Sashe 78
Kyawuna Jarabta Ta Complete Hausa Novel · about 8 min read
Flat dinsu suka shiga fadawa kan kujera Asad yayi ya kwanta yana lumshe ido, baki Sharif yabude yace "kasan karfe nawa kuwa katashi muje mu shirya" hararanshi Asad yayi yace "ko sarakai ne suka zo wlh sainai bacci na natashi I am tired" yay maganan yana lumshe idanu, girgiza kai Sharif yayi kawai yawuce dakinshi, kayansu da ya dinko dan shine Ammi tabama ragamar dinka all kayan Asad na biki yaciro wai hadadden ash din gizna da akamai riga da wando rigan har guiwanshi dawata bugaggiyar hula tambari daya shiga da shaddan, da sabon takalmi na Tom Ford da agogo dawasu sababbin turaruka yabufe dakinshi yabijiyemai komi akan gado sanan yawuce yakoma dakinshi yana kara kiran Jabir daya cemai gashinan a estate dinsu, shigowa gidan Jabir yayi sanye da kayan asibiti ajikinshi parking yayi yafito yawuce side din su Asad, ganin Asad kwance yana bacci yasa baiyi wata wataba yadaka mai duka abaya, tashi zaune Asad yayi dasauri yana shafa bayanshi hararanshi Jabir yayi yace "mune angwayen dazamu rigaka shiryawa, dalla Malam wuce muje kai wanka" dan gajeren tsaki Asad yaja cikeda kulewa yatashi ahankali yana gaba Jabir na biyedashi sukai sama yanaji yana gani suka sashi yay wanka, shegen wankan nashi ma saida yasa sukai missing magrib a mosque yana fitowa sukai jam'i anan falon sama sanan suka shiga saka kaya, Asad kadaine yasa ash shadda da Jabir da Sharif wasu fararen hadaddun yadi sukasa, fitowa Asad yayi ya shirya tsaf, koshi Sharif daya kalleshi saida yakara kallonshi rabon dayaga Asad da hula akai harya manta, guda yafara yace "wooo ango saura 2days da kacal" tafi sukayi shida Jabir suna dariya, Asad yace "wlh zance nafasa zuwa" yakuri kumuje inji Jabir, saukowa sukayi saida suka fara shiga wajen su Ammi, kasa daina murmushi Ammi tayi dataga danta saiya mata kaman ba Asad dinta ba, yanda suke kallonshi yasa yawani juya cikeda bori yace "kokuzo muje kona fasa zuwa" dasauri Dad yace "kunga kuwa ce kutafi Dr, za'a biyoku da kayan yanzu kafin dan borin nan yafara" dasauri suka bishi su Rahima sai dariya suke dannewa.
A compound suka sameshi tsaye yana daddanna waya, hannunshi Sharif yakama yace "stop being anxious jor let's go" ko kulashi baiyiba ba suka fice, dayake anriga ansan da zuwan su an gyara gidan tsaf tsaf, Hamad ne yafito ya taresu yana kallon Asad da kallo daya yamai yagane shine mijin sabida yanda yafi dukansu haduwa, hannu yabasu sukai musabaha sanan yace "bismillah" yay gaba suna biyedashi abaya, gidan Grandma gidane daya saba zuwa amman yau sai gidan yamai daban, suna shiga falon Kaka ta kece dawani lafiyayyen guda kaman ba tsohuwaba, kowa na falon kallonsu suke barinma Mom dasu Nana dan basu taba tunanin mijin yahadu hakaba, awani sabon ruug da aka shimfida afalon suka zauna cikeda girmamawa, cikeda natsuwa sukai gaisuwa, amsasu Abba da kannenshi sukayi kafin anatsu dakin yay shiru, sanan ahankali Abba yace "Asad" dago kanshi ahankali Asad yayi, Abba yace "nasan banda ni da mahaifiyar Du'a babu wanda kasani anan, gabaki dayan wajen nan dakake gani yan uwan matan ka ne bari nafara da kainena Baffofin ta" sanan yanuna