Sashe 39
Exile Princess Love And Power Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sai kai kawo ta ke yi kamar mai jiran wani abu
Ta na tsaye a haka , zayd ya fara saukowa da ga stair
Ya na sanye da jeans Baki da t-shirt navy blue shi ma
Ta na ganin shi ta tsuke fuska , tun bai karaso wajen ba ta ce " yaya Zayd tun dazu fa na ke jiran ka " ta kai karshen cikin shagwaba
Dai'dai ta da ya karaso gaban ta ya tsaya ya na kare mata kallo da ga sama har kassa cikin zuciyar shi ya na kara yaba kyaun da ta yi cikin wannan rigar
( WAI NI KADAI CE NA LURA DA TSADADUN KAYAN DA INAYA KE SAKAWA TUN SU NA KANO , GA SHI BA TA TABA FITA TA SAYO KAYAN BA KO DAI ALJANAI KE KAWO MATA SU 🤔🤔🤔 )
Gaba ya yi ya na fadin " waya ta na manta , mu tafi yanzu "
Murmushi ta yi ta na bin bayan shi su ka fice falon
Su na barin wajen Nesrine ta fara tako stair a hankali za ta saukowa
Har ta kai tsakiyar stair ta tsaya ta na meda nunfashi dan har yanzu ciwo ta ke ji in ta taka
Ta na tsaye a haka Moussa da Abdoul su ka fito da ga cikin bedroom din Moussa dan shi ma Abdoul yau Zayd ya bawa Moussa kudi a kan su je su ga university da ya yi wa Abdoul a biya mishi ya ci gaba da karatun shi
" Nesrine me ki ke yi a nan kuma ? " ta jiyo Muryar Abdoul ya na fada
A hankali ta juyo ta na kallon shi ta saki dan karamin mais ta ce " Ina kwana "
A tare shi da Moussa su ka amsa mata da lafya kafin Abdoul ya sake maimaita tambayar da ya yi mata
Dan murmushi tayi kafin ta ce " yaya Abdoul dama zan je falo ne na gaji da zama ni kadai cikin daki "
Abdoul na shirin magana Moussa ya riga shi cewa " da sai ki kira ni na zo na taya ki hira ko , tsaya ma , me ya tseda ki saman stair "
Dan sunkuyar da kai ta yi ba tare da ta ce komai ba
Da ya ke Abdoul bai San abun da ke damun Nesrine ba sai ya yi gaba ya na fadin " shikenan sauko yanzu ko "
Wasu yawu ta hadiye kafin ta juya ta daga kafa a hankali ta tako stair din ta na rumtse idanun ta da karfi
Ba shiri ta ji an dauke ta cak kamar baby har sai da ta dan razana
Shi kuma ya na daukar ta ya sauko stair din da ita , sai kallon shi ta ke yi , shi kuma ya na kallon gaban shi
Sai da ya nufi doguwar sofa ya zaunar da ita sama sannan ya kali face din ta ya saki dan karamin murmushi ya ce " ki daina wahalar da kan ki in ki na bukatar wani abu ki kira ni kawai "
Ya na gama fadar haka ya mike ya yi gaba ya fice falon
Duk abin da ya yi a kan idon Abdoul , dan dama bai fita ba , ya shiga dining room ne ya sha ruwa , ya na fitowa ya ga Moussa dauke da Nesrine ya ajiye ta saman sofa
Da sauri Abdoul ya bi bayan Moussa shi ma ya fice su ka bar Nesrine nan zaune ita kadai
Abdoul kuma ya na fitowa ya ga Moussa cikin mota bakin kofar shigowa falon , ya na jiran shi
Geffen mai zaman banza ya nufa , ya bude kofar ya shiga, sannan Moussa ya tada motar su ka bar gidan cikin konciyar hankali
Su na fita gidan Abdoul ya kali Moussa ya ce " na lura kwana biyun nan ka na yawwan zama tare da Nesrine , ko kai ma ka fada in sa malam ya baka ita " ya fada cikin zolaya
Dan karamin murmushi Moussa ya yi ba tare da ya kale shi ba ya ce " kar ka bawa kan ka aiki , already dama ta wa ce "
" ni fa da gaske na ke yi maka "
Kallon shi Moussa ya yi kafin ya ce " ni ma da gaske na ke maka ai , ko malam bai fada maka ba ya aura min ita ? "
Dan zaro idanu Abdoul ya yi ya na kallon Moussa ya ce " wait ! Are you serious ? Abba ya aura maka ita ba tare da sanin mu ba , ita ta sani ma ? "
" ba ta sani ba , ban shirya fada mata ba yanzu gaskia , na fi son har ta manta abun da ya faru, duk da na san zai dauki lokaci "
Cike da shakku Abdoul ya ce " ban gane ba , wane abu kuma ka ke magana a kai ? "
