Sashe 44
Exile Princess Love And Power Complete Hausa Novel · about 8 min read
A hankali ya fara dago da hannu shi me sanye da catheter ya daura a saman bayan ta
Ya dago gudan hannun ya daura saman kumatun ya na kallon din ta
Kassa kassa ya ce " mimi "
A hankali ta fara bude idanun ta cikin magagin barci ta ce " na'am "
Ajiyar zuciya ya sauke kafin ya meda kan shi ya lumshe idanun shi
Wani irin dadi ne ya ji cikin zuciyar shi lokaci guda , bai San lokacin da ya rungume ta tsam a jikin shi ya na sumbatar forehead din ta
Yar karamar dariya ta yi kafin ta ware idanun ta da kyau ta dago kai ta na kallon face din shi
Zaro idanu ta yi ta na kallon cikin na shi ta , ta saki wani kyawatencen murmushi ta ce " yaya Zayd da gaske kai ne "
Jinjina mata kai ya yi kafin ya daura hannun shi saman kumatun ta ya ce " mafarki ne na yi kennan "
Nan take yanayin face din ta ya sauya ta koma ta konta a kirjin shi
Da sauri ya ce " mimi why did you cry , ba abun da ya same ki dai ko ? "
Kuka ne ya kubce mata ta na fadin " ba abun da ya same ni yaya Zayd, amma Abba , Abba ya tafi ya bar ni " ta kai karshen ta na kara sautin kukan ta
Dum ya ji zuciyar ta buga , har sai da ya lumshe idanun shi da karfi dan su na shirin kawo ruwa , duk da ba shi da wata alaka da malam da farko , amma yanzu shi ma ya zama familyn shi , ya san duk duniya ba wanda zai yi mishi abun da malam ya yi mishi
A hankali ya ware idanun shi ya na kallon ta ya ce " please stop crying , i'm here with you forever , don Allah ki daina kukan nan so ki ke ciwo na zama biyu "
A hankali ta fara rage sautin kukan ta ta na fadin " shikenan yaya Zayd ka yi hakuri "
Dago kai ya yi ya sumbaci forehead din ta ya ce " yi hakuri kin ji , Allah ya jikan shi , ya sa ya huta "
Da amine ta amsa mishi kafin ta lumshe idanun ta , ta na sauke ajiyar zuciya
A hankali shi ma ya lumshe idanun shi ya fara shafa bayan ta a hankali a haka har barci ya yi gaba da su a tare
Misalin karfe 2 na yamma
A hankali Moussa ya turo kofar dakin kai a sunkuye ya na sallama kafin ya koma geffe ya tsaya ya na fadin " Bismillah "
Ya na gama fadar haka a ka bude kofar , wani dattijon ya shigo dakin ya na sanye da manyan kaya masu bala'in kyau farare kal
Kamanin shi sak da na Zayd ba dan gemun shi ba da kuma shi ya na da dara daran idanun amma har colour din su hazel irin na Zayd ne a kila a shekaru zai kai 55 haka
Bayan shi kuma wasu matane biyu , su na sanye da gown ma su bala'in kyau sun daura wata Alkyaba da ga sama , sun saka hular ta
Gudar ta dan lattijantaka dan a kila ta kai 48 to 50 years haka amma kyakyawar gaske ce da ga ganin fatar jikin ta kassan ta na samun hutu
Dayar kuma yar budurwa ce a shekaru za ta kai 23 years ta so ta yi kama da Zayd , amma ita idanun ta bakake ne ta yi simple make up , ta saki wani lalawsan curly hair din ta ya zubo mata ta cikin alkyabar ta
A hankali Moussa ya dago kai ya kali saitin Zayd
Dum ya ji gaban shi ya fadi , sam bai san da cewa Inaya ta na cikin dakin ga shi kuma ta na konce a jikin Zayd , kuma ya na rungume da ita