gefenshi yace "wanan shine Mustapha mai bina kenan da Auwallu, dagashi sai Aisha damuke kira da lami gatachan" yanunamai matar dake kusada Kaka tana murmushi tana kallon su Asad din taga hadaddun yan gayu, sanan yanuna Kaka yace "wanan itace mahaifiyata, Hajiya Kaka" washe baki Kaka tayi tanacin goro, sanan yanuna Mom yace "itace mata ta tafarko, mahaifiyar Hamad, Nana, Hawwa, Amra, da Amira duk gasunan" yanuna su gabaki daya, sanan yanuna Aneela dake kallon Asad din yace "ga kanwar Du'a dake binta, Du'a ce tafarko awajen mahaifiyar ta sai Aneela, sai mazan nan Mudasir da Muhammad" dukansu kallonsu Asad dake to some extent baiyi blaming illiterate tsohuwan chan dake kiran Du'a da mayya ne ko whatever like idan kaga this whole family zaka rantse ka kara rantsewa sanan ka kara rantsewa ba daga gidan Du'a tafito ba, babu tawani abu da Du'a tai using tai kama dasu, da ita dasu kaman gabas ne da kudu, gabaki dayan family bakake ne, black beauties suna kyau masha Allah, ga yaran bakutaye kaman Du'a dan itama ba wata siririya bace, amman dai sun fita kiba but still ko kadan Du'a batai kama dasu ba". Sosai Hawwa ke kallon Jabir daya mata kyau sosai har saida suka hada ido dasauri tadauke kai, fada aka musu kannin Abba suka bashi shawarwari na rayuwan aure, bayan sungama Kaka tace "sanan karike zikiri sosai, wanan da bamusan tsatson taba karkayi bakin dare" wani mugun kallo Abba yamata dayasa taharareshi ta fito da goronta ta balla tai shiru, saida aka kira isha'i sanan suka tashi kudi suka ciro mai yawa suka ijiye akasa Abba zaiyi Magana Kaka tawani zabura tamike hartana take kafan Mom takwashi kudin tana shimusu albarka, girgixa kai kawai Abba yayi yama kasa magana suka wuce suka fita har gate tarakasu Kaka na godiya sanan aka shiga shigoda tabarmai da kwallayen sweet dinda suka kawo.
Mom kaman zata mutu wanan hadadden mijin da Du'a tasamu bashine wanda tagani kwanakin baya a TV ba ana hira dashi, wanan yaci uwar Muhsin a kudi da kyau dakomima, wayyo Allah na tafadi zuciyanta namata zafi.
6️⃣1️⃣
DUK WACCE TAKARANTA MIN LITTAFI BATARE DATA BIYABA BAN YAFEBA.
chat me up directly by clicking on this link wa.me/+2347012181461
🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾
*_GYARA SHINE MACE_*
*_ZATA FASHE FA KARKU BARI AYI BABUKU ZAFAFAN KAYAN MATA MASU KYAU DA INGANCI KUMA AKAN FARASHI MAI SAUK'I ,MAMAN YUSUF YAR MUTAN SOKOTO TA SHIRYA TSAF DOMIN GWANGWAJEKU DA ZAFAFAN KAYANTA MASU MATUKAR INGANCI_*
🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾
*_'Yar uwa shin ko kin San lokacin sanyi lokaci ne da yake dask'arar da ni'imar mace , yake yawan bushe gaban mace , sannan lokacin ne maza sukafi bukatar matansu , lokaci ne da kowane lafiyayyen namiji yakeson ya jishi ajikin matarshi a kowane lokaci , to ya kike gani idan har mijinki Yana son kasancewa Dake Haka kekuma ga ni'ima a bushe , 'yar uwa mace fa Saida gyara , ko kinada kyau to ki k'ara da wanka don ci gaba da kankanrowa kanki daraja da k'ima a idon Mai gida ,. Ki tuna duk son da namiji ke maki in har kinada matsala a wannan wajan to wlh akwai matsala don son da yake maki bazai Hana kurinka samun matsala dashi ba ,idan kuwa har Yana samun yadda yakeso wlh ko baya sonki to Ina tabbatar maki da a hankali wata Rana sai ya soki Kuma zakiga kowane lokaci Yana tattalinki da gudun abunda zai 'bata maki Rai , Mata a kula*_ maman yusuf likitar Mata 08133079957
