Sashe 38
Bintun Batuul Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
In dai maganar Zainab ce to har yanzun ita ce weakness din Imam, cikin wani irin yanayi yace
"Tsoron yadda zai fahimce ni nake shiyasa duk wannan lokacin na kasa sanar da shi saboda nasan zai kalle ni a matsayin Wanda ya Gaza ya Kuma kasa protecting Babar shi"
"Bana tunanin hakan Abba, Akram is an understanding person, na tabbatar da kwakwalwa zai saurare ka ba da zuciya ba. So Allah ya kaimu goben."
Wannan Daren Imam Haka yayi ta juyi, yasan Babu ranar da tazo ta wuce baiyi adduar bayyanar zainab ba, saboda kullum Yana blaming kanshi a matsayin Wanda ya lalata Mata rayuwar ta, saboda yasan ita soyayyar shi Babu abin da ta samar Mata Banda tsananin tashin hankali, hargitsi da Kuma lalacewar rayuwa! Amma yasan lokaci yayi da ya kamata ya sanarwa Imam wacece zainab!
Washegari da wurwuri Safiyya ta kammalla breakfast, dukka a tare suka ci abinci dukda Akram nashi daban ne da Wanda sauran ke ci. Bayan sun Gama Safiyya ta dakatar da Akram daga komawa dakin shi, saurin da yake yaje ya Kira ni kamar yadda yayi min alkawarin. Sauran yaran ta tura su daki. Safiyya ta dubi Imam da ya Zama kamar anyi Masa mutuwa, tace
" Abba let's get started! Akram Abban ka Yana son magana da Kai me muhimmanci, Ina son ka bashi aron hankalin ka kaji?"
Ya gyada Kan shi, a lokacin ta Mike zata tafi, Amma duka suka tsayar da ita saboda ita ce strength din kowannen su. Haka ta koma ta zauna. A hankali shi Kuma ya Fara bawa Akram labarin shi da zainab, har ya Gama sannan yace
" Kayi hakuri na rufe maka all this while, inata kokarin ganin na ganta before you come up age wannan shi ne dalilin na"
Akram da idanun shi yayi jawur Yana ta furta innalillahi wa inna ilaihil rajiun! Wani irin mawuyacin yanayi zuciyar shi take ciki, shiyasa ko sau daya Bai taba Jin wannan community din ta burge shi ba, shiyasa ya tsani Alhaji Gidado da wasu daga cikin kakkanin iayyen shi, Ashe abin da sukai ma mahaifiyar shi kenan? Ya rasa abin da zai fada se shiru kawai da yayi!
Ta_kwalam
[1/3, 20:28] Maman: 039
Dakin shi ya koma a hankali, yayi tsaye Yana kallon dakin ba tare da Sanin abinnda ya kamata yayi ba, tuntuni yasan Safiyya tabbas ba ita ta haife shi ba amma Bai taba tunanin wannan shi ne abin da wannan mutanen da suke Kiran Kan su family sukai yiwa mahaifiyar shi ba. Bayn maida ta kasar ta, Bayan zaman shekaru bakwai da aure a Kanta Kuma babu miji, an barta da ciki ba tare da mahaifin cikin ya ma San da zaman cikin ba. Allah kadai yasan the hell she went through while raising him alone. Se Kuma dare daya, Rana daya, lokaci daya bayan ta hakura ya Kuma Saba da rashin kowa a ryuwar ta, da Zama ita kadai a rayuwa. Se Imam ya sake lallabowa ya dawo Mata da dukkan wasu memories da sukai fading, memories da ta Riga ta aje a gefe ya dawo dasu, he conspired and took him away ba tare da ta sani ba. Ya wannan abun zai je ma mutum? Duk da memories din na shi akan ta fragments ne, Amma dai zai iya tuna har lokacin da take murnar zuwan Imam, da Bayan ya dawo daga school take fada Masa Imam ne mahaifin shi, se Kuma tafiyar da sukai me tsawo daga kasar Qatar din wadda da bai masan ya sunan kasar ba se yau.
