Sashe 12
Wa Zai Furta Part Complete Hausa Novel · about 3 min read
Kutumar bala'i .....Kai Wai me aka daukeni gidan nan?
To bafa Zan Dauka ba.
Daman some somen hauka zubda miyau, Ni fa ko lallashin da akeyi ma Amarya ban samu ba, bani da wata kima sai ta bisa gado ya iya lallaba da lallashi bisa gado....yau za ayi ta takare.
Ta tashi Yana kwance rubda ciki, ta banka kofar da karfi har ya Dan razana....kace nan ba gidan mu bane daman na ce Nan din gidan mu ne?
Ya dago Kai da sauri ....kada ki kawo man hauka....an kawo ma hauka kayi maganina Mana mijin tace?
Nine mijin tace?
Kaine......kana da wani sunan da yafi wannan shanyayye?
To Bari kaji in fada maka idan an shanye ka ni ba'a shanye Ni ba, ba malam ba boka amma dole ka maidani gidan ubana bani wannan wahalallen auren naka marar fa'ida..... Ke ba a Isa a Gaya miki gaskiya ba ko? Duk lokacin da kikayi kuskure aka nemi a Miki gyara......haka ake gyara a wulakance da cin fuska?
Ai Daman kallon ka nakeyi tun kafin in zo gidannan kake nuna mun bani da wani matsayi sai matarka..... Shut up.....ya daka mata tsawa......bazanyi Shurin ba......ita ma ta daka mishi tsawa....ka sake Ni a yau Mana idan kana ganin Kai ke iko da kanka ba wat ke juya ka ba. Idan Kuma baka iyawa .....ta bude kofa kazo ka wuce ka tambayo ta idan ta amince yau ka bani takarda ta ita wacce ke auren naka.
Kai Bari kaji in fada ma Bashir.....wallahi wallahi baka cikin tsarin mazan da nake so in aura saboda Ni duk Mai mata baya gabana musamman Wanda bai da gabata irinka sai abinda aka gindaya mishi.....Ummi Ashe Baki da kunya?.... Yau ne kasan haka?
Kai baka iya maganin rashin kunya ba?
Ka je ka tambayo ta ya ake maganin marar kunya sai kazo kayi hakan Dani mijin tace....fuuuuu ya tashi yabar dakin ta bishi tana balbala bala'i ta inda take shiga Bata Nan take fita ba....idan hankalinsa tayi dubu yau a tashi yake, yayi hanyar dakin Amirar....ta daga murya....Arrrrrr Ni nasan baka da idea din kanka sai wacce aka saka maka.......nesa nesa yake Jin maganar.
Da karfi yake buga mata kofa.....a rude tazo cikin tsoro take magana...wanene?
....ke bude nine....da sauri ta bude....lafiya baban Ahmed?
Waccen yarinyar Bata da tarbiyya Amira wallahi wallahi ban tunanin Zan iya Zama da ita.....Nan da Nan tamu ta mata ta motsa ( kishi )....to Yanzu me kake nufi?
Zan kwanta anan ne saboda........saboda ita tafi karfin ka?
To ba anan ba wallahi.
Ta barshi tsaye ta shige dakinta kawai tasa key........
Ya zaro ido😳😳😳😳
Nima na zaro nawa😳........✍🏼
Ayi hakuri da kadan.......✍🏼 *ZAINAB WOWO*
*Maman Abdallah*💖
🤐 *WA ZAI FURTA?*🤐
0⃣6⃣
*Tukuici ne ga Aunty Rabi ( Hajia Rabi badawi Kano maman Ibrahim ), Allah ya Kara arziki ya shirya Miki zuri'a ya Kara Miki tsawon kwana. Amin.*
*KINA RAINA MAMAN WEEDAD*
*Domin ki...... beloved sister Khadija Dahiru wowo miji na gari I pray*
*Masoyana ku sani cewa Ina alfahari da ku 100% a ko'ina kuke. Na gode da kauna*👏🏼
To bafa Zan Dauka ba.