*Wannan dalilin ne yasa nazo maku da Kaya masu zafi kamar Haka*👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻
Akwai ingantaccen maganin sanyi Mai fatattakar sanyi cikin kankanin lokaci na maza Dana Mata , kun dai San illar da sanyi yake da ita ku kula,
Akwai ingantaccen maganin nono hadin gargajiya na Sha Dana shafawa Mai taso da nono ya Kuma gyarashi Hadi da tsayuwarshi ,😍
Sai maganin hips Wanda zaisa hips dinki ya ciko kema ki shiga jerin Mata masu aji😍
Akwai maganin k'iba Wanda zai ciko da jikinki kiyi kiba Yar daidai Mai kyau wadda zata dace da yanayin jikin ki💃
Ina bada Hadi na mussaman ga yarinyar da ta rasa budurcinta sanadiyar fyade ko yaudarar d'a namiji ,Wanda insha Allah akayi amfani dasu to yarinya zata koma normal Wanda duk zata aura Ba zai iya Gane komai ,
Mmn Yusuf likitar Mata💃😍
Akwai hadin amarya Wanda zaisa ki ciko ki hade gam sannan su Baki ni'ima irin wadda akeso ingantaccen sirrin da zaisa ki Kara samun soyayyar mijinki cikin sauki💃💃💃
Akwai hadin sabon budurci da mukeyi ga wadda ta kasance bazawara hadine da ko haihuwarki nawa akayi maki shi Zaki koma tamkar budurwa Wanda ko Wanda Kika aura zaisha mamakinki Wanda hakan Kuma wata hanya ce ta kankanrowa kanki daraja da k'ima ne zawarawa ku matso karku Bari ayi babuku💃💃💃💃💃
Akwai hadin Mai jego , kunsani mace na rasa mafi yawa ni'imarta yayin haihuwa wata ma Zara karu ne to indai kikayi wannan hadin Ina tabbatar maki da cewa Zaki hade ciki da waje gabanki zai ciko sosai in karuwa kikayi K'arin zaizo ya hade tsaf sannan Zaki samu dawamammiyar Ni'ima
KADAN DAGA CIKI WASU KALOLIN👇🏻👇🏻
Kalolin gumba
Kalolin matsi
Kalolin gari
Kalolin tsumi
Zumar dabino
Zuma Mai rubutu
Zumar goron Tula
Zumar ridi
Dahuwar kaza
Dahuwar zabo
Dahuwar zuciya
Dahuwar ciccibi
Dahuwar tsoka Tara
Dahuwar Yan shila
Dahuwar kwai Mai rubutu
Turaren mallaka
Turaren Mara
Turaren tsugunno
Turaren k'irji
Shuumar humra
HATSABIBI turare
Hatsabibiyar humra
Matan gaske
Maltinat Mata
Shayin Mata
Tsumin kankana
Sirrin tafin k'afa
Akwai sirrika na mallaka da hadin farinjini
Akwai sirrin samun farinjini ga wadda ta rasa mijin aure ko wadda takeson samun farinjinin sana'a
Akwai hadin farinjini na matar aure
Akwai kwallin mallaka
Zoben mallaka
Set na Jigidar mallaka
*Yar uwa abubuwan fa da yawa sosai , Wanda in nace Zan tsaya bayyanasu anan wannan page din bazai Isa ba , Ina sokoto Ina aikawa kowane gari dake cikin Nigeria da Niger ,kwatano da Ghana , karku manta adade anayi sai gaskiya , ga Mai sayen d'ai d'ai ko masu siyan sari , ku tuntubeni ta wadan nan numbers👇🏻👇🏻👇🏻
07069711327 or 08133079957 call or Whatsapp ,Ina maraba daku customers😍😍😍😍😍
Masu buk'atar ganin kalolin kayana to kuyi sarving wannan number 08133079957 sannan kuyi min magana Nima nayi sarving number ku ta hakanne zaku dinga ganin kayana da zarar na d'ora, ngd sosai taku maman yusuf likitar mata😊😊😊😊😊😊😊😊😊
Bayan Sallan Isha'i su Abba suka musu sallama suka tafi.
