Sashe 58
Wa Zai Furta Part Complete Hausa Novel · about 5 min read
Soyayyar ku na birgeni nawan.... Ya Kai mishi duka wane birgewa Dan ubanka ana ba juna wahala....Au Ashe Kai ma ka San Haka... Sadeeq ko zaka je ka bata hakuri ?
Eh, Amma Bari ayi sallah tukun.... Wai mu Dan ubanka baka kawo Mana masu girki ba?
... ....... Ba wani Mai girki da Zan kawo, Ni nafi son ta dafa mun.... To ka kirata a waya ko ka Mata text.... Bari dai ta huce.
Ya harareshi to ai kaga irin wannan ranar da aka kafsa fada mune Masha wuya ko?....
Ya Mike Bari na dafa indomie.... Please zanci.... Baka cinta Dan ubanka..ya wuce Yana banka mishi harara.
Sadeeq yasha tsayuwar Shi taki fitowa, inda Allah ya taimakeshi suna da lecture four.......
Tana fitowa ta Kira mustapha.. kuyi wa Allah basai Kun bini ba Allah Yana tare Dani, bana bukatar tsaronku don kuwa bana wasa da addu'a...
Ya danyi murmushi toh Hajiya,....tana fita suka rufa Mata baya.....
Yana tsaye bakin kofa, ko kallonsa batayi ba ta wuce tana Zama shima ya zauna.... Ajin yayi tsit kowa ya maida hankalin sa wurin su don kuwa basa gajiya da dramar su. ....
Wai fushin na menene Bilkisu?
Ta harareshi kawai.
Yayi murmushi ke me yasa kin na son dauran laifi babu gaira?...... Au Ashe ma baka da laifi ko?
Me yasa har yau mufeeda ta kasa kyaleka, saboda me baka son ta daina kulaka????
Ya daga hannuwa sama na rantse da Allah Ina so ta kyaleni Bilkisu baki ganin irin wulakancin da nake ma yarinyar can Amma taki zuwa???..... Kuma shine ke nuna tafi karfinka?
..... Zaiyi magana malamin ya shigo.....
Ya dauko wayarsa ya rubuta Mata text a WhatsApp...
```kiyi hakuri please```
Ya Dan zunguro ta galla mishi harara ya Mata nuni da baki cewar ta duba Wayarta......
Ta tura mishi da harara....
Ya rubuta ``` please sorry I don't want to see you pissed off```
Taki magana.
Ya Kara rubuta Mata..
```You snubbed your husband?``` tare da imoji na zare ido.
Ta Kara tura mishi harara
``` sai ya tura Mata kuka```
Ta Dan kalleshi ya langwabar da Kai ya rubuta... ``` wallahi Zan yi maganin ta please am sorry```
Ta danyi shiru sai ta rubuta mishi ``` it's okay```
Yayi saurin tura Mata ``` Oya smile na```
Ta Dan kalleshi ya sakar Mata murmushi... Sai kawai ta duke tana Yar dariya.
Malamin na fita ya hawo table ya zauna gabanta Yana Yar dariya *Mun shirya ko?*
Ta danyi murmushi.
Sai ki koyan abinda akayi tunda kin Hana ni naji komai... Ta harare Shi Nima halan naji?
Ya kyalkyace da dariya gaskiya wannan semester din akwai damuwa Anya Zaki Bari na ringa ganewa?
Ta Kara mishi harara...
Kun shirya ko? Ni an kyaleni cikin Rana daga Biko ya kalli Anwar Dan ubanka ka Kara Sanya ni cikin shirginku sai naci ubanka..... Tayi kasa da Kai tana murmushi Shi Kuma ya Kama dariya.
Suleiman yazo zai wuce Anwar yayi saurin rikoshi ranka ya dade idan ba hello ai akwai daga hannu ko?
Ya danyi murmushi ya Mika mishi hannu ya kalli Bilkisu, Hajia Allah yasa Allkhairi... Amin Suleiman Dan Allah ara mana abinda akayi Yanzu idan ka rubuta..... Anwar yayi fit ya fizge littafin ni zaka ba Alhaji ba ita ba.