Su ma mutanan da ke tare da shi sai da su ka sha mamaki
Macen sai da ta kali Moussa ta ce " Diya wacece wanan a jikin Amir kuma ? " ta fada cikin harshen larabci
Sunkuyar da kai Moussa ya yi kafin ya ce " Ran ki shi dade , ina ga Amir ya kamata ya baki wannan amsar " shi ma ya fada da larabci
Medo da kallon ta matar ta yi kan Zayd kafin su ida shigowa cikin dakin
Dattijon da ke tare da su ne ya karaso bakin gadon ya na kallon face din Zayd da larabci shi ma ya ce " Amir , tashi mu koma gida don Allah " ya kai karshen kamar zai yi kuka
Kamar da ga sama su ka jiyo Muryar shi da larabci ya na fadin " ni babu inda zan je "
Duka sai da zuciyoyin su su ka buga , a iya sannin su Zayd ya yi doguwar suma ya a ka yi ya amsa musu
Tun lokacin da Moussa ya yi sallama ya farka da ga barcin shi , amma bai motsa ba , sai da ya jiyo Muryar matar nan ta na tambayar Moussa wacece a jikin shi
Duk duniya ba zai iya manta wannan Muryar ba, amma ya shanye bai motsa ba
Su na a haka yar budurwar da ke tsaye ta karaso wajen ta na fadin " Akhie ! " kamar za ta yi kuka
Slowly ya bude wadanan hazel eyes din na shi ya na kallon mutanan da ke cikin dakin
Bai ce da su kami ba ya kali Moussa ya matse fuska ya ce " why za ka fada musu da sai ka bari har in tashi sai mu tarda su a cen "
Murmushi Moussa ya yi ya na sunkuyar da kai dan a halin yanzu ba ya da bakin magana
Zayd na ganin haka ya ja dan tsaki ya kauda kan shi gefe
Dattijon da ke tsaye bakin gadon ya ce " Amir kenan da ba mu so ba ba za ka je ba , Amir tsawon Shekara shida ka na raye amma ko so guda ba ka yi tunanin ka koma gida ba , ba dan Diya na kiran mu na gaya mana halin da ka ke ciki , da ba mu san cikin halin da za mu kasance ba "
A dubu dari Zayd ya juya ya na kallon Moussa da ya sunkuyar da kai, ya ma rasa bakin magana
Kawai sai ya ja tsaki kafin ya ce " please ya isa haka Abbi , ni ban ce ba zan koma ba , amma ai yanzu ku na ganin halin da na ke ciki kun iya bari na one minutes please " ya kai karshen ya na juyawa da Inaya a jikin shi ya ba su baya
Yar budurwa nan ta fashe da kuka ta je ta fada saman bayan shi ta na fadin " Akhie don Allah ka tashi mu koma gida wlh na ki kewar ka sosai "
" Amira , kontar da hankalin tare za mu koma kin ji ko " ya fada ba tare da ya juyo ba
A hankali ta sake shi ta na murmushi ta koma gefe ta tsaya
Dai'dai lokacin da Inaya ta bude idanun ta , ta tashi da ga barcin ta
Ita ba ta lura da mutanan da ke cikin dakin ba, kawai sai ta mike zaune ta sauko da ga saman gadon
Ba ta yi taku daya ba, jiri ya debe ta ta yi baya za fadi
Da sauri Zayd ya mike ya taro ta , ta fado jikin shi , ya na kallon face din ta ya ce " are you okay ? "
Jinjina mishi kai tayi ta na dan karamin murmushi ta ce " yaya Zayd , ina lokacin sallat ya yi zan je na yi "
Ta na gama rufe bakin ta Abdoul ya shigo dakin ya na sallama Nesrine na bayan shi ta na rike da wani basket
A hankali Inaya ta juyo ta kali saitin kofar , sai yanzu ta lura da mutanan da ke cikin dakin
