Sashe 19
Kyawuna Jarabta Ta Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hadadden Babban falo ne dayaji komi na duniya, stairs sukayi, sukai dakinsu daya hadu sosai irin dakin mata Ammi tashiga dakinta, ahankali ta ijiye handbag dinta tazauna kan gado tai shiru saikuma tamika hannunta tadauko wayanta dake cikin handbag din tai dialing number datai saving da my husband, har wayan tai ringing ta katse ba'a dagaba, sake dialing number tayi wayan na gabda tsinkewa aka dauka dasauri tace "Alhaji wanan wani kalan haline kakeyi? children are all at home, Asad is back yau kusan 5days kenan ina kiranka baka dauka what is all this Alhaji bazaka zo kaduba iyalanka ba? Eh?" muryan mace taji tawanija tsaki mtswwww..... cikin muryanta dayakedan shake da alamu bacci suke tace "dalla Malama karki sake kiran number nan kinwani hana mutane bacci, yabaki kudi yasaki gida mai kyau, aikinki shine zaman gida u are a house wife, ki kulada gidanshi da yaran kanninshi daya mutu that's ur work and leave him alone, yana nan ina kula dashi, ki ganshi nan ma bakinshi kan tsayayyun nonuwana yana tsotsa yana bacci ba irin naki ba daya koma kaman silipas" wani irin tari Ammi tashigayi batasan lokacin data yarda wayan akasa ba yafadi kuka taji tanaji but batason yaranta suji tana kuka ko su ganta jitayi duniyan tamata zafi dasauri ta tashi bude kofan dakin tayi tafita sauka kasa tayi tafice compound security na ganinta yabude mata kofa murmushi dole tamai tace "idan yarana na nemana tell them nashiga wajen Hajiya, Mamana" Gyadamata kai yayi yace "yes ma" fita daga Gate din tayi, ko tafiyan kafa goma batayiba ta tsaya gaban gate din gidan dake gaban nasu, knocking tayi security gidan yabude kofa yana ganinta yace "welcome back Ma" murmushi tayi tace "is Hajiya around" "yes she is" dasauri tashiga gidan direct kofa tabude tashiga Hajiya na zaune kan kujera tana duba wani magazine idanunta da glass sai yar aikinta dake goge TV stand, jin sallama yasa tadago kanta takalli Ammi datai sallaman, fadada murmushin fuskanta tace "Walida" ahankali muryanta narawa sosai tace "Haj.....iya" tashi Hajiya tayi dasauri ahankali takaraso gaban kofan tana kallon fuskan Ammi ganin yanda idanunta suka cicciko da hawaye yasa takama hannunta tace "muje sama" tana rikeda ita sukai sama har zuwa dakin Hajiya, shigarda ita ciki tayi sanan tamaida kofan tarufe kafin ahankali takama hannunta ta zaunar da ita kan gadonta tace "ya isa Walida ya isa" wani irin rungume Hajiya tayi gam, duk duniyan nan batada wacce tarike amatsayin uwa sai Hajiya, saisa babu abinda take boyemata, Hajiya bata hanata kukan ba saidai bubbuga mata batada takeyi ahankali tace "it's okay ya isa" tadade ahaka sanan tadago kanta, tissue Hajiya tabata fuskanta tashiga sharewa tace "Hajiya babu narasa Yaya zanyi da Baban Asad, gabaki daya baida lokacin iyalinshi, har muje kano munyi sati mudawo mutumin nan baizo yaduba mahaifinshi ba, yana nan Abuja fa amman yakauracewa gidanshi, kullum ina cikin yima yara karyane yay tafiya wanan kasan yay tafiya wanchan kasan, Hajiya Asad danshi ya tsani mahaifinshi sama da komi, kinsan bakin halin Asad koyaya naso nawanke mahaifinshi bayama yarda bama ya saurarena, nasan Asad kadai na haifa wlh Hajiya ke shaida ce anan falon ki ranan nace na yarda ya karo aure ba hanashi kara aure ba, Hajiya yaki sai bin matan banza, kince idan naje kano nabada sanarwa masallatai asashi a addu'a wlh duk nayi, baya daukan wayana yanzun nan nakirashi wata karuwanshi ce tadauka, I don't know what to do Hajiya, ina zansa raina inji dadi eh? Baban Asad yana girma yanakara tambarewa shekaranshi 60 fa yanzu".