Grandma bataji kunyan kowa ba wuraren 10 ta kwalama Du'a jira agaban su Mom da Kaka dake falon sama tace "Du'a oya zokisha magani ki kwanta" fitowa tayi daga dakinta inda su Nana suke sanan ta taho dakin Grandma din, Kaka ta ballama Grandma harara, saida tabata magungunan dare sanan tasa taje tayo wanka sanan ta kwanta akan gado sai bacci daman tagaji batai na rana ba yau, Grandma kuma tafice taje tasame su a falo tashiga hiransu, ahankali Mami tazame ta taho dakin Grandma, zama tayi ahankali abakin gado tana kallon Du'a din dake bacci, tadade tana kallonta kafin ahankali takai hannunta tadaura asaman kanta tana shafawa kaman ta tasheta ta rungumeta takeji.
A compound suka sameshi tsaye yana daddanna waya, hannunshi Sharif yakama yace "stop being anxious jor let's go" ko kulashi baiyiba ba suka fice, dayake anriga ansan da zuwan su an gyara gidan tsaf tsaf, Hamad ne yafito ya taresu yana kallon Asad da kallo daya yamai yagane shine mijin sabida yanda yafi dukansu haduwa, hannu yabasu sukai musabaha sanan yace "bismillah" yay gaba suna biyedashi abaya, gidan Grandma gidane daya saba zuwa amman yau sai gidan yamai daban, suna shiga falon Kaka ta kece dawani lafiyayyen guda kaman ba tsohuwaba, kowa na falon kallonsu suke barinma Mom dasu Nana dan basu taba tunanin mijin yahadu hakaba, awani sabon ruug da aka shimfida afalon suka zauna cikeda girmamawa, cikeda natsuwa sukai gaisuwa, amsasu Abba da kannenshi sukayi kafin anatsu dakin yay shiru, sanan ahankali Abba yace "Asad" dago kanshi ahankali Asad yayi, Abba yace "nasan banda ni da mahaifiyar Du'a babu wanda kasani anan, gabaki dayan wajen nan dakake gani yan uwan matan ka ne bari nafara da kainena Baffofin ta" sanan yanuna gefenshi yace "wanan shine Mustapha mai bina kenan da Auwallu, dagashi sai Aisha damuke kira da lami gatachan" yanunamai matar dake kusada Kaka tana murmushi tana kallon su Asad din taga hadaddun yan gayu, sanan yanuna Kaka yace "wanan itace mahaifiyata, Hajiya Kaka" washe baki Kaka tayi tanacin goro, sanan yanuna Mom yace "itace mata ta tafarko, mahaifiyar Hamad, Nana, Hawwa, Amra, da Amira duk gasunan" yanuna su gabaki daya, sanan yanuna Aneela dake kallon Asad din yace "ga kanwar Du'a dake binta, Du'a ce tafarko awajen mahaifiyar ta sai Aneela, sai mazan nan Mudasir da Muhammad" dukansu kallonsu Asad dake to some extent baiyi blaming illiterate tsohuwan chan dake kiran Du'a da mayya ne ko whatever like idan kaga this whole family zaka rantse ka kara rantsewa sanan ka kara rantsewa ba daga gidan Du'a tafito ba, babu tawani abu da Du'a tai using tai kama dasu, da ita dasu kaman gabas ne da kudu, gabaki dayan family bakake ne, black beauties suna kyau masha Allah, ga yaran bakutaye kaman Du'a dan itama ba wata siririya bace, amman dai sun fita kiba but still ko kadan Du'a batai kama dasu ba". Sosai Hawwa ke kallon Jabir daya mata kyau sosai har saida suka hada ido dasauri tadauke kai, fada aka musu kannin Abba suka bashi shawarwari na rayuwan aure, bayan sungama Kaka tace "sanan karike zikiri sosai, wanan da bamusan tsatson taba karkayi bakin dare" wani mugun kallo Abba yamata dayasa taharareshi ta fito da goronta ta balla tai shiru, saida aka kira isha'i sanan suka tashi kudi suka ciro mai yawa suka ijiye akasa Abba zaiyi Magana Kaka tawani zabura tamike hartana take kafan Mom takwashi kudin tana shimusu albarka, girgixa kai kawai Abba yayi yama kasa magana suka wuce suka fita har gate tarakasu Kaka na godiya sanan aka shiga shigoda tabarmai da kwallayen sweet dinda suka kawo.