Ya dunkule hannun shi Yana sakin numfashi dai daya, zuciyar shi Banda zafi Babu abin da take Yi,duk wani kokarin Kare Imam da yake, da kokarin Yi Masa uzuri ya kasa Yi a yau, yama zaka dauki responsibility din abin da kasan ba zaka iya ba, ya zaka Fara wannan? And he shamelessly tell him Wai Yana son ta? Wannan shi ne so? Idan har wannan shi ne so to shi nashi abinda yake ji akam Bintu ba so bane ba, saboda ya saka Bintu a matsayin zainab, idan shi ne se de ya bar duk wani wealth and fame ya zauna da Bintu, Amma mahaifin shi ya zaba company over his mother that sacrificed everything for him!
A Dan kwana biyun da Muka kasance very close ni da Akram, na gane mutum ne shi me cika alkawarin, zaiyi wahala yace I'll call you back, Kuma Bai Kira ba. So kamar yau da safe Muna cikin waya Yana Karan boosting confidence di na ta hanyar nuna min I'm beautiful the way I'm, shi ya yadda idan na danyi shading few kilos for the sake of my health, Amma Bai yadda Dan Wai muatne na zauna na dinga Shan abubuwan da zasu kashe min jiki in no time ba. Duk maganar da ya fada min, zuciyata da kwakwalwa ta kawai amsa take, Bata ma wani tsayawa yin musu balle ta nuna ba zata yadda ba, komai ya fada se naji kawai ya zauna cikin Kai na Kuma kamar wajibin dole ne na se nayi amfani da hakan. Nayi kusan awa Ina kallon waya ta Ina jiran Kiran shi Amma Bayan wajen awa da wani Abu se ga message din shi ya shigo
_Zan Kira ki anjima in the evening, I'm a bit busy please_
Na saki ajiyar zuciya har Ina mamakin irin wannan damuwa da nayi da shi, but Kuma ai Noor Dina ne, Wanda ya sama min farin cikin da nake ganin na Rasa Shi a duniya, confidence din da bani da shi se gashi na Fara Dan jin a bit of Nima fa dan ina da kiba I can stand out cikin mutane Kuma har babu damuwa. Karfe hudu nake ganin shi ne evening, so kafin hudu komai da komai da zanyi har karatu, girki da komai na gama kawai nazo na zauna na saka wayar a gaba in anticipation for his call, Amma har isha Babu Kira Babu dalilin shi, there and then na tabbatar Babu lafiya, duk inda Noor yake bashi da lafiya. Wajen takwas na dare na kasa jurewa se kawai na dauki waya na Kira shi dukda zuciya ta na tuhuma ta Akan zakewa da nake, Amma abin da nayi se nace ka gaida me gaishe ka ko bazai amsa ba, Kuma mutum ya damu da Kai dole ka nuna mishi kulawa. Da wannan na samu na Kare kai na daga tuhumar da zuciya ta take min.
Wayar shi bata shiga, har nayi bacci Ina trying Amma ban samu wayar ta shiga ba. Nayi ta mafarkin shi Wanda ma da na tashi na kasa gane me mafarkin ya kunsa, kawai dai nasan saboda he has been in my thoughts the whole day shi ne dalilin mafarkin na shi da nayi. Wannan ranar ma Haka ta wuce the whole day ban samu munyi magana ba, idan na Kira shi bana samun shi, gashi public holiday aieyi balle ace Zan iya zuwa makaranta na gan shi. Gaba daya na damu, nutsuwa ta ta ragu, bani da wani kwanciyar hankali ko kallo na kayi kasan akwai abin da yake damuna sosae, a kwana na biyu na tashi da kamar zazzabi zazzabi saboda damuwa, nayi ta Kiran shi a waya har wajen Sha biyu na Rana, wannan karon tana shiga dauka be baayi, zuciya ta ta gama tsinkewa na Kuma Fara gane zuciya ta ta zarme wajen son shi, wata kan Bata manta abin da ya faru ba da BashPrince00, ta Kara zuwa ta Fara son wani Kuma, but Amma a yanzun duk ba wannan me damuwar ba, damuwa ta shi ne yadda zaa Yi nasan me yake faruwa da shi.
Ina zaune Bayan na idar da sallah Ina ta adduar Allah yasa lafiya yake, Allah yasa ba wani Abu bane ba marar Dadi ya faru da shi ba. Wayata na sake janyowa a Karo na babu adadi na sake Kiran shi, cikin hukuncin Allah se gashi an dauka, ban tsaya nayi comprehending muryar da tayi min magana ba kawai cewa nayi
" Sir! Me ya faru? Are you ok?"
