti aka Fara bata taimakon gaggawa, a kankanin lokaci Suka tabbatar masa ciki ne a jikin ta na kimanin wata daya, yayi murna kwarai da gaske Dan dama abin da yake ta jira kenan ya samu weapon din yakar kakan shi ya amince da zainab a matsayin matar shi, yasan auren Salma Babu makawa zai aure ta Amma fa zainab kadai zuciyr shi ke so.
Ganin yadda take Shan wahala se duk jikin shi yayi sanyi ya fara Jin Anya zai iya barin ta ta cigaba da Shan wannan wahalar? Haka dai ya bar ta har zuwa lokacin da ta Dan samu karfin jiki wato da daddare, ya zauna Yana yanka Mata apple da tace tana son ci, a hankali take taunawa kamar Bata so saboda bakin ta babu Dadi
" Solace!"
Ta dago ta kalle shi tana taunawa kamar Bata so, ya sake rike hannun ta yace
" Solace mun samu Baby, you're pregnant! Are you happy?"
Ta tsira Masa idanun ta masu haske da Suka Dan rine saboda wahalar da ta Sha, kamar so take ta gaskata abin da yake cewa, ita din da gaske take da ciki? Ita din ce baby yake kwance a cikin ta, Kuma Babyn ma na Imam, farin cikin rayuwar ta? Se hawaye a hankali ya Fara trickling Mata Kan kuncin ta, she was so happy, she was so elated har Bata san tana kuka ba. Amma kallon da yake Yi Mata yasa tace
"Ba wani Abu bane ba, I'm just overwhelmed ne!"
Se ya saki murmushi Yana rungume ta a jikin shi yace
" Nayi tunanin Baki son cikin ne, har na tsorata"
Ta girgiza Kai ba tare da tayi kokarin dauke hawayen ba, in fact se ma bari da tayi suka cigaba da zuba daga idanun ta, a hankali kamar whisper tace
" Chum! Ina cikin farin ciki, Wanda ba Zan iya misalta maka shi ba, I'll be able to carry the fruit of our love"
Yayi murmushi na Jin Dadi tare da shafa Kan ta. A Haka wannan masoyan Suka cigaba da rayuwa tare da rainon cikin su, sede cikin wahalar da zainab yake sosae, duk yadda take kokarin dannewa Amma hakan ya fito kowa ya ga irin wahalar da take Sha. Imam ya tada hankalin shi ganin wani lokacin se tayi kwana biyu ko ruwa ta saka a bakin ta se ya dawo, wannan dalilin yasa ya samu Murad Dake shi medical student ne, yace Masa ya kawo Masa abortion pills. Murad ya dube shi da tantamar abin da yace,
" Wa zaka bawa boss? Kada dai sister in law zaka bawa?"
Imam ya gyada Kai cikin alhini tare da fadin
"Bata da lafiya, bana son ta mutu, gwara na hakura da wannan cikin akan na Rasa solace di ta"
Murad kamar yayi dariya saboda ko da Wasa akace zaiyi wannan abun akan mace tabbas zaka Musa, shi baya ma son Abu ya dinga hada shi da Mata sosai, lallai zainab must be born with a great luck
" Boss! Kana ji, it's normal during pregnancy, duk wannan abun zasu wuce after 3 months!"
Wani mugun kallo yayi ma Murad Wanda yasa yasan shawarar shi Bata karbu ba, Kuma ba zata taba karbuwa ba. Instead se yace zai je ya kawo Masa. Only God knows how Murad ya samu pills dinnan ya kawowa Imam da ke zaune zuciyar shi kamar zata fito saboda jiran da yake yiwa Murad, ya kagu ya kawo masa maganin yaje ya saka Mata ko ta huta. Haka kuwa Murad ya kawo Masa, ko Kiran yaji directives din maganin baiyi ba ya karba ya wuce , yasan how much she likes apple drink, take yayi blending ya Kuma tace sannan ya jefa pills biyu ciki ya Bari ya narke, ya juya kafin ya wuce daki ya Kai Mata, tana kwance tayi lamo kamar wadda aka mawa duka Amma Tsabar rashin kuzari ne. Yana zuwa ta dago tana kallon shi duk ta rame kamar ba zainab din shi ba, hakan ya Kara bashi karfin gwiwar aiwatar da abin da yayi niyya. Ya dago ta jikin shi Yana mayar mata faint smile din da tayi masa, ya shafa Kan ta tare da furta
" Ya kike ji yanzun"
Ta Dan Yi murmushi tace
"Alhamdulillah! Marhaba ya Chum!"
Kamar yadda take Dan tsintar Hausa har ma da fullanci daga bakin shi, Haka shima yake tsintar larabci daga nata bakin. Ya Mika Mata tumbler hannun shi, Babu musu ta Soma Sha a hankali, a Haka ta shanye tas, a take wani bacci ya Fara kokarin daukar ta. A jikin shi tayi baccin, se da yaga tayi bacci sosae sannan ya gyara Mata kwanciya ya fita zuwa parlor.