Ba ta san lokacin da zuciyar ta ta buga ta juya da sauri ta rungume Zayd ta boye fuskar ta a kirjin shi
Gaishe su Abdoul da Nesrine su ka yi duk da ba su san ko su wanene ba sannan Abdoul ya yi sauri ya je ya rungume Zayd ya na fadin " Bro , sannu ya jikin na ka "
Dan bubuga bayan shi Zayd ya yi kafin ya ce da sauki sannan ya kali Inaya ya ce " To madam sa ke ni ko , They are my family , our family "
Da sauri Abdoul ya sake shi ya juyo ya na kallon mutanan da ke tsaye cikin dakin , ba karya kallo daya za ka yi musu ka san abun da ya fada gaskia ne
Yarinyar da ya kira da Amira ta ce cikin harshen larabci " Akhie su waye wadanan ? "
" Akhie ? " Abdoul ya maimaita kalmar da ya ke shi ya na jin larabci
" Abbi , Ammie , Amira , wadanan nan ma family di na ne so ku kontar da hankalin ku " ya fada da larabci shi ma
Kallon shi Abdoul ya yi baki sake kafin ya ce " Zayd , wadanan Familyn ka ne " ya fada da larabci
Zayd na shirin magana Moussa ya riga shi cewa " Amir ina ga yanzu lokaci ya yi da za ka fadawa kowa gaskiya a kan ka "
Hararrar shi Zayd ya yi kafin ya sa hannu ya raba jikin shi da na Inaya ya zaunar da ita bakin gadon sannan ya kali sauran mutanan dakin ya ce " ku samu waje ku zauna , kun yi tsatsaye sama na " ya kai karshen ya na zama geffen Inaya da duk ta bi ta rikice
Ba musu duka sauran mutanan su ka nufi sofas din dakin su ka zazauna
Amira kuma ta zauna daya geffen Zayd
TO YA KAMATA MU LEKO TARIHIN RAYUWAR ZAYD YANZU
ALHAMDOULILAH ALHAMDOULILAH !
YAU DAI NA KAMALA BOOK 1 DI NA , NA EXILED PRINCE
SAI MUN HADU DA KU A CIKIN BOOK 2 DAN JIN WANENE AINAHIN ZAYD
THANKS A LOT ❤❤
Ya dago gudan hannun ya daura saman kumatun ya na kallon din ta
Kassa kassa ya ce " mimi "
A hankali ta fara bude idanun ta cikin magagin barci ta ce " na'am "
Ajiyar zuciya ya sauke kafin ya meda kan shi ya lumshe idanun shi
Wani irin dadi ne ya ji cikin zuciyar shi lokaci guda , bai San lokacin da ya rungume ta tsam a jikin shi ya na sumbatar forehead din ta
Yar karamar dariya ta yi kafin ta ware idanun ta da kyau ta dago kai ta na kallon face din shi
Zaro idanu ta yi ta na kallon cikin na shi ta , ta saki wani kyawatencen murmushi ta ce " yaya Zayd da gaske kai ne "
Jinjina mata kai ya yi kafin ya daura hannun shi saman kumatun ta ya ce " mafarki ne na yi kennan "
Nan take yanayin face din ta ya sauya ta koma ta konta a kirjin shi
Da sauri ya ce " mimi why did you cry , ba abun da ya same ki dai ko ? "
Kuka ne ya kubce mata ta na fadin " ba abun da ya same ni yaya Zayd, amma Abba , Abba ya tafi ya bar ni " ta kai karshen ta na kara sautin kukan ta
Dum ya ji zuciyar ta buga , har sai da ya lumshe idanun shi da karfi dan su na shirin kawo ruwa , duk da ba shi da wata alaka da malam da farko , amma yanzu shi ma ya zama familyn shi , ya san duk duniya ba wanda zai yi mishi abun da malam ya yi mishi
A hankali ya ware idanun shi ya na kallon ta ya ce " please stop crying , i'm here with you forever , don Allah ki daina kukan nan so ki ke ciwo na zama biyu "
