Sashe 29
Wa Zai Furta Part Complete Hausa Novel · about 4 min read
Alawiyya ma na gefe...😝
*ZAINAB WOWO* 💖💖
🤐 *WA ZAI FURTA?*🤐
1⃣3⃣
*Tukuici ne ga Aunty Rabi ( Hajia Rabi badawi Kano maman Ibrahim ), Allah ya Kara arziki ya shirya Miki zuri'a ya Kara Miki tsawon kwana. Amin.*
*KINA RAINA MAMAN WEEDAD*
*Domin ki...... beloved sister Khadija Dahiru wowo miji na gari I pray*
👉🏼💖💖💖💖 *For Gaje Abu*
👉🏼 Alaweez😍😘🥰🥰😘😘 Ana mugun tare.
*Ya Allah ka Kara Mana katangar karfe da masu bakinciki damu* *Hassada ga Mai rabo taki ce duk Wanda Allah ya tarfa ma garinsa nono wallahi ko ana mazuru ana shaho sai yasha* masoyana ga taku👉🏼💕💞😘
***************
*KADUNA RIGASA*
Tayi zaune falon suna labari da hajiya bayan ta sako doguwar hijab.
Ta kawo Mata lemu da naman kaji......gidan Alhaji shamsu naje shine na biyo ni in ganku tunda Shi ya kwammace yayi ta kullenku da ya barku zumunci.
Murmushi tayi kawai.
Ya kuke ba wata damuwa dai ko?
Babu damuwa, ta mike tsaye bari na Kira ummin ku gaisa.
Da gasken gaske hankalinsa ya tashi sha"'awar Amira ta addabeshi.
Da farko yaji haushin kwalelen da ta mishi amma da ya tuna haramcin yin haka saboda ya shiga hakkin Ummi, sai ya bata uxuri.
Ya shiga toilet dinta yasa ruwan zafi ya warwatsa a jiki saboda ya Sami sauki, sannan ya fito.
Zaune suka tarar dashi suna labari da hajiar, ya kasa dauke idonsa daga Amirar duk inda tayi idanun sa na kanta har Ummi ta Shaka.
Koda suka raka hajiyar Sashen Amirar ya koma.
Ya riko kugunta wallahi gobe sai kin gane kurenki......
Wai Ina Kika saki Kaya haka bayan nasan ke ba ma'abociyar su ba ce?
Inji waye? Ina ra'ayi Kaine naga kamar basa birgeka.......wallahi Ina so. Da kin tsaya dazun tabbas da ba kiss kadai zanyi ba........... Maganar ta makale ganin Ummi ta banko kofa kamar an biyo ta....
**************
*Federal University dutsinma*
......Malam ba Wanda kake tunani bane get lost.... Ya bude baki zai Kara magana ya fiddo mishi idanu I said get lost ya fada cikin tsawa.......... Wai Kai baka girmama manya ne?
This is not your business mutane fa Yanzu kasar nan a firgice suke kamar.....kamar kowa ya haukace irin ka?
Da sauri mutumen ya kalleta, sai kawai ya tashi yabar wurin.
Ya kamata kasan darajar mutane fa......naji kiyi hakuri go....ya Mata nuni da baki.
Kana korata ne don na Fara fada maka gaskiya....... Bilkisu muje...... sadeeq ne ya karaso da sauri.
Sadeeq kayi ma Anwar fada abunsa ya Fara wuce gona da iri ta Yaya zai ringa yi wa magidanta tsawa babban mutum mai kima...... Dan Allah kiyi hakuri ban karawa...ohhh my God.
Ya akayi ne? Inji Sadeeq.
Ta juya suka jera suna tafiya tana magana cikin fada fada, Shi ya raina kowa, mutum da kimarsa yayi mishi magana mistakenly it might be ya mishi Kama da wani ne Wai kaga wulakancin da ya mishi? Haka kawai ya janyo ma kansa dauri a banza........ Kiyi hakuri Zan Kara mishi nasiha don Anwar Kam sai dai nasiha ba fada ba.