Ta_kwalam
A Kara hakuri, jiki da Jini. Thanks for understanding
[1/3, 20:28] Maman: 019
Ban San dalilin da yasa nake Jin urge din daukar rayuwa ta ba, na San dai kawai gaba daya mind di na is blank, Babu wani Abu da nake tunani bayan wani irin kunci da nake ji cikin zuciya ta. Na lumshe idanu na bayan na fito da rezar daga cikin gidan ta, sabuwa ce dal da alama Batuul ta siyo ta ta bar ta a wajen, saboda Batuul ko kadan Bata San menene Adana Abu ba, komai darajar shi zata iya tashi ta bar shi a wajen. Ina ta kallon hannun nawa Ina tunanin na yanka ko Kuma na tsaya? Amma zuciyar da take zuga ni Akan na yanka din se ta rinjaye ni, na daura Ina Jin hawaye suna min zarya akan kumatu na, sede kafin na dadara a hannun naji Mamaa na fadin
"Bintu! Bintu!!"
Na lumshe idanu na, ba tare da na dago ba, balle na kalle ta ko kallon zai saka na fasa, instead se na Yi kamar da dai duniya bansan tana yu ba, na saita rezar a hannuna ta karaso in da nake tare da tankwabar da hannu na, duk da Haka nayi nasarar yanka hannun sede sama sama Wanda ganin jini Yana fitowa daga hannun yasa Mamaa wanka min mari, wannan Marin did awaken my soul, na dago Ina kallon ta, ta Kara kwada min mari a dayan kuncin nawa, ta Fara fadin
" Kashe Kan ki zakiyi? Ba kids hankali? Ke mahaukaciya ce Bintu? Me ya faru da ke da kike kokarin kashe Kan ki? Me ya same ki? Ina Kika bar imanin ki? So kike ki mutu kafira? Iyeee?"
Kwance zainab take akan gado, idan ka kalle t se kayi tunanin she's lifeless saboda uban aman da tayi da ya saka jikin ta saki kamar mataciyya! Ya shigo daga waje bayan ya dawo daga makaranta, da mamakin ganin Bata living room kamar yadda ta Saba idan ta riga shi dawowa, zata zauna ta jira shi har lokacin da zai dawo ta tarbe shi. Wani lokacin Kuma zata zauna gaban class din su har se ya kammalla lecture din shi kafin ya fito suyi trekking zuwa gida, soyayya iya soyayya, kauna iya kauna shi ne kawai abinda ke fitowa daga gurin su, ko minti uku kayi tare da su se ka fahimci yadda suke ji game da junan su, tun zainab tana kunyar yadda yake Mata ko a gaban mutane ne, har ta dawo Bata damuwa, itama ta Fara nuna mishi yadda take ji game da shi.
Karasawa yayi ciki, cikin sauri ganin yadda take kokarin tashi ta zauna Amma Abu yaci tura, ta Fara kokarin tashin se taga idanun ta sun rufe se ta koma jagwab Kan gado. Wannan ya tayar masa da hankali balle da ya karasa inda take kwance ya ganta kamar mataciyya se hankalin shi yayi mugun tashi, ya Fara kiran Charles akan yayi saurin kawo Masa mota, ko veil Bai yafa Mata ba Haka ya dauke ta cilak yayi waje da ita, suna zuwa asibiti aka Fara bata taimakon gaggawa, a kankanin lokaci Suka tabbatar masa ciki ne a jikin ta na kimanin wata daya, yayi murna kwarai da gaske Dan dama abin da yake ta jira kenan ya samu weapon din yakar kakan shi ya amince da zainab a matsayin matar shi, yasan auren Salma Babu makawa zai aure ta Amma fa zainab kadai zuciyr shi ke so.
Ganin yadda take Shan wahala se duk jikin shi yayi sanyi ya fara Jin Anya zai iya barin ta ta cigaba da Shan wannan wahalar? Haka dai ya bar ta har zuwa lokacin da ta Dan samu karfin jiki wato da daddare, ya zauna Yana yanka Mata apple da tace tana son ci, a hankali take taunawa kamar Bata so saboda bakin ta babu Dadi
" Solace!"
Ta dago ta kalle shi tana taunawa kamar Bata so, ya sake rike hannun ta yace
" Solace mun samu Baby, you're pregnant! Are you happy?"
Ta tsira Masa idanun ta masu haske da Suka Dan rine saboda wahalar da ta Sha, kamar so take ta gaskata abin da yake cewa, ita din da gaske take da ciki? Ita din ce baby yake kwance a cikin ta, Kuma Babyn ma na Imam, farin cikin rayuwar ta? Se hawaye a hankali ya Fara trickling Mata Kan kuncin ta, she was so happy, she was so elated har Bata san tana kuka ba. Amma kallon da yake Yi Mata yasa tace
"Ba wani Abu bane ba, I'm just overwhelmed ne!"