Kallon shi Moussa ya yi kafin ya juya ya ci gaba da kallon titi ya ce " ban gane ba Amir bai fada muku Raping din ta a ka yi ba ? "
Dum Abdoul ya ji zuciyar shi ta buga , har sai da ya fara ganin wani dishi dishi
Ya na dafe saitin zuciyar shi , ji ya ke kamar an aiko mishi sakon mutuwa
Dafa kafadar shi Moussa ya yi ya na fadin " Abdoul lafyar ka kuwa "
Shiru Abdoul ya yi ya kassa cewa wani abu sai zaro idanu ya ke ya na kallon gaban shi
Daga kafadun shi Moussa ya yi kafin ya janye hannun shi ya meda saman steering ya ci gaba da tukin shi
Inaya
Tafiya su ke cikin motar su, babu mai ce ma dan uwan shi uppan , har sai da su ka karaso wani babban private college
Ya na shigowa ya nufi parking space ya yi parking din motar , sannan ya kashe ta ya kali Inaya ya ce " mimi , ki jira ni a nan ba zan dauki lokaci ba "
Da to amsa mishi ta na murmushi , shi kuma ya bude kofar ya fice ya nufi hall din school din
Da kallo ta raka shi har sai da ya kure wa ganin ta sannan ta juyo ta fara bin wajen da kallo
Sai ganin yan mata da samari ta ke su na wucewa su
Matan su na sanye da skert pink colour ya wuce guyiwa da kadan , da Shirt fara mai dogayen hannu , sai da karamin hijab zuwa kirji shi ma white colour
Mazan kuma , wando navy blue da Shirt white , su na sanye da tie navy blue ita ma
Tsarin school din ya yi matukar burge ta , kawai sai ta ci gaba da kallon su , car Zayd ya dawo ya shigo motar ba ta sani ba
Kawai sai ji ta yi ya tada motar
A razane ta kai duban ta gare shi ta na fadin " yaya Zayd wlh ka bani tsoro "
A hankali ya juya motar su ka bar parking space din , su ka kama hanyar fita school din sannan ya ce " tunanin mi ki ke yi da har ba ki ji shigowa ta ba ? "
Dan karamin murmushi ta yi cikin shagwaba ta ce " yaya Zayd, wlh school din nan ya na da kyau sosai "
Da sauri ya katse ta da cewa " ya yi miki kenan "
Gyada mishi kai kawai ta yi, ta na cije lips din ta na kassa
Ba tare da ya kale ta ba ya ce " shikenan , next week za ki fara zuwa kema "
Washe baki ta yi, ta na murmushi , ta ma rasa abun da za ta ce mishi, kawai sai ta yi shiru ta , ta medo da kallon ta saman hanya
Sun dauki wajen good ten minutes su na tafiya kafin su karaso unguwar su ,
Su na yin kwanar da za ta kai su gidan su , wata dankareriar mota baka kirin ta sha musu gaba har sai da Zayd da Inaya su ka buge kawunan su a jikin motar
Da sauri Zayd ya dago ya daura hannun shi saman shoulder din ta ya na fadin " ba ki ji ciwo ba "
Girgiza kai ta yi, ta na kai hannu ta dafe wajen da ta bugu
Su na a haka wani katon basamude baki kirin ya fito da ga cikin motar, fuskar shi a daure tamau kamar kashi
Duk da Zayd na da murdadan jiki wannan ya ce mishi ba ka san komai ba , kallon shi kadai ya isa hantar ragon namiji ta kada
Takowa ya ke cike da kwarjini ya karaso geffen Inaya ya ja murfin kofar da karfi har sai da ta bale
Hannu ya kai ya damko hannun Inaya , kafin ta yi wani yunkuri ya duka ya saba ta a kafada ya juya ya nufi motar shi
Sai kara Inaya ta ke ta na kai mishi bugu a baya ta na ka sauke ni ka sauke ni , amma ina ko jin ta ba ya yi
Da sauri Zayd ya fito da ga cikin motar ya nufi wannan katon ya na fadin " ina za ka je da ita maza sauke ta "
Ko kallon shi katon nan bai yi ba ya ci gaba da takawar shi
Da sauri Zayd ya sha gaban shi ya matse fuska , ya sa hannu ya cire bakaken glass din shi ya ce " sauke ta na ce "
Hannu katon nan ya daga zai kai mishi bugu
Cak Zayd ya riko hannun na shi ya na kallon shi cikin ido babu ko kiftawa ya daka mishi tsawa ya na fadin " ka sauke ta na ce "
Bai kai ga rufe bakin shi ba ya ji saukar wani mugun bugu a bayan keyar shi , ban take wajen ya fashe ya fara kawo jini