Safiyya ta lumshe idanun ta, hannun ta Yana cikin hannun Akram da har lokacin Bai farfado ba, kallon fuskar shi take wadda tayi kamar an zabge ta saboda ramar da yayi lokaci daya kamar Wanda ya jima Yana jinya, Dana sani ta kasa dainawa, Bata taba tunanin ko da Wasa wannan maganar zatai affecting din shi haka, da tuntuni sun fada mishi ko Kuma sun bar maganar. Tun ranar da ta fada Masa shekaran jiya da ya shige dakin shi Bai sake fitowa ba se sallah kawai yake fitowa yayi ya dawo, Yana dawowa Kuma zai kulle dakin shi deep in thought, ya rasa ta Ina zai Fara kamo zaren balle yasan ta inda zai Fara neman mahaifiyar shi, Haka Kuma ya kasa yiwa mahaifin shi uzuuri saboda Yana ganin duk abin da ya faru sakacin shi ne ba wani abun ba.
Safiyya da Imam har na da yaran.dukka hankalin su ya tashi musamman da yaki yaci abinci Kuma sunsan hakan zai iya leading to babbar matsala, Safiyya Babu ban Baki da batayi ba Amma sede ya Sha ruwa kawai, a Rana na uku wato yau din shi ne ya fito dan zuwa suyi magana da Safiyya ya yanke jikin shi ya fadi a kasa. Suna zuwa asibiti an Riga da an San condition din shi tun da nan yake ganin likita dama aka Fara bashi taimakon gaggawa, saboda abinci da baici ba glucose din Dake jinin shi ya sauka Wanda ko me lafiya ya sauka haka to tabbas jikin shi ba zai amfanu ba balle shi da dama yake.da issues.
"Fatima ce?"
Shi ne abin da Safiyya ta tambaya, saboda sunan da ya saka ta kasa gane maanar shi, duba kuma da yawan zance na da yakeyi, da maganar da sukai yasa ta fahimci nice me Kiran. Kamar zance a'a se nayi saurin fadin
" Ni ce"
Ko Bata ce komai ba nasan Babu lafiya, tunda da lafiya he supposed to pick up his phone himself, ba Wai a daga Masa ba, Amma Jin muryar ta se naji nauyin tambayar ta yadda yake, kamar tasan abinda nake tunani tace
"Tsoron yadda zai fahimce ni nake shiyasa duk wannan lokacin na kasa sanar da shi saboda nasan zai kalle ni a matsayin Wanda ya Gaza ya Kuma kasa protecting Babar shi"
"Bana tunanin hakan Abba, Akram is an understanding person, na tabbatar da kwakwalwa zai saurare ka ba da zuciya ba. So Allah ya kaimu goben."
Wannan Daren Imam Haka yayi ta juyi, yasan Babu ranar da tazo ta wuce baiyi adduar bayyanar zainab ba, saboda kullum Yana blaming kanshi a matsayin Wanda ya lalata Mata rayuwar ta, saboda yasan ita soyayyar shi Babu abin da ta samar Mata Banda tsananin tashin hankali, hargitsi da Kuma lalacewar rayuwa! Amma yasan lokaci yayi da ya kamata ya sanarwa Imam wacece zainab!
Washegari da wurwuri Safiyya ta kammalla breakfast, dukka a tare suka ci abinci dukda Akram nashi daban ne da Wanda sauran ke ci. Bayan sun Gama Safiyya ta dakatar da Akram daga komawa dakin shi, saurin da yake yaje ya Kira ni kamar yadda yayi min alkawarin. Sauran yaran ta tura su daki. Safiyya ta dubi Imam da ya Zama kamar anyi Masa mutuwa, tace
" Abba let's get started! Akram Abban ka Yana son magana da Kai me muhimmanci, Ina son ka bashi aron hankalin ka kaji?"
Ya gyada Kan shi, a lokacin ta Mike zata tafi, Amma duka suka tsayar da ita saboda ita ce strength din kowannen su. Haka ta koma ta zauna. A hankali shi Kuma ya Fara bawa Akram labarin shi da zainab, har ya Gama sannan yace
" Kayi hakuri na rufe maka all this while, inata kokarin ganin na ganta before you come up age wannan shi ne dalilin na"
Akram da idanun shi yayi jawur Yana ta furta innalillahi wa inna ilaihil rajiun! Wani irin mawuyacin yanayi zuciyar shi take ciki, shiyasa ko sau daya Bai taba Jin wannan community din ta burge shi ba, shiyasa ya tsani Alhaji Gidado da wasu daga cikin kakkanin iayyen shi, Ashe abin da sukai ma mahaifiyar shi kenan? Ya rasa abin da zai fada se shiru kawai da yayi!