Se ya saki murmushi Yana rungume ta a jikin shi yace
" Nayi tunanin Baki son cikin ne, har na tsorata"
Ta girgiza Kai ba tare da tayi kokarin dauke hawayen ba, in fact se ma bari da tayi suka cigaba da zuba daga idanun ta, a hankali kamar whisper tace
" Chum! Ina cikin farin ciki, Wanda ba Zan iya misalta maka shi ba, I'll be able to carry the fruit of our love"
Yayi murmushi na Jin Dadi tare da shafa Kan ta. A Haka wannan masoyan Suka cigaba da rayuwa tare da rainon cikin su, sede cikin wahalar da zainab yake sosae, duk yadda take kokarin dannewa Amma hakan ya fito kowa ya ga irin wahalar da take Sha. Imam ya tada hankalin shi ganin wani lokacin se tayi kwana biyu ko ruwa ta saka a bakin ta se ya dawo, wannan dalilin yasa ya samu Murad Dake shi medical student ne, yace Masa ya kawo Masa abortion pills. Murad ya dube shi da tantamar abin da yace,
" Wa zaka bawa boss? Kada dai sister in law zaka bawa?"
Imam ya gyada Kai cikin alhini tare da fadin
"Bata da lafiya, bana son ta mutu, gwara na hakura da wannan cikin akan na Rasa solace di ta"
Murad kamar yayi dariya saboda ko da Wasa akace zaiyi wannan abun akan mace tabbas zaka Musa, shi baya ma son Abu ya dinga hada shi da Mata sosai, lallai zainab must be born with a great luck
" Boss! Kana ji, it's normal during pregnancy, duk wannan abun zasu wuce after 3 months!"
Wani mugun kallo yayi ma Murad Wanda yasa yasan shawarar shi Bata karbu ba, Kuma ba zata taba karbuwa ba. Instead se yace zai je ya kawo Masa. Only God knows how Murad ya samu pills dinnan ya kawowa Imam da ke zaune zuciyar shi kamar zata fito saboda jiran da yake yiwa Murad, ya kagu ya kawo masa maganin yaje ya saka Mata ko ta huta. Haka kuwa Murad ya kawo Masa, ko Kiran yaji directives din maganin baiyi ba ya karba ya wuce , yasan how much she likes apple drink, take yayi blending ya Kuma tace sannan ya jefa pills biyu ciki ya Bari ya narke, ya juya kafin ya wuce daki ya Kai Mata, tana kwance tayi lamo kamar wadda aka mawa duka Amma Tsabar rashin kuzari ne. Yana zuwa ta dago tana kallon shi duk ta rame kamar ba zainab din shi ba, hakan ya Kara bashi karfin gwiwar aiwatar da abin da yayi niyya. Ya dago ta jikin shi Yana mayar mata faint smile din da tayi masa, ya shafa Kan ta tare da furta
" Ya kike ji yanzun"
Ta Dan Yi murmushi tace
"Alhamdulillah! Marhaba ya Chum!"
Kamar yadda take Dan tsintar Hausa har ma da fullanci daga bakin shi, Haka shima yake tsintar larabci daga nata bakin. Ya Mika Mata tumbler hannun shi, Babu musu ta Soma Sha a hankali, a Haka ta shanye tas, a take wani bacci ya Fara kokarin daukar ta. A jikin shi tayi baccin, se da yaga tayi bacci sosae sannan ya gyara Mata kwanciya ya fita zuwa parlor.
Ta_kwalam
A Kara hakuri, jiki da Jini. Thanks for understanding
[1/3, 20:28] Maman: 019
Ban San dalilin da yasa nake Jin urge din daukar rayuwa ta ba, na San dai kawai gaba daya mind di na is blank, Babu wani Abu da nake tunani bayan wani irin kunci da nake ji cikin zuciya ta. Na lumshe idanu na bayan na fito da rezar daga cikin gidan ta, sabuwa ce dal da alama Batuul ta siyo ta ta bar ta a wajen, saboda Batuul ko kadan Bata San menene Adana Abu ba, komai darajar shi zata iya tashi ta bar shi a wajen. Ina ta kallon hannun nawa Ina tunanin na yanka ko Kuma na tsaya? Amma zuciyar da take zuga ni Akan na yanka din se ta rinjaye ni, na daura Ina Jin hawaye suna min zarya akan kumatu na, sede kafin na dadara a hannun naji Mamaa na fadin
"Bintu! Bintu!!"
Na lumshe idanu na, ba tare da na dago ba, balle na kalle ta ko kallon zai saka na fasa, instead se na Yi kamar da dai duniya bansan tana yu ba, na saita rezar a hannuna ta karaso in da nake tare da tankwabar da hannu na, duk da Haka nayi nasarar yanka hannun sede sama sama Wanda ganin jini Yana fitowa daga hannun yasa Mamaa wanka min mari, wannan Marin did awaken my soul, na dago Ina kallon ta, ta Kara kwada min mari a dayan kuncin nawa, ta Fara fadin
" Kashe Kan ki zakiyi? Ba kids hankali? Ke mahaukaciya ce Bintu? Me ya faru da ke da kike kokarin kashe Kan ki? Me ya same ki? Ina Kika bar imanin ki? So kike ki mutu kafira? Iyeee?"