Daman some somen hauka zubda miyau, Ni fa ko lallashin da akeyi ma Amarya ban samu ba, bani da wata kima sai ta bisa gado ya iya lallaba da lallashi bisa gado....yau za ayi ta takare.
Ta tashi Yana kwance rubda ciki, ta banka kofar da karfi har ya Dan razana....kace nan ba gidan mu bane daman na ce Nan din gidan mu ne?
Ya dago Kai da sauri ....kada ki kawo man hauka....an kawo ma hauka kayi maganina Mana mijin tace?
Nine mijin tace?
Kaine......kana da wani sunan da yafi wannan shanyayye?
To Bari kaji in fada maka idan an shanye ka ni ba'a shanye Ni ba, ba malam ba boka amma dole ka maidani gidan ubana bani wannan wahalallen auren naka marar fa'ida..... Ke ba a Isa a Gaya miki gaskiya ba ko? Duk lokacin da kikayi kuskure aka nemi a Miki gyara......haka ake gyara a wulakance da cin fuska?
Ai Daman kallon ka nakeyi tun kafin in zo gidannan kake nuna mun bani da wani matsayi sai matarka..... Shut up.....ya daka mata tsawa......bazanyi Shurin ba......ita ma ta daka mishi tsawa....ka sake Ni a yau Mana idan kana ganin Kai ke iko da kanka ba wat ke juya ka ba. Idan Kuma baka iyawa .....ta bude kofa kazo ka wuce ka tambayo ta idan ta amince yau ka bani takarda ta ita wacce ke auren naka.
Kai Bari kaji in fada ma Bashir.....wallahi wallahi baka cikin tsarin mazan da nake so in aura saboda Ni duk Mai mata baya gabana musamman Wanda bai da gabata irinka sai abinda aka gindaya mishi.....Ummi Ashe Baki da kunya?.... Yau ne kasan haka?
Kai baka iya maganin rashin kunya ba?
Ka je ka tambayo ta ya ake maganin marar kunya sai kazo kayi hakan Dani mijin tace....fuuuuu ya tashi yabar dakin ta bishi tana balbala bala'i ta inda take shiga Bata Nan take fita ba....idan hankalinsa tayi dubu yau a tashi yake, yayi hanyar dakin Amirar....ta daga murya....Arrrrrr Ni nasan baka da idea din kanka sai wacce aka saka maka.......nesa nesa yake Jin maganar.
Da karfi yake buga mata kofa.....a rude tazo cikin tsoro take magana...wanene?
....ke bude nine....da sauri ta bude....lafiya baban Ahmed?
Waccen yarinyar Bata da tarbiyya Amira wallahi wallahi ban tunanin Zan iya Zama da ita.....Nan da Nan tamu ta mata ta motsa ( kishi )....to Yanzu me kake nufi?
Zan kwanta anan ne saboda........saboda ita tafi karfin ka?
To ba anan ba wallahi.
Ta barshi tsaye ta shige dakinta kawai tasa key........
Ya zaro ido😳😳😳😳
Nima na zaro nawa😳........✍🏼
Ayi hakuri da kadan.......✍🏼 *ZAINAB WOWO*
*Maman Abdallah*💖
🤐 *WA ZAI FURTA?*🤐
0⃣6⃣
*Tukuici ne ga Aunty Rabi ( Hajia Rabi badawi Kano maman Ibrahim ), Allah ya Kara arziki ya shirya Miki zuri'a ya Kara Miki tsawon kwana. Amin.*
*KINA RAINA MAMAN WEEDAD*
*Domin ki...... beloved sister Khadija Dahiru wowo miji na gari I pray*
*Masoyana ku sani cewa Ina alfahari da ku 100% a ko'ina kuke. Na gode da kauna*👏🏼