A hankali ta fara rage sautin kukan ta ta na fadin " shikenan yaya Zayd ka yi hakuri "
Dago kai ya yi ya sumbaci forehead din ta ya ce " yi hakuri kin ji , Allah ya jikan shi , ya sa ya huta "
Da amine ta amsa mishi kafin ta lumshe idanun ta , ta na sauke ajiyar zuciya
A hankali shi ma ya lumshe idanun shi ya fara shafa bayan ta a hankali a haka har barci ya yi gaba da su a tare
Misalin karfe 2 na yamma
A hankali Moussa ya turo kofar dakin kai a sunkuye ya na sallama kafin ya koma geffe ya tsaya ya na fadin " Bismillah "
Ya na gama fadar haka a ka bude kofar , wani dattijon ya shigo dakin ya na sanye da manyan kaya masu bala'in kyau farare kal
Kamanin shi sak da na Zayd ba dan gemun shi ba da kuma shi ya na da dara daran idanun amma har colour din su hazel irin na Zayd ne a kila a shekaru zai kai 55 haka
Bayan shi kuma wasu matane biyu , su na sanye da gown ma su bala'in kyau sun daura wata Alkyaba da ga sama , sun saka hular ta
Gudar ta dan lattijantaka dan a kila ta kai 48 to 50 years haka amma kyakyawar gaske ce da ga ganin fatar jikin ta kassan ta na samun hutu
Dayar kuma yar budurwa ce a shekaru za ta kai 23 years ta so ta yi kama da Zayd , amma ita idanun ta bakake ne ta yi simple make up , ta saki wani lalawsan curly hair din ta ya zubo mata ta cikin alkyabar ta
A hankali Moussa ya dago kai ya kali saitin Zayd
Dum ya ji gaban shi ya fadi , sam bai san da cewa Inaya ta na cikin dakin ga shi kuma ta na konce a jikin Zayd , kuma ya na rungume da ita
Su ma mutanan da ke tare da shi sai da su ka sha mamaki
Macen sai da ta kali Moussa ta ce " Diya wacece wanan a jikin Amir kuma ? " ta fada cikin harshen larabci
Sunkuyar da kai Moussa ya yi kafin ya ce " Ran ki shi dade , ina ga Amir ya kamata ya baki wannan amsar " shi ma ya fada da larabci
Medo da kallon ta matar ta yi kan Zayd kafin su ida shigowa cikin dakin
Dattijon da ke tare da su ne ya karaso bakin gadon ya na kallon face din Zayd da larabci shi ma ya ce " Amir , tashi mu koma gida don Allah " ya kai karshen kamar zai yi kuka
Kamar da ga sama su ka jiyo Muryar shi da larabci ya na fadin " ni babu inda zan je "
Duka sai da zuciyoyin su su ka buga , a iya sannin su Zayd ya yi doguwar suma ya a ka yi ya amsa musu
Tun lokacin da Moussa ya yi sallama ya farka da ga barcin shi , amma bai motsa ba , sai da ya jiyo Muryar matar nan ta na tambayar Moussa wacece a jikin shi
Duk duniya ba zai iya manta wannan Muryar ba, amma ya shanye bai motsa ba
Su na a haka yar budurwar da ke tsaye ta karaso wajen ta na fadin " Akhie ! " kamar za ta yi kuka
Slowly ya bude wadanan hazel eyes din na shi ya na kallon mutanan da ke cikin dakin
Bai ce da su kami ba ya kali Moussa ya matse fuska ya ce " why za ka fada musu da sai ka bari har in tashi sai mu tarda su a cen "
Murmushi Moussa ya yi ya na sunkuyar da kai dan a halin yanzu ba ya da bakin magana
Zayd na ganin haka ya ja dan tsaki ya kauda kan shi gefe
Dattijon da ke tsaye bakin gadon ya ce " Amir kenan da ba mu so ba ba za ka je ba , Amir tsawon Shekara shida ka na raye amma ko so guda ba ka yi tunanin ka koma gida ba , ba dan Diya na kiran mu na gaya mana halin da ka ke ciki , da ba mu san cikin halin da za mu kasance ba "