💫 KYAWUNA JARABTA TA 💫
✍️M SHAKUR
Free Page
EPISODE 1️⃣5️⃣
Hannu Hajiya tasa cikeda tausayinta tace "stop crying, dena kuka, ya isa" tasata ajikinta tana bubbuga bayanta tana gayamata kalamai masu sa natsuwa hartai shiru, saida ta natsu sanan Hajiya tace "bari nakawo miki abinci kici nasan is being long bakisa abinci acikin nan naki ba" batama tsaya sauraronta ba tawuce tafita, lafiyayyen tuwo takawo mata da miyan kubewa busassa da kifi da man shanu, bude kofa tayi tashigo dakin tana kallonta, maida kofan tayi tarufe takaraso ijiye tray tayi akan carpet tace "wayyo jikin tsufa, sako kici kinga kinsani aiki" murmushi tayi ahankali sanan tasauko tasan halin Hajiya hakan yasa batai gaddama ba tashiga cin tuwon sosai taci tuwon ta koshi sanan taje tawanko hannunta anayi tafito carpet din Hajiya tanuna mata hakan yasa tazo tazauna kusada ita, ahankali Hajiya tace "Walida, ke yanzu ba yarinya bace, inda ace Asad yayi aure da yanzu kinada jikoki dozen ma halan" dan murmushi tayi Hajiya tace "my point is indai rayuwan zaman aure ne you've come a long way saidai kibama wasu shawara, kunada yaro dakeda shekaru 33 aduniya aiko littafi aka baki zaki iya rubutawa kan zaman aure, Baban Asad wanan halin nashi bayau ko jiya yafara ba, kinyi kuka kinyi kuka Walida, kukan jini ne kawai yarage bakiyiba, kinsan yanayin lafiyanki, amatasayina na mahaifiya agareki dudda bani na haifeki ba abinda nafadi miki kafin kutafi kano shizan kara gayamiki ki manta da batun mijinki and concentrate akan yaranki, fi fawwalama Allah lamarin Baban Asad kidinga mishi addu'a idan yanada rabon shiriya wlh zai shiryu, kinsan yanda Asad ke sonki sama da rayuwanshi ko ciwon kai yaron nan yaga kinayi lamarin shi saiya tabarbare yaron dayakeda TV show dazai fara nan da kwana biyu, I think, kinason ya susuce ne"? Dasauri Ammi tace "a'a Hajiya" "then dole ki jajirce ki kauda komi, Alhamdulillah baihanaki ci ba baihanaki shaba, ke kodama yahanaki danki Allah ya horemai mezai dameki, ki share batun shi yanda yasa kafafunshi yafita dakanshi zaisasu kuma yadawo gidan kinji" harcikin ranta taji wani sanyi wani zubin takance inama ita yar Hajiya ce, dan Hajiya tayi arayuwa, tadauketa tamkar yar cikinta, haka tadauki yaranta tundaga su Asad da Sharif harzuwa kansu Aneesa kaman jikokinta, babu abinda abinda take iyayi bata sanar da itaba, murmushi tayi ahankali tace "Hajiya nagode, Dadda da Turai sunce na gaisheki" haba Hajiya takama tace "wanan rigimammen tsohon yanzu bai biyoku yadawo nan Abuja yadinga ganin specialist bako" dariya tayi kaman ba itane tasha kuka ba tace "ai yace shi kano yakeso, Turai natare dashi dakuma Nurse dinshi, ya samu lafiya sosai kafin mudawo ma" Hajiya tace "Masha Allah".
"Grandmaaa" Du'a data shigo falon takira Hajiya ganin bata falo, shigowa Razika dake biyeda ita tayi tace "tana sama, muje kinuna mata kalban da aka miki" dasauri Du'a tai stairs tana murmushi sosai dan kitson da aka mata yamata kyau dan ba'a taba yimata kalanshi ba, tana kaiwa falon sama takara kiranta. "Grandma" dasauri Hajiya take tareda Ammi tace "jikata tazo bangayamiki ba, Du'a gani nan adaki shigo" bude kofan dakin Grandma ahankali tayi tashigo Razika biyeda ita, ganin wata babbar mace baka tareda Grandma yasa ta tsaya batare data karaso ba, saukar da kanta tayi kasa ahankali ta gaida matar tace "ina yini" murmushi Hajiya tayi takalli Ammi tace "ana gaidake" wani kayataccen murmushi Ammi tayi tace "Masha Allah, sabida kin ganni kikaki karasowa ciki wajen Grandma dinki" dan murmushi Du'a tayi cikeda kunya ta girgixa kai saikuma tajuya dasauri tace "bye Grandma" sanan tabi ta gefen Razika tafice dasauri, dan dariya Hajiya tayi tace "kinganta haka take akwai kunya" takalli Razika tace "anmata kitson" gyadamata kai tayi tace "anyi kalba akayi, yayi kyau sosai" "haka nakeso, jeki bata abinci taci" ficewa Razika tayi, Ammi tace "Hajiya yar Muktar din UK ne" dariyan manya Hajiya tayi tace "yar Zainab din kano ce, Du'a, wacce nake baki labarinta" murmushi Ammi tayi tace "Allah sarki Yarinyar ga kyau ga natsuwa"
Saida tai wanka sanan ta chanza kaya zuwa wani gown data dauka daga wardrobe red iya guiwa ya tsaya mata yamata kyau, bata daura dankwali ba tasaki kalaban dayake nan har waist dinta kaman ansaka mata attachment tabude kofa tafito da saurinta ta sauko dan itada Razika sun biya wani super market tadauki drawing book babba da HB Pencils da eraser da colors, dakin kasa wanda shine dakin Razika da Amina ta shiga suna zaune sunacin abinci duk suka bitada kallo ganinta adakinsu, Razika ta kalla tace "ina drawing book dina"? Dan ware ido Razika tayi sanan tace "inama nasa ohh natuna suna dinning" dasaurinta harda dan gudunta tawuce tafita a dinning ta tsaya ganin komi yasa tasaki wani murmushi she's so happy and excited bayan reading novels wanda technically Ya Hamad ne yakoya mata the only thing datasan ta iya shine zane, babu abinda bata iya zanawa ba saida yawanci abinda tafi zanawa yanzu shine takalma tana bala'in son zama takalma sabida batada takalma agida dayawa dan bata fita saisa hakanan idan tazauna saita dinga zama dream shoes dinta.