Mom kaman zata mutu wanan hadadden mijin da Du'a tasamu bashine wanda tagani kwanakin baya a TV ba ana hira dashi, wanan yaci uwar Muhsin a kudi da kyau dakomima, wayyo Allah na tafadi zuciyanta namata zafi.
6️⃣1️⃣
DUK WACCE TAKARANTA MIN LITTAFI BATARE DATA BIYABA BAN YAFEBA.
chat me up directly by clicking on this link wa.me/+2347012181461
🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾
*_GYARA SHINE MACE_*
*_ZATA FASHE FA KARKU BARI AYI BABUKU ZAFAFAN KAYAN MATA MASU KYAU DA INGANCI KUMA AKAN FARASHI MAI SAUK'I ,MAMAN YUSUF YAR MUTAN SOKOTO TA SHIRYA TSAF DOMIN GWANGWAJEKU DA ZAFAFAN KAYANTA MASU MATUKAR INGANCI_*
🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾🌻🌾
*_'Yar uwa shin ko kin San lokacin sanyi lokaci ne da yake dask'arar da ni'imar mace , yake yawan bushe gaban mace , sannan lokacin ne maza sukafi bukatar matansu , lokaci ne da kowane lafiyayyen namiji yakeson ya jishi ajikin matarshi a kowane lokaci , to ya kike gani idan har mijinki Yana son kasancewa Dake Haka kekuma ga ni'ima a bushe , 'yar uwa mace fa Saida gyara , ko kinada kyau to ki k'ara da wanka don ci gaba da kankanrowa kanki daraja da k'ima a idon Mai gida ,. Ki tuna duk son da namiji ke maki in har kinada matsala a wannan wajan to wlh akwai matsala don son da yake maki bazai Hana kurinka samun matsala dashi ba ,idan kuwa har Yana samun yadda yakeso wlh ko baya sonki to Ina tabbatar maki da a hankali wata Rana sai ya soki Kuma zakiga kowane lokaci Yana tattalinki da gudun abunda zai 'bata maki Rai , Mata a kula*_ maman yusuf likitar Mata 08133079957
*Wannan dalilin ne yasa nazo maku da Kaya masu zafi kamar Haka*👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻
Akwai ingantaccen maganin sanyi Mai fatattakar sanyi cikin kankanin lokaci na maza Dana Mata , kun dai San illar da sanyi yake da ita ku kula,
Akwai ingantaccen maganin nono hadin gargajiya na Sha Dana shafawa Mai taso da nono ya Kuma gyarashi Hadi da tsayuwarshi ,😍
Sai maganin hips Wanda zaisa hips dinki ya ciko kema ki shiga jerin Mata masu aji😍
Akwai maganin k'iba Wanda zai ciko da jikinki kiyi kiba Yar daidai Mai kyau wadda zata dace da yanayin jikin ki💃
Ina bada Hadi na mussaman ga yarinyar da ta rasa budurcinta sanadiyar fyade ko yaudarar d'a namiji ,Wanda insha Allah akayi amfani dasu to yarinya zata koma normal Wanda duk zata aura Ba zai iya Gane komai ,
Mmn Yusuf likitar Mata💃😍
Akwai hadin amarya Wanda zaisa ki ciko ki hade gam sannan su Baki ni'ima irin wadda akeso ingantaccen sirrin da zaisa ki Kara samun soyayyar mijinki cikin sauki💃💃💃