A dubu dari Zayd ya juya ya na kallon Moussa da ya sunkuyar da kai, ya ma rasa bakin magana
Kawai sai ya ja tsaki kafin ya ce " please ya isa haka Abbi , ni ban ce ba zan koma ba , amma ai yanzu ku na ganin halin da na ke ciki kun iya bari na one minutes please " ya kai karshen ya na juyawa da Inaya a jikin shi ya ba su baya
Yar budurwa nan ta fashe da kuka ta je ta fada saman bayan shi ta na fadin " Akhie don Allah ka tashi mu koma gida wlh na ki kewar ka sosai "
" Amira , kontar da hankalin tare za mu koma kin ji ko " ya fada ba tare da ya juyo ba
A hankali ta sake shi ta na murmushi ta koma gefe ta tsaya
Dai'dai lokacin da Inaya ta bude idanun ta , ta tashi da ga barcin ta
Ita ba ta lura da mutanan da ke cikin dakin ba, kawai sai ta mike zaune ta sauko da ga saman gadon
Ba ta yi taku daya ba, jiri ya debe ta ta yi baya za fadi
Da sauri Zayd ya mike ya taro ta , ta fado jikin shi , ya na kallon face din ta ya ce " are you okay ? "
Jinjina mishi kai tayi ta na dan karamin murmushi ta ce " yaya Zayd , ina lokacin sallat ya yi zan je na yi "
Ta na gama rufe bakin ta Abdoul ya shigo dakin ya na sallama Nesrine na bayan shi ta na rike da wani basket
A hankali Inaya ta juyo ta kali saitin kofar , sai yanzu ta lura da mutanan da ke cikin dakin
Ba ta san lokacin da zuciyar ta ta buga ta juya da sauri ta rungume Zayd ta boye fuskar ta a kirjin shi
Gaishe su Abdoul da Nesrine su ka yi duk da ba su san ko su wanene ba sannan Abdoul ya yi sauri ya je ya rungume Zayd ya na fadin " Bro , sannu ya jikin na ka "
Dan bubuga bayan shi Zayd ya yi kafin ya ce da sauki sannan ya kali Inaya ya ce " To madam sa ke ni ko , They are my family , our family "
Da sauri Abdoul ya sake shi ya juyo ya na kallon mutanan da ke tsaye cikin dakin , ba karya kallo daya za ka yi musu ka san abun da ya fada gaskia ne
Yarinyar da ya kira da Amira ta ce cikin harshen larabci " Akhie su waye wadanan ? "
" Akhie ? " Abdoul ya maimaita kalmar da ya ke shi ya na jin larabci
" Abbi , Ammie , Amira , wadanan nan ma family di na ne so ku kontar da hankalin ku " ya fada da larabci shi ma
Kallon shi Abdoul ya yi baki sake kafin ya ce " Zayd , wadanan Familyn ka ne " ya fada da larabci
Zayd na shirin magana Moussa ya riga shi cewa " Amir ina ga yanzu lokaci ya yi da za ka fadawa kowa gaskiya a kan ka "
Hararrar shi Zayd ya yi kafin ya sa hannu ya raba jikin shi da na Inaya ya zaunar da ita bakin gadon sannan ya kali sauran mutanan dakin ya ce " ku samu waje ku zauna , kun yi tsatsaye sama na " ya kai karshen ya na zama geffen Inaya da duk ta bi ta rikice
Ba musu duka sauran mutanan su ka nufi sofas din dakin su ka zazauna
Amira kuma ta zauna daya geffen Zayd
TO YA KAMATA MU LEKO TARIHIN RAYUWAR ZAYD YANZU
ALHAMDOULILAH ALHAMDOULILAH !
YAU DAI NA KAMALA BOOK 1 DI NA , NA EXILED PRINCE
SAI MUN HADU DA KU A CIKIN BOOK 2 DAN JIN WANENE AINAHIN ZAYD
THANKS A LOT ❤❤