fitowa tayi tazauna akan falon, bude komi tayi, tai sharpening pencil dinta sanan tabude hadadden drawing book din da Razika tasiya mata ta shiga zane, yanda take zanen kadai saika tsaya kana kallon hannunta sabida wani kalan burgewa datake yi kafin good 3min tagama zama wani tsantsararren takalmi hill na mata, murmushi tayi tadauki drawing book din tana kallon takalmin saikuma chan ta hura iska sabida all particles na eraser dakekai yafita sanan tace "to yanzu wani suna zansa maka kai takalmin nan kaga nadade banyi drawing ba tunda drawing book dina na gida yacika Ya Hamad baikara sayomin ba" shiru tayi tana tunani kawai saita sauke drawing book din akano saitama zanen tittle Du'aXAbuja, kallon rubutun tayi dayay kyau, kawai saita bude wani page tashiga zana wani daban.
💫 KYAWUNA JARABTA TA 💫
✍️M SHAKUR
Free Page
EPISODE 1️⃣5️⃣
Hannu Hajiya tasa cikeda tausayinta tace "stop crying, dena kuka, ya isa" tasata ajikinta tana bubbuga bayanta tana gayamata kalamai masu sa natsuwa hartai shiru, saida ta natsu sanan Hajiya tace "bari nakawo miki abinci kici nasan is being long bakisa abinci acikin nan naki ba" batama tsaya sauraronta ba tawuce tafita, lafiyayyen tuwo takawo mata da miyan kubewa busassa da kifi da man shanu, bude kofa tayi tashigo dakin tana kallonta, maida kofan tayi tarufe takaraso ijiye tray tayi akan carpet tace "wayyo jikin tsufa, sako kici kinga kinsani aiki" murmushi tayi ahankali sanan tasauko tasan halin Hajiya hakan yasa batai gaddama ba tashiga cin tuwon sosai taci tuwon ta koshi sanan taje tawanko hannunta anayi tafito carpet din Hajiya tanuna mata hakan yasa tazo tazauna kusada ita, ahankali Hajiya tace "Walida, ke yanzu ba yarinya bace, inda ace Asad yayi aure da yanzu kinada jikoki dozen ma halan" dan murmushi tayi Hajiya tace "my point is indai rayuwan zaman aure ne you've come a long way saidai kibama wasu shawara, kunada yaro dakeda shekaru 33 aduniya aiko littafi aka baki zaki iya rubutawa kan zaman aure, Baban Asad wanan halin nashi bayau ko jiya yafara ba, kinyi kuka kinyi kuka Walida, kukan jini ne kawai yarage bakiyiba, kinsan yanayin lafiyanki, amatasayina na mahaifiya agareki dudda bani na haifeki ba abinda nafadi miki kafin kutafi kano shizan kara gayamiki ki manta da batun mijinki and concentrate akan yaranki, fi fawwalama Allah lamarin Baban Asad kidinga mishi addu'a idan yanada rabon shiriya wlh zai shiryu, kinsan yanda Asad ke sonki sama da rayuwanshi ko ciwon kai yaron nan yaga kinayi lamarin shi saiya tabarbare yaron dayakeda TV show dazai fara nan da kwana biyu, I think, kinason ya susuce ne"? Dasauri Ammi tace "a'a Hajiya" "then dole ki jajirce ki kauda komi, Alhamdulillah baihanaki ci ba baihanaki shaba, ke kodama yahanaki danki Allah ya horemai mezai dameki, ki share batun shi yanda yasa kafafunshi yafita dakanshi zaisasu kuma yadawo gidan kinji" harcikin ranta taji wani sanyi wani zubin takance inama ita yar Hajiya ce, dan Hajiya tayi arayuwa, tadauketa tamkar yar cikinta, haka tadauki yaranta tundaga su Asad da Sharif harzuwa kansu Aneesa kaman jikokinta, babu abinda abinda take iyayi bata sanar da itaba, murmushi tayi ahankali tace "Hajiya nagode, Dadda da Turai sunce na gaisheki" haba Hajiya takama tace "wanan rigimammen tsohon yanzu bai biyoku yadawo nan Abuja yadinga ganin specialist bako" dariya tayi kaman ba itane tasha kuka ba tace "ai yace shi kano yakeso, Turai natare dashi dakuma Nurse dinshi, ya samu lafiya sosai kafin mudawo ma" Hajiya tace "Masha Allah".