Baiwar Allah Inaya ba ta ma san abun da a le ba dan tun ta gaba karar ta da ta yi ta sume a kafadar wannan katon
Ta na tsaye a haka , zayd ya fara saukowa da ga stair
Ya na sanye da jeans Baki da t-shirt navy blue shi ma
Ta na ganin shi ta tsuke fuska , tun bai karaso wajen ba ta ce " yaya Zayd tun dazu fa na ke jiran ka " ta kai karshen cikin shagwaba
Dai'dai ta da ya karaso gaban ta ya tsaya ya na kare mata kallo da ga sama har kassa cikin zuciyar shi ya na kara yaba kyaun da ta yi cikin wannan rigar
( WAI NI KADAI CE NA LURA DA TSADADUN KAYAN DA INAYA KE SAKAWA TUN SU NA KANO , GA SHI BA TA TABA FITA TA SAYO KAYAN BA KO DAI ALJANAI KE KAWO MATA SU 🤔🤔🤔 )
Gaba ya yi ya na fadin " waya ta na manta , mu tafi yanzu "
Murmushi ta yi ta na bin bayan shi su ka fice falon
Su na barin wajen Nesrine ta fara tako stair a hankali za ta saukowa
Har ta kai tsakiyar stair ta tsaya ta na meda nunfashi dan har yanzu ciwo ta ke ji in ta taka
Ta na tsaye a haka Moussa da Abdoul su ka fito da ga cikin bedroom din Moussa dan shi ma Abdoul yau Zayd ya bawa Moussa kudi a kan su je su ga university da ya yi wa Abdoul a biya mishi ya ci gaba da karatun shi
" Nesrine me ki ke yi a nan kuma ? " ta jiyo Muryar Abdoul ya na fada
A hankali ta juyo ta na kallon shi ta saki dan karamin mais ta ce " Ina kwana "
A tare shi da Moussa su ka amsa mata da lafya kafin Abdoul ya sake maimaita tambayar da ya yi mata
Dan murmushi tayi kafin ta ce " yaya Abdoul dama zan je falo ne na gaji da zama ni kadai cikin daki "
Abdoul na shirin magana Moussa ya riga shi cewa " da sai ki kira ni na zo na taya ki hira ko , tsaya ma , me ya tseda ki saman stair "
Dan sunkuyar da kai ta yi ba tare da ta ce komai ba
Da ya ke Abdoul bai San abun da ke damun Nesrine ba sai ya yi gaba ya na fadin " shikenan sauko yanzu ko "
Wasu yawu ta hadiye kafin ta juya ta daga kafa a hankali ta tako stair din ta na rumtse idanun ta da karfi
Ba shiri ta ji an dauke ta cak kamar baby har sai da ta dan razana
Shi kuma ya na daukar ta ya sauko stair din da ita , sai kallon shi ta ke yi , shi kuma ya na kallon gaban shi
Sai da ya nufi doguwar sofa ya zaunar da ita sama sannan ya kali face din ta ya saki dan karamin murmushi ya ce " ki daina wahalar da kan ki in ki na bukatar wani abu ki kira ni kawai "
Ya na gama fadar haka ya mike ya yi gaba ya fice falon
Duk abin da ya yi a kan idon Abdoul , dan dama bai fita ba , ya shiga dining room ne ya sha ruwa , ya na fitowa ya ga Moussa dauke da Nesrine ya ajiye ta saman sofa
Da sauri Abdoul ya bi bayan Moussa shi ma ya fice su ka bar Nesrine nan zaune ita kadai
Abdoul kuma ya na fitowa ya ga Moussa cikin mota bakin kofar shigowa falon , ya na jiran shi
Geffen mai zaman banza ya nufa , ya bude kofar ya shiga, sannan Moussa ya tada motar su ka bar gidan cikin konciyar hankali
Su na fita gidan Abdoul ya kali Moussa ya ce " na lura kwana biyun nan ka na yawwan zama tare da Nesrine , ko kai ma ka fada in sa malam ya baka ita " ya fada cikin zolaya
Dan karamin murmushi Moussa ya yi ba tare da ya kale shi ba ya ce " kar ka bawa kan ka aiki , already dama ta wa ce "
" ni fa da gaske na ke yi maka "
Kallon shi Moussa ya yi kafin ya ce " ni ma da gaske na ke maka ai , ko malam bai fada maka ba ya aura min ita ? "
Dan zaro idanu Abdoul ya yi ya na kallon Moussa ya ce " wait ! Are you serious ? Abba ya aura maka ita ba tare da sanin mu ba , ita ta sani ma ? "
" ba ta sani ba , ban shirya fada mata ba yanzu gaskia , na fi son har ta manta abun da ya faru, duk da na san zai dauki lokaci "
Cike da shakku Abdoul ya ce " ban gane ba , wane abu kuma ka ke magana a kai ? "
Kallon shi Moussa ya yi kafin ya juya ya ci gaba da kallon titi ya ce " ban gane ba Amir bai fada muku Raping din ta a ka yi ba ? "