Ta_kwalam
[1/3, 20:28] Maman: 039
Dakin shi ya koma a hankali, yayi tsaye Yana kallon dakin ba tare da Sanin abinnda ya kamata yayi ba, tuntuni yasan Safiyya tabbas ba ita ta haife shi ba amma Bai taba tunanin wannan shi ne abin da wannan mutanen da suke Kiran Kan su family sukai yiwa mahaifiyar shi ba. Bayn maida ta kasar ta, Bayan zaman shekaru bakwai da aure a Kanta Kuma babu miji, an barta da ciki ba tare da mahaifin cikin ya ma San da zaman cikin ba. Allah kadai yasan the hell she went through while raising him alone. Se Kuma dare daya, Rana daya, lokaci daya bayan ta hakura ya Kuma Saba da rashin kowa a ryuwar ta, da Zama ita kadai a rayuwa. Se Imam ya sake lallabowa ya dawo Mata da dukkan wasu memories da sukai fading, memories da ta Riga ta aje a gefe ya dawo dasu, he conspired and took him away ba tare da ta sani ba. Ya wannan abun zai je ma mutum? Duk da memories din na shi akan ta fragments ne, Amma dai zai iya tuna har lokacin da take murnar zuwan Imam, da Bayan ya dawo daga school take fada Masa Imam ne mahaifin shi, se Kuma tafiyar da sukai me tsawo daga kasar Qatar din wadda da bai masan ya sunan kasar ba se yau.
Ya dunkule hannun shi Yana sakin numfashi dai daya, zuciyar shi Banda zafi Babu abin da take Yi,duk wani kokarin Kare Imam da yake, da kokarin Yi Masa uzuri ya kasa Yi a yau, yama zaka dauki responsibility din abin da kasan ba zaka iya ba, ya zaka Fara wannan? And he shamelessly tell him Wai Yana son ta? Wannan shi ne so? Idan har wannan shi ne so to shi nashi abinda yake ji akam Bintu ba so bane ba, saboda ya saka Bintu a matsayin zainab, idan shi ne se de ya bar duk wani wealth and fame ya zauna da Bintu, Amma mahaifin shi ya zaba company over his mother that sacrificed everything for him!
A Dan kwana biyun da Muka kasance very close ni da Akram, na gane mutum ne shi me cika alkawarin, zaiyi wahala yace I'll call you back, Kuma Bai Kira ba. So kamar yau da safe Muna cikin waya Yana Karan boosting confidence di na ta hanyar nuna min I'm beautiful the way I'm, shi ya yadda idan na danyi shading few kilos for the sake of my health, Amma Bai yadda Dan Wai muatne na zauna na dinga Shan abubuwan da zasu kashe min jiki in no time ba. Duk maganar da ya fada min, zuciyata da kwakwalwa ta kawai amsa take, Bata ma wani tsayawa yin musu balle ta nuna ba zata yadda ba, komai ya fada se naji kawai ya zauna cikin Kai na Kuma kamar wajibin dole ne na se nayi amfani da hakan. Nayi kusan awa Ina kallon waya ta Ina jiran Kiran shi Amma Bayan wajen awa da wani Abu se ga message din shi ya shigo
_Zan Kira ki anjima in the evening, I'm a bit busy please_
Na saki ajiyar zuciya har Ina mamakin irin wannan damuwa da nayi da shi, but Kuma ai Noor Dina ne, Wanda ya sama min farin cikin da nake ganin na Rasa Shi a duniya, confidence din da bani da shi se gashi na Fara Dan jin a bit of Nima fa dan ina da kiba I can stand out cikin mutane Kuma har babu damuwa. Karfe hudu nake ganin shi ne evening, so kafin hudu komai da komai da zanyi har karatu, girki da komai na gama kawai nazo na zauna na saka wayar a gaba in anticipation for his call, Amma har isha Babu Kira Babu dalilin shi, there and then na tabbatar Babu lafiya, duk inda Noor yake bashi da lafiya. Wajen takwas na dare na kasa jurewa se kawai na dauki waya na Kira shi dukda zuciya ta na tuhuma ta Akan zakewa da nake, Amma abin da nayi se nace ka gaida me gaishe ka ko bazai amsa ba, Kuma mutum ya damu da Kai dole ka nuna mishi kulawa. Da wannan na samu na Kare kai na daga tuhumar da zuciya ta take min.
