Sashe 20
Exile Princess Love And Power Complete Hausa Novel · about 8 min read
Murmushi kadan Moussa ya yi kafin ya ce " Kaddara , kaddarar ta ce kamuwa da soyayyar wanda ko ganin ta bazai iya yi bare har ya kamu da son ta saboda kyawonta , a haka kuma ta amshi kaddarar ta hannu bibiyu , na tambaye ka lokacin da ka ke Amir Nawfel , mata nawa ne a basu tunkare ka ba da kalmar so , da d'iyan sarakuna har na cikin gari, mace nawa a bata kawo maka kanta ba da sunnan ka yi konciya da ita ma kawai, saboda dukiya da tarin mulkin da Allah ya yi maka , amma yanzu duba ka gani inda rayuwa ta kawo ka tun shigowar mu Nigeria ban ga macen da ta zo ta bude baki ta ce ta na son ka , sai wannan yarinyar da ko wuta ka ce mata ta fada sai ta fada saboda irin son da ta ke maka , duk da ba ta san ko kai waye ba ba ta san assalin ka ba, karewar zancen kallon kurma da makaho ta ke yi maka amma a hakan ta ke son ka , ba ka tunanin kai ma ta ka kaddarar ce ta hada ka da ita, ba ka tunanin kashe ka da a ka yi kokarin yi cikin masarauta har ka tsero nan Nigeria ba dan ku hadu ba ne kai da ita , wlh Amir na yi rantsuwa babu ko kaffara duk ranar da yarinyar nan za ta daina son ka wlh wlh baza ka taba samun Macen da za ta so ka tsakanin ta Allah da zuciya daya kamar wannan "
Ya na gama fadar wannan ya juya ya bawa Zayd baya ya lumshe idanun shi
Zayd kuma da ya zuba mishi ido tun da ya fara magana ya na kallon shi har sai da ya ida ya juya ya bashi baya
Duk jikin shi ya bi ya mutu jin abin da Moussa ya fada mishi sai juya kalaman shi ya ke cikin kai
Sannu sannu har barci ya dauke shi ya na wannan tunanin
Washe gari
Inaya
Misalin karfe 6 na safe ta farka da ga barcin ta , ta yi duk wasu ayikan gidan ta shirya musu breakfast ta ci , sannan ta koma bedroom din Zayd ta yi wanka ta shirya cikin uniform din ta, misalin karfe 7 ta bar gidan ba tare da ta nemi kowa ba bare ta gaishe da su
Bayan ta baro gidan kai tsaye college ta wuce ko gidan su ba ta biya ba wajen Nesrine dan har yanzu ta na fushi da ita
A haka ta isa school ita kadai ta wuce class din su , ko lokacin break ba ta fito ba ta na cikin class har sai da su ka Kamala lokacin saukar su ya yi sannan ta fito nan ma ba ta nemi Nesrine ba ta kama hanyar gida
A hankali ta ke tafiyar ta saman titi ita kadai, ta sunkuyar da kai
Ta na a haka ta jiyo Muryar Nesrine ta na kiran sunan ta , sarai ta ji ta amma ta ki tsayawa ta ci gaba da tafiyar ta
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
(LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny )
STORY & WRITTEN BY : ANISH