Akwai hadin sabon budurci da mukeyi ga wadda ta kasance bazawara hadine da ko haihuwarki nawa akayi maki shi Zaki koma tamkar budurwa Wanda ko Wanda Kika aura zaisha mamakinki Wanda hakan Kuma wata hanya ce ta kankanrowa kanki daraja da k'ima ne zawarawa ku matso karku Bari ayi babuku💃💃💃💃💃
Akwai hadin Mai jego , kunsani mace na rasa mafi yawa ni'imarta yayin haihuwa wata ma Zara karu ne to indai kikayi wannan hadin Ina tabbatar maki da cewa Zaki hade ciki da waje gabanki zai ciko sosai in karuwa kikayi K'arin zaizo ya hade tsaf sannan Zaki samu dawamammiyar Ni'ima
KADAN DAGA CIKI WASU KALOLIN👇🏻👇🏻
Kalolin gumba
Kalolin matsi
Kalolin gari
Kalolin tsumi
Zumar dabino
Zuma Mai rubutu
Zumar goron Tula
Zumar ridi
Dahuwar kaza
Dahuwar zabo
Dahuwar zuciya
Dahuwar ciccibi
Dahuwar tsoka Tara
Dahuwar Yan shila
Dahuwar kwai Mai rubutu
Turaren mallaka
Turaren Mara
Turaren tsugunno
Turaren k'irji
Shuumar humra
HATSABIBI turare
Hatsabibiyar humra
Matan gaske
Maltinat Mata
Shayin Mata
Tsumin kankana
Sirrin tafin k'afa
Akwai sirrika na mallaka da hadin farinjini
Akwai sirrin samun farinjini ga wadda ta rasa mijin aure ko wadda takeson samun farinjinin sana'a
Akwai hadin farinjini na matar aure
Akwai kwallin mallaka
Zoben mallaka
Set na Jigidar mallaka
*Yar uwa abubuwan fa da yawa sosai , Wanda in nace Zan tsaya bayyanasu anan wannan page din bazai Isa ba , Ina sokoto Ina aikawa kowane gari dake cikin Nigeria da Niger ,kwatano da Ghana , karku manta adade anayi sai gaskiya , ga Mai sayen d'ai d'ai ko masu siyan sari , ku tuntubeni ta wadan nan numbers👇🏻👇🏻👇🏻
07069711327 or 08133079957 call or Whatsapp ,Ina maraba daku customers😍😍😍😍😍
Masu buk'atar ganin kalolin kayana to kuyi sarving wannan number 08133079957 sannan kuyi min magana Nima nayi sarving number ku ta hakanne zaku dinga ganin kayana da zarar na d'ora, ngd sosai taku maman yusuf likitar mata😊😊😊😊😊😊😊😊😊
Bayan Sallan Isha'i su Abba suka musu sallama suka tafi.
Grandma bataji kunyan kowa ba wuraren 10 ta kwalama Du'a jira agaban su Mom da Kaka dake falon sama tace "Du'a oya zokisha magani ki kwanta" fitowa tayi daga dakinta inda su Nana suke sanan ta taho dakin Grandma din, Kaka ta ballama Grandma harara, saida tabata magungunan dare sanan tasa taje tayo wanka sanan ta kwanta akan gado sai bacci daman tagaji batai na rana ba yau, Grandma kuma tafice taje tasame su a falo tashiga hiransu, ahankali Mami tazame ta taho dakin Grandma, zama tayi ahankali abakin gado tana kallon Du'a din dake bacci, tadade tana kallonta kafin ahankali takai hannunta tadaura asaman kanta tana shafawa kaman ta tasheta ta rungumeta takeji.