Wayar shi bata shiga, har nayi bacci Ina trying Amma ban samu wayar ta shiga ba. Nayi ta mafarkin shi Wanda ma da na tashi na kasa gane me mafarkin ya kunsa, kawai dai nasan saboda he has been in my thoughts the whole day shi ne dalilin mafarkin na shi da nayi. Wannan ranar ma Haka ta wuce the whole day ban samu munyi magana ba, idan na Kira shi bana samun shi, gashi public holiday aieyi balle ace Zan iya zuwa makaranta na gan shi. Gaba daya na damu, nutsuwa ta ta ragu, bani da wani kwanciyar hankali ko kallo na kayi kasan akwai abin da yake damuna sosae, a kwana na biyu na tashi da kamar zazzabi zazzabi saboda damuwa, nayi ta Kiran shi a waya har wajen Sha biyu na Rana, wannan karon tana shiga dauka be baayi, zuciya ta ta gama tsinkewa na Kuma Fara gane zuciya ta ta zarme wajen son shi, wata kan Bata manta abin da ya faru ba da BashPrince00, ta Kara zuwa ta Fara son wani Kuma, but Amma a yanzun duk ba wannan me damuwar ba, damuwa ta shi ne yadda zaa Yi nasan me yake faruwa da shi.
Ina zaune Bayan na idar da sallah Ina ta adduar Allah yasa lafiya yake, Allah yasa ba wani Abu bane ba marar Dadi ya faru da shi ba. Wayata na sake janyowa a Karo na babu adadi na sake Kiran shi, cikin hukuncin Allah se gashi an dauka, ban tsaya nayi comprehending muryar da tayi min magana ba kawai cewa nayi
" Sir! Me ya faru? Are you ok?"
Safiyya ta lumshe idanun ta, hannun ta Yana cikin hannun Akram da har lokacin Bai farfado ba, kallon fuskar shi take wadda tayi kamar an zabge ta saboda ramar da yayi lokaci daya kamar Wanda ya jima Yana jinya, Dana sani ta kasa dainawa, Bata taba tunanin ko da Wasa wannan maganar zatai affecting din shi haka, da tuntuni sun fada mishi ko Kuma sun bar maganar. Tun ranar da ta fada Masa shekaran jiya da ya shige dakin shi Bai sake fitowa ba se sallah kawai yake fitowa yayi ya dawo, Yana dawowa Kuma zai kulle dakin shi deep in thought, ya rasa ta Ina zai Fara kamo zaren balle yasan ta inda zai Fara neman mahaifiyar shi, Haka Kuma ya kasa yiwa mahaifin shi uzuuri saboda Yana ganin duk abin da ya faru sakacin shi ne ba wani abun ba.
Safiyya da Imam har na da yaran.dukka hankalin su ya tashi musamman da yaki yaci abinci Kuma sunsan hakan zai iya leading to babbar matsala, Safiyya Babu ban Baki da batayi ba Amma sede ya Sha ruwa kawai, a Rana na uku wato yau din shi ne ya fito dan zuwa suyi magana da Safiyya ya yanke jikin shi ya fadi a kasa. Suna zuwa asibiti an Riga da an San condition din shi tun da nan yake ganin likita dama aka Fara bashi taimakon gaggawa, saboda abinci da baici ba glucose din Dake jinin shi ya sauka Wanda ko me lafiya ya sauka haka to tabbas jikin shi ba zai amfanu ba balle shi da dama yake.da issues.
"Fatima ce?"
Shi ne abin da Safiyya ta tambaya, saboda sunan da ya saka ta kasa gane maanar shi, duba kuma da yawan zance na da yakeyi, da maganar da sukai yasa ta fahimci nice me Kiran. Kamar zance a'a se nayi saurin fadin
" Ni ce"
Ko Bata ce komai ba nasan Babu lafiya, tunda da lafiya he supposed to pick up his phone himself, ba Wai a daga Masa ba, Amma Jin muryar ta se naji nauyin tambayar ta yadda yake, kamar tasan abinda nake tunani tace