Suna wucewa ya saki ajiyar zuciya....... Ya ruga mota.
Yana Zama ya kirata a waya, kamar bazata dauka ba tana kokarin hawa jirgin bayan sun rabu da sadeeq.......
Hello...fly mode Zaki Sanya wayar ki Kuna landing in the next 40-50 minutes I'll call..okay?
Naji, thank bye....ta latse wayar.
Yayi dariya, Bilkisu rigima.
....... Yana bude mota ya shako wuyansa.....Dan ubanka me yasa kakeyi Mata boye boye?
Ya kyalkyace da dariya,
Wane babban mutum ne kayi ma wulakanci a gabanta...... Wallahi su Alhaji murtala ne kasan Shi ya cika shisshigi Ina Jin saukarsu kenan.
Ya zaro ido? Shi ka yankwana???
Kwarai kuwa......anjima idan yazo lissafi Kuma fa me zaka ce mishi?.
Inaaaa bazan bashi fuska ba yasan bana son haka gaban mutane.
Ya kalleshi, jirgin kayan nan fa ya iso tun last week, jibi zanje Lagos nayi clearance a Fara distribution.......
Masha Allah.
Amma me yasa baka son Bilkisu tasan Kai wanene?
Yayi murmushi saboda Suma suna da kudi Kuma...... Kuma ubanwa??..... Ko makaranta kaki nuna ko Kai wanene Wai me yasa kake haka?
Yayi Yar dariya, Kuma fa yarinyar ta gane Zan masifa amsa questions irin lokacin da tasan ni first class ne.
Kana son Bilkisu ko Anwar?.....
Ya kalleshi bana son irin wannan tambayar taka na Fara gajiya da ita, saboda ka kasa fahimtar baka da amsarta Yanzu......mtseww nonsense. Ya Kai mishi duka.
Tarihinka Zan Bata Dan ubanka, Zan fada Mata Kai din wanene..... Da kayi nadama irin Mai ban tausayin nan wlhi.
Sadeeq din suka Fara ajiyewa sannan so gida unguwar makil da jama'a Yan maula kofar gidan ba masaka tsinke .........
*ZAINAB WOWO* 💖💖
🤐 *WA ZAI FURTA?*🤐
1⃣3⃣
*Tukuici ne ga Aunty Rabi ( Hajia Rabi badawi Kano maman Ibrahim ), Allah ya Kara arziki ya shirya Miki zuri'a ya Kara Miki tsawon kwana. Amin.*
*KINA RAINA MAMAN WEEDAD*
*Domin ki...... beloved sister Khadija Dahiru wowo miji na gari I pray*
👉🏼💖💖💖💖 *For Gaje Abu*
👉🏼 Alaweez😍😘🥰🥰😘😘 Ana mugun tare.
*Ya Allah ka Kara Mana katangar karfe da masu bakinciki damu* *Hassada ga Mai rabo taki ce duk Wanda Allah ya tarfa ma garinsa nono wallahi ko ana mazuru ana shaho sai yasha* masoyana ga taku👉🏼💕💞😘
***************
*KADUNA RIGASA*
Tayi zaune falon suna labari da hajiya bayan ta sako doguwar hijab.
Ta kawo Mata lemu da naman kaji......gidan Alhaji shamsu naje shine na biyo ni in ganku tunda Shi ya kwammace yayi ta kullenku da ya barku zumunci.
Murmushi tayi kawai.
Ya kuke ba wata damuwa dai ko?
Babu damuwa, ta mike tsaye bari na Kira ummin ku gaisa.
Da gasken gaske hankalinsa ya tashi sha"'awar Amira ta addabeshi.
Da farko yaji haushin kwalelen da ta mishi amma da ya tuna haramcin yin haka saboda ya shiga hakkin Ummi, sai ya bata uxuri.
Ya shiga toilet dinta yasa ruwan zafi ya warwatsa a jiki saboda ya Sami sauki, sannan ya fito.
Zaune suka tarar dashi suna labari da hajiar, ya kasa dauke idonsa daga Amirar duk inda tayi idanun sa na kanta har Ummi ta Shaka.