Yabar masu book din ya wuce Yana Yar dariya....
Anwar kenan, yau kuma Suleiman kakeyi wa magana????
Ya Dan Sosa Kai gayen Yana bani tausayi wallahi duk wulakancin da na mishi a masallaci idan muka fito wallahi sai ya bani hannu.... Ta ce hmmm.
Ya dan harareta ba hakan Yana nufin fa Zaki ringa kulashi ba fa..... Amma ai ma gaisa ko?
Eh, Amma idan kin saka nikaf, Wai yau me ya hana ki Sanya? Ya zaro ido......
Ta langabe Kai kamar zata mishi kuka Anwar Dan Allah ka saukaka mun da nikaf...... Wallahi sai kin saka ya dire Yana masifa...kammm idan Kika Kara fitowa babu nikaf wallahi sai kin koma Koda kuwa za ayi test ko exam..... Shikenan naji ta fada tana zumburo Baki.
Muje ki ajiyeni gida...
Wai Kai duk motocin da na gani gidanku fa.... Yayi murmushi kawai.
Ta haraeshi Wai Kai an fada ma har Yanzu ba'asan waye Kai ba?
Ya watsa hannuwa tare da daga kafada.... Ta danyi dariya tana son wannan move din....
Ungo kaja mu toh,
Yayi gaba abinsa bai ko kalleta ba.......
Ta bude suka shiga ta bata wuta.... Duk aka bisu da ido..... Ba karamin tafiya sukeyi da zukatan dalibai da malamai ba, ya kalleta Yana dariya waya koya Miki mota haka?
Ta mishi banza, ya kwantar da sit ya Dora kafa bisa dash board yayi filo da hannuwansa kinji kunya ta Hana mufeeda shigowa school?
Ta galla mishi harara sai kaje ka shigo da ita ai..... Ya runtse ido Yana dariya.
Taci gaba da hararar sa tana magana watau Kai hankalin ka na gunta kana bin kwaf kwaf.... Ke rufan asiri ya tashi da sauri wallahi da wasa nakeyi zolayace..... Hey nawaoooo....
Ta kawar da Kai kawai .
Ya canza maganar da cewa, me Zaki dafa mun yau?
Ta yi shiru.
Kinji?
Har abinci Zan maka?
Eh Mana, kiyi mun tuwo please kinzo da manshanu?
Ta ce um.
Amma anan zanzo inci kinji ko?
Ta kalleshi da sauri yayi Yar dariya ko ke Zaki kawon gidana na jiraki?......... Taci wani uban birki ji kake kuuuuuuu....😄✍🏼
*Zainab wowo mamar Abdallah*💖💖
*YOU ARE THE BEST AMONG BESTEST, ALAWIYYA NASIR*💞🤐 *WA ZAI FURTA?*🤐
2⃣7⃣
*Tukuici ne ga Aunty Rabi ( Hajia Rabi badawi Kano maman Ibrahim ), Allah ya Kara arziki ya shirya Miki zuri'a ya Kara Miki tsawon kwana. Amin.*
*KINA RAINA MAMAN WEEDAD*
*Domin ki...... beloved sister Khadija Dahiru wowo miji na gari I pray*
👉🏼💞💕💕 *RUKAYYA BAKO DAN BATTA I love you so much, remember this always*🥰😍😘.
👉🏼💗💕 *Mz na nufin moza ( mother) watau ( Salamatu Dahiru ) wannan page din duka naki ne Allah ya bar mun me MZ ana mugun tare*🤝🏼 ```Aminatu na godiya kina qalbinta```
**************
*Federal University dutsinma*
Ya wuntsula ya Mike da sauri keeee kina hauka ne Zaki kifar damu, ki rufa mun asiri Ina son ganin Yan dagwai dagwai.... Ta galla mishi harara sauka munzo... Ya duba da sauri yaga an wangame get, zuwan keda wannan burkin ko kuwa kawon abincin?
Kinji?
Kazo kaci gidana..... Zaki zo ki daukeni?