"Grandmaaa" Du'a data shigo falon takira Hajiya ganin bata falo, shigowa Razika dake biyeda ita tayi tace "tana sama, muje kinuna mata kalban da aka miki" dasauri Du'a tai stairs tana murmushi sosai dan kitson da aka mata yamata kyau dan ba'a taba yimata kalanshi ba, tana kaiwa falon sama takara kiranta. "Grandma" dasauri Hajiya take tareda Ammi tace "jikata tazo bangayamiki ba, Du'a gani nan adaki shigo" bude kofan dakin Grandma ahankali tayi tashigo Razika biyeda ita, ganin wata babbar mace baka tareda Grandma yasa ta tsaya batare data karaso ba, saukar da kanta tayi kasa ahankali ta gaida matar tace "ina yini" murmushi Hajiya tayi takalli Ammi tace "ana gaidake" wani kayataccen murmushi Ammi tayi tace "Masha Allah, sabida kin ganni kikaki karasowa ciki wajen Grandma dinki" dan murmushi Du'a tayi cikeda kunya ta girgixa kai saikuma tajuya dasauri tace "bye Grandma" sanan tabi ta gefen Razika tafice dasauri, dan dariya Hajiya tayi tace "kinganta haka take akwai kunya" takalli Razika tace "anmata kitson" gyadamata kai tayi tace "anyi kalba akayi, yayi kyau sosai" "haka nakeso, jeki bata abinci taci" ficewa Razika tayi, Ammi tace "Hajiya yar Muktar din UK ne" dariyan manya Hajiya tayi tace "yar Zainab din kano ce, Du'a, wacce nake baki labarinta" murmushi Ammi tayi tace "Allah sarki Yarinyar ga kyau ga natsuwa"
Saida tai wanka sanan ta chanza kaya zuwa wani gown data dauka daga wardrobe red iya guiwa ya tsaya mata yamata kyau, bata daura dankwali ba tasaki kalaban dayake nan har waist dinta kaman ansaka mata attachment tabude kofa tafito da saurinta ta sauko dan itada Razika sun biya wani super market tadauki drawing book babba da HB Pencils da eraser da colors, dakin kasa wanda shine dakin Razika da Amina ta shiga suna zaune sunacin abinci duk suka bitada kallo ganinta adakinsu, Razika ta kalla tace "ina drawing book dina"? Dan ware ido Razika tayi sanan tace "inama nasa ohh natuna suna dinning" dasaurinta harda dan gudunta tawuce tafita a dinning ta tsaya ganin komi yasa tasaki wani murmushi she's so happy and excited bayan reading novels wanda technically Ya Hamad ne yakoya mata the only thing datasan ta iya shine zane, babu abinda bata iya zanawa ba saida yawanci abinda tafi zanawa yanzu shine takalma tana bala'in son zama takalma sabida batada takalma agida dayawa dan bata fita saisa hakanan idan tazauna saita dinga zama dream shoes dinta.
fitowa tayi tazauna akan falon, bude komi tayi, tai sharpening pencil dinta sanan tabude hadadden drawing book din da Razika tasiya mata ta shiga zane, yanda take zanen kadai saika tsaya kana kallon hannunta sabida wani kalan burgewa datake yi kafin good 3min tagama zama wani tsantsararren takalmi hill na mata, murmushi tayi tadauki drawing book din tana kallon takalmin saikuma chan ta hura iska sabida all particles na eraser dakekai yafita sanan tace "to yanzu wani suna zansa maka kai takalmin nan kaga nadade banyi drawing ba tunda drawing book dina na gida yacika Ya Hamad baikara sayomin ba" shiru tayi tana tunani kawai saita sauke drawing book din akano saitama zanen tittle Du'aXAbuja, kallon rubutun tayi dayay kyau, kawai saita bude wani page tashiga zana wani daban.