Koda suka raka hajiyar Sashen Amirar ya koma.
Ya riko kugunta wallahi gobe sai kin gane kurenki......
Wai Ina Kika saki Kaya haka bayan nasan ke ba ma'abociyar su ba ce?
Inji waye? Ina ra'ayi Kaine naga kamar basa birgeka.......wallahi Ina so. Da kin tsaya dazun tabbas da ba kiss kadai zanyi ba........... Maganar ta makale ganin Ummi ta banko kofa kamar an biyo ta....
**************
*Federal University dutsinma*
......Malam ba Wanda kake tunani bane get lost.... Ya bude baki zai Kara magana ya fiddo mishi idanu I said get lost ya fada cikin tsawa.......... Wai Kai baka girmama manya ne?
This is not your business mutane fa Yanzu kasar nan a firgice suke kamar.....kamar kowa ya haukace irin ka?
Da sauri mutumen ya kalleta, sai kawai ya tashi yabar wurin.
Ya kamata kasan darajar mutane fa......naji kiyi hakuri go....ya Mata nuni da baki.
Kana korata ne don na Fara fada maka gaskiya....... Bilkisu muje...... sadeeq ne ya karaso da sauri.
Sadeeq kayi ma Anwar fada abunsa ya Fara wuce gona da iri ta Yaya zai ringa yi wa magidanta tsawa babban mutum mai kima...... Dan Allah kiyi hakuri ban karawa...ohhh my God.
Ya akayi ne? Inji Sadeeq.
Ta juya suka jera suna tafiya tana magana cikin fada fada, Shi ya raina kowa, mutum da kimarsa yayi mishi magana mistakenly it might be ya mishi Kama da wani ne Wai kaga wulakancin da ya mishi? Haka kawai ya janyo ma kansa dauri a banza........ Kiyi hakuri Zan Kara mishi nasiha don Anwar Kam sai dai nasiha ba fada ba.
Suna wucewa ya saki ajiyar zuciya....... Ya ruga mota.
Yana Zama ya kirata a waya, kamar bazata dauka ba tana kokarin hawa jirgin bayan sun rabu da sadeeq.......
Hello...fly mode Zaki Sanya wayar ki Kuna landing in the next 40-50 minutes I'll call..okay?
Naji, thank bye....ta latse wayar.
Yayi dariya, Bilkisu rigima.
....... Yana bude mota ya shako wuyansa.....Dan ubanka me yasa kakeyi Mata boye boye?
Ya kyalkyace da dariya,
Wane babban mutum ne kayi ma wulakanci a gabanta...... Wallahi su Alhaji murtala ne kasan Shi ya cika shisshigi Ina Jin saukarsu kenan.
Ya zaro ido? Shi ka yankwana???
Kwarai kuwa......anjima idan yazo lissafi Kuma fa me zaka ce mishi?.
Inaaaa bazan bashi fuska ba yasan bana son haka gaban mutane.
Ya kalleshi, jirgin kayan nan fa ya iso tun last week, jibi zanje Lagos nayi clearance a Fara distribution.......
Masha Allah.
Amma me yasa baka son Bilkisu tasan Kai wanene?
Yayi murmushi saboda Suma suna da kudi Kuma...... Kuma ubanwa??..... Ko makaranta kaki nuna ko Kai wanene Wai me yasa kake haka?
Yayi Yar dariya, Kuma fa yarinyar ta gane Zan masifa amsa questions irin lokacin da tasan ni first class ne.
Kana son Bilkisu ko Anwar?.....
Ya kalleshi bana son irin wannan tambayar taka na Fara gajiya da ita, saboda ka kasa fahimtar baka da amsarta Yanzu......mtseww nonsense. Ya Kai mishi duka.
Tarihinka Zan Bata Dan ubanka, Zan fada Mata Kai din wanene..... Da kayi nadama irin Mai ban tausayin nan wlhi.
Sadeeq din suka Fara ajiyewa sannan so gida unguwar makil da jama'a Yan maula kofar gidan ba masaka tsinke .........