In daukeka fa kace, Wai meye amfanin motocin can? Ta nuna da yatsa yayi murmushi kunyar hawan su nake Allah... Ta danyi dariya kunya?
Eh wallahi sai nake ga kamar kowa zai ringa kallona...
Eh, Amma Bari ayi sallah tukun.... Wai mu Dan ubanka baka kawo Mana masu girki ba?
... ....... Ba wani Mai girki da Zan kawo, Ni nafi son ta dafa mun.... To ka kirata a waya ko ka Mata text.... Bari dai ta huce.
Ya harareshi to ai kaga irin wannan ranar da aka kafsa fada mune Masha wuya ko?....
Ya Mike Bari na dafa indomie.... Please zanci.... Baka cinta Dan ubanka..ya wuce Yana banka mishi harara.
Sadeeq yasha tsayuwar Shi taki fitowa, inda Allah ya taimakeshi suna da lecture four.......
Tana fitowa ta Kira mustapha.. kuyi wa Allah basai Kun bini ba Allah Yana tare Dani, bana bukatar tsaronku don kuwa bana wasa da addu'a...
Ya danyi murmushi toh Hajiya,....tana fita suka rufa Mata baya.....
Yana tsaye bakin kofa, ko kallonsa batayi ba ta wuce tana Zama shima ya zauna.... Ajin yayi tsit kowa ya maida hankalin sa wurin su don kuwa basa gajiya da dramar su. ....
Wai fushin na menene Bilkisu?
Ta harareshi kawai.
Yayi murmushi ke me yasa kin na son dauran laifi babu gaira?...... Au Ashe ma baka da laifi ko?
Me yasa har yau mufeeda ta kasa kyaleka, saboda me baka son ta daina kulaka????
Ya daga hannuwa sama na rantse da Allah Ina so ta kyaleni Bilkisu baki ganin irin wulakancin da nake ma yarinyar can Amma taki zuwa???..... Kuma shine ke nuna tafi karfinka?
..... Zaiyi magana malamin ya shigo.....
Ya dauko wayarsa ya rubuta Mata text a WhatsApp...
```kiyi hakuri please```
Ya Dan zunguro ta galla mishi harara ya Mata nuni da baki cewar ta duba Wayarta......
Ta tura mishi da harara....
Ya rubuta ``` please sorry I don't want to see you pissed off```
Taki magana.
Ya Kara rubuta Mata..
```You snubbed your husband?``` tare da imoji na zare ido.
Ta Kara tura mishi harara
``` sai ya tura Mata kuka```
Ta Dan kalleshi ya langwabar da Kai ya rubuta... ``` wallahi Zan yi maganin ta please am sorry```
Ta danyi shiru sai ta rubuta mishi ``` it's okay```
Yayi saurin tura Mata ``` Oya smile na```
Ta Dan kalleshi ya sakar Mata murmushi... Sai kawai ta duke tana Yar dariya.
Malamin na fita ya hawo table ya zauna gabanta Yana Yar dariya *Mun shirya ko?*
Ta danyi murmushi.
Sai ki koyan abinda akayi tunda kin Hana ni naji komai... Ta harare Shi Nima halan naji?
Ya kyalkyace da dariya gaskiya wannan semester din akwai damuwa Anya Zaki Bari na ringa ganewa?
Ta Kara mishi harara...
Kun shirya ko? Ni an kyaleni cikin Rana daga Biko ya kalli Anwar Dan ubanka ka Kara Sanya ni cikin shirginku sai naci ubanka..... Tayi kasa da Kai tana murmushi Shi Kuma ya Kama dariya.
Suleiman yazo zai wuce Anwar yayi saurin rikoshi ranka ya dade idan ba hello ai akwai daga hannu ko?
Ya danyi murmushi ya Mika mishi hannu ya kalli Bilkisu, Hajia Allah yasa Allkhairi... Amin Suleiman Dan Allah ara mana abinda akayi Yanzu idan ka rubuta..... Anwar yayi fit ya fizge littafin ni zaka ba Alhaji ba ita ba.
Yabar masu book din ya wuce Yana Yar dariya....
Anwar kenan, yau kuma Suleiman kakeyi wa magana????
Ya Dan Sosa Kai gayen Yana bani tausayi wallahi duk wulakancin da na mishi a masallaci idan muka fito wallahi sai ya bani hannu.... Ta ce hmmm.
Ya dan harareta ba hakan Yana nufin fa Zaki ringa kulashi ba fa..... Amma ai ma gaisa ko?
Eh, Amma idan kin saka nikaf, Wai yau me ya hana ki Sanya? Ya zaro ido......
Ta langabe Kai kamar zata mishi kuka Anwar Dan Allah ka saukaka mun da nikaf...... Wallahi sai kin saka ya dire Yana masifa...kammm idan Kika Kara fitowa babu nikaf wallahi sai kin koma Koda kuwa za ayi test ko exam..... Shikenan naji ta fada tana zumburo Baki.
Muje ki ajiyeni gida...
Wai Kai duk motocin da na gani gidanku fa.... Yayi murmushi kawai.
Ta haraeshi Wai Kai an fada ma har Yanzu ba'asan waye Kai ba?
Ya watsa hannuwa tare da daga kafada.... Ta danyi dariya tana son wannan move din....
Ungo kaja mu toh,
Yayi gaba abinsa bai ko kalleta ba.......
Ta bude suka shiga ta bata wuta.... Duk aka bisu da ido..... Ba karamin tafiya sukeyi da zukatan dalibai da malamai ba, ya kalleta Yana dariya waya koya Miki mota haka?
Ta mishi banza, ya kwantar da sit ya Dora kafa bisa dash board yayi filo da hannuwansa kinji kunya ta Hana mufeeda shigowa school?
Ta galla mishi harara sai kaje ka shigo da ita ai..... Ya runtse ido Yana dariya.
Taci gaba da hararar sa tana magana watau Kai hankalin ka na gunta kana bin kwaf kwaf.... Ke rufan asiri ya tashi da sauri wallahi da wasa nakeyi zolayace..... Hey nawaoooo....
Ta kawar da Kai kawai .
Ya canza maganar da cewa, me Zaki dafa mun yau?
Ta yi shiru.
Kinji?
Har abinci Zan maka?
Eh Mana, kiyi mun tuwo please kinzo da manshanu?
Ta ce um.
Amma anan zanzo inci kinji ko?
Ta kalleshi da sauri yayi Yar dariya ko ke Zaki kawon gidana na jiraki?......... Taci wani uban birki ji kake kuuuuuuu....😄✍🏼
*Zainab wowo mamar Abdallah*💖💖
*YOU ARE THE BEST AMONG BESTEST, ALAWIYYA NASIR*💞🤐 *WA ZAI FURTA?*🤐
2⃣7⃣
*Tukuici ne ga Aunty Rabi ( Hajia Rabi badawi Kano maman Ibrahim ), Allah ya Kara arziki ya shirya Miki zuri'a ya Kara Miki tsawon kwana. Amin.*
*KINA RAINA MAMAN WEEDAD*
*Domin ki...... beloved sister Khadija Dahiru wowo miji na gari I pray*
👉🏼💞💕💕 *RUKAYYA BAKO DAN BATTA I love you so much, remember this always*🥰😍😘.
👉🏼💗💕 *Mz na nufin moza ( mother) watau ( Salamatu Dahiru ) wannan page din duka naki ne Allah ya bar mun me MZ ana mugun tare*🤝🏼 ```Aminatu na godiya kina qalbinta```
**************
*Federal University dutsinma*
Ya wuntsula ya Mike da sauri keeee kina hauka ne Zaki kifar damu, ki rufa mun asiri Ina son ganin Yan dagwai dagwai.... Ta galla mishi harara sauka munzo... Ya duba da sauri yaga an wangame get, zuwan keda wannan burkin ko kuwa kawon abincin?
Kinji?
Kazo kaci gidana..... Zaki zo ki daukeni?
In daukeka fa kace, Wai meye amfanin motocin can? Ta nuna da yatsa yayi murmushi kunyar hawan su nake Allah... Ta danyi dariya kunya?
Eh wallahi sai nake ga kamar kowa zai ringa kallona...