Dum Abdoul ya ji zuciyar shi ta buga , har sai da ya fara ganin wani dishi dishi
Ya na dafe saitin zuciyar shi , ji ya ke kamar an aiko mishi sakon mutuwa
Dafa kafadar shi Moussa ya yi ya na fadin " Abdoul lafyar ka kuwa "
Shiru Abdoul ya yi ya kassa cewa wani abu sai zaro idanu ya ke ya na kallon gaban shi
Daga kafadun shi Moussa ya yi kafin ya janye hannun shi ya meda saman steering ya ci gaba da tukin shi
Inaya
Tafiya su ke cikin motar su, babu mai ce ma dan uwan shi uppan , har sai da su ka karaso wani babban private college
Ya na shigowa ya nufi parking space ya yi parking din motar , sannan ya kashe ta ya kali Inaya ya ce " mimi , ki jira ni a nan ba zan dauki lokaci ba "
Da to amsa mishi ta na murmushi , shi kuma ya bude kofar ya fice ya nufi hall din school din
Da kallo ta raka shi har sai da ya kure wa ganin ta sannan ta juyo ta fara bin wajen da kallo
Sai ganin yan mata da samari ta ke su na wucewa su
Matan su na sanye da skert pink colour ya wuce guyiwa da kadan , da Shirt fara mai dogayen hannu , sai da karamin hijab zuwa kirji shi ma white colour
Mazan kuma , wando navy blue da Shirt white , su na sanye da tie navy blue ita ma
Tsarin school din ya yi matukar burge ta , kawai sai ta ci gaba da kallon su , car Zayd ya dawo ya shigo motar ba ta sani ba
Kawai sai ji ta yi ya tada motar
A razane ta kai duban ta gare shi ta na fadin " yaya Zayd wlh ka bani tsoro "
A hankali ya juya motar su ka bar parking space din , su ka kama hanyar fita school din sannan ya ce " tunanin mi ki ke yi da har ba ki ji shigowa ta ba ? "
Dan karamin murmushi ta yi cikin shagwaba ta ce " yaya Zayd, wlh school din nan ya na da kyau sosai "
Da sauri ya katse ta da cewa " ya yi miki kenan "
Gyada mishi kai kawai ta yi, ta na cije lips din ta na kassa
Ba tare da ya kale ta ba ya ce " shikenan , next week za ki fara zuwa kema "
Washe baki ta yi, ta na murmushi , ta ma rasa abun da za ta ce mishi, kawai sai ta yi shiru ta , ta medo da kallon ta saman hanya
Sun dauki wajen good ten minutes su na tafiya kafin su karaso unguwar su ,
Su na yin kwanar da za ta kai su gidan su , wata dankareriar mota baka kirin ta sha musu gaba har sai da Zayd da Inaya su ka buge kawunan su a jikin motar
Da sauri Zayd ya dago ya daura hannun shi saman shoulder din ta ya na fadin " ba ki ji ciwo ba "
Girgiza kai ta yi, ta na kai hannu ta dafe wajen da ta bugu
Su na a haka wani katon basamude baki kirin ya fito da ga cikin motar, fuskar shi a daure tamau kamar kashi
Duk da Zayd na da murdadan jiki wannan ya ce mishi ba ka san komai ba , kallon shi kadai ya isa hantar ragon namiji ta kada
Takowa ya ke cike da kwarjini ya karaso geffen Inaya ya ja murfin kofar da karfi har sai da ta bale
Hannu ya kai ya damko hannun Inaya , kafin ta yi wani yunkuri ya duka ya saba ta a kafada ya juya ya nufi motar shi
Sai kara Inaya ta ke ta na kai mishi bugu a baya ta na ka sauke ni ka sauke ni , amma ina ko jin ta ba ya yi
Da sauri Zayd ya fito da ga cikin motar ya nufi wannan katon ya na fadin " ina za ka je da ita maza sauke ta "
Ko kallon shi katon nan bai yi ba ya ci gaba da takawar shi
Da sauri Zayd ya sha gaban shi ya matse fuska , ya sa hannu ya cire bakaken glass din shi ya ce " sauke ta na ce "
Hannu katon nan ya daga zai kai mishi bugu
Cak Zayd ya riko hannun na shi ya na kallon shi cikin ido babu ko kiftawa ya daka mishi tsawa ya na fadin " ka sauke ta na ce "
Bai kai ga rufe bakin shi ba ya ji saukar wani mugun bugu a bayan keyar shi , ban take wajen ya fashe ya fara kawo jini
Baiwar Allah Inaya ba ta ma san abun da a le ba dan tun ta gaba karar ta da ta yi ta sume a kafadar wannan katon