← Book details Wa Zai Furta Part Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 62 OF 68

Sashe 62

Wa Zai Furta Part Complete Hausa Novel · about 4 min read

....... Tun tana iya motsawa har jikinta ya mutu murus, duk illahirin kafafuwanta rawa sukeyi suna neman gagara daukarta, Jin tayi lakwas yasa Shi juyawa da ita ya zauna bisa kujera ita Kuma tana bisa kafafun sa..... Yayi iya gumin sa ya taba inda yake so, karkarwa jikinta kawai keyi duk ta firgita..... Ya saki ajiyar zuciya ya janye bakin sa a hankali..... Sai kawai ta tusa kanta cikin kirjinsa ta saki kuka... Yayi shiruuuu...
Zuciyar sa na mishi sake sake, shin ya biya bukatar sa ko ya ba dady mamaki?
Da ya motsa sai ta rikeshi gamm ta Kara sakin kuka.... A hankali yake fitar da numfashi.... Sai kawai ta bashi tausayi lallai ya Kara tabbatar wa kansa da Bilkisu yarinya ce karama.... Tunda har ta kasa supporting kiss kuma hakan ya bashi tabbacin this is her first kiss.....
Tayi Mai isarta, har lokacin jikin ta rawa yakeyi..... Da ya motsa sai ta Kara rikeshi.... Ya danyi dariya.. ``` To ki sakeni na tashi ko?```
Tayi shiru,

```Bilkisu```

Ya Kira sunan ta a hankali,

.... Ta Kara fashewa da kuka ``` Dan Allah kayi hakuri```
..... Ya Kara dariya naji sakeni Dan Allah ai ba Kya so ko?
Ta daga Kai cikin jikin sa...
Okay Zan tashi na tafi sakeni....
Ta Dan sakeshi.... Yana motsawa ta koma da sauri .... Ya kyalkyace da dariya da ya gane ba tsoro kadai ke addabar ta ba hada kunya..... Ni Kuma yau tawa ta sameni ni *Hamza*...... Bazaki sakeni ba? To gyara mu yi kwanciyar mu anan.... Ta sakeshi da sauri tare da soke kai cikin kujera..... Ya Kara dariya.... Ba rakiya kenan?
Tayi shiru..... Ya kawo hannu ya taba ta, saki kuka tare da kankame jiki..... Ya Kara dariya ya ce tohm na siyo ma kaina rigima da kudina..... Ya zukunna gaban ta, Shikenan daina kukan Zan tafi Amma Dan Allah ki dauki waya idan na Kira matukar bakya son na maimaita kinji ko?...... Saura kadan ta wawuro fuskarsa ta cije don takaicin kalmar ```kinji ko```.
Ya saki ajiyar zuciya ya mike sai da safe I will miss you honestly..... Ya fita da sauri.
Tafi mintuna ashirin a wurin kafin ta tashi zaune.... Ta Dora hannu a Kai *Na shiga uku ni Bilkisu idan Haka ne halin Anwar na gama banuwa* Shi baya da kunya?
Ashe abinda nake karantawa da abinda malaman islamiya ke fada gaskiya ne?
Ta Mike jiri ya kwasheta, ta koma ta zauna.... Ikon Allah, ta kalli hannuwanta sai kakkarwa sukeyi, tsikar jikinta tashi Yarrrr tana tuno abubuwan da suka faru... Namiji???? Shi har wata dariya yakeyi... Ta zumburo baki tare da zabga uban tagumi.
Yana shiga sadeeq yaji kamshin turarensa ya canja gashi cikin wani yanayi na nishadi .... Ya bishi da kallo kawai Shi Kuma ya fada toilet ya sakar ma kansa shawa.......
Duk su Aisha sun shige sun kwanta, ta shige dakin itama Kai tsaye kewayen ta fada......
Ta na rungume da qur'ani kiransa ya shigo..... Taji wani dammmmm a kirji.
Ta dauka Amma samm ta kasa magana....
Kinyi wanka?
Tambayar ta bata haushi ta mishi banza.... Kinji?
Um, ta ce a hankali.
Kin kwanta ne Yanzu?
Tayi shiru......
Ya ce kinji?
Ta ce um,
Yayi murmushi, Baki ya mutu ne?
Tayi shiru.......
Ya ce huh?
Da kyar ta ce hmmm.
Ya danyi dariya.
Thank you so much Bilkisu, wallahi naji dadi sosai Zaki Sami Lada Mai tarin yawa kin San Haka?
Tayi shiru...kanta sunkuye kamar Yana kallonta wayar ma kunya take Bata.
Ya Kara dariya Wai Baki magana?... Ko muyi video call........ Nidai a'a..... Ya tuntsure da dariya to kiyi magana inji, kiss kawai ya rikitaki haka Ina ga..... Zan kwanta Dan Allah..... Ta fada kamar zatayi kuka ya kyalkyace da dariya..... Shikenan sleep tight sweetie.... Ta latse wayar da sauri kirjinta na bugawa ..... Ai shikenan Ni Kuma tawa ta sameni ta fada a hankali.
Ta Dade barci bai dauketa ba har kusan karfe uku da Rabi..... Shi yasa ta rasa lecture karfe bakwai don Bata tashi ba sai Tara saura.
....... Sadeeq ya kalleshi ya Bilkisu bata zo lecture ba?..... Ya danyi dariya kawai...
Ya bishi da kallon tuhuma.... Me ka Mata?.... Ya daga hannuwa yana dariya wallahi ban Mata komai ba kawai kiss ne ....... Ai nasan baka iya ba daddy mamaki Anwar Kuma yasan abinda ka je ya dawo Kan yarsa akanka yasa ya yanke wannan hukuncin...... Allah Ina iyawa.... Me yasa ka taba ta toh?
Ya galla mishi harara halan ni katako ne da Zan tsaya da Aure Ina kallon matata haka zikau ai ko Dan romance din a daga mun kafa ko?
.... Sanya ma Rai koshi ke kawo yunwa Anwar a haka, ahaka zaka je inda baka son zuwa Dan Allah Ina baka shawara ka tausaya ma yarinyar nan ka Bari akai maka ita...... Kuma duk ta tsorata jiya kaga yanda jikinta ke Bari?
Ai dole ta tsorata, bacin islamiya da sai ince anya tasan me ake ce ma Aure saboda yanayin yarinyar na bani mamaki...... Wallahi yarinya ce sadeeq nayi mamaki jiya ta kasa daukar kiss...... Mtseww ai ka yi sauri...
Chapter 62 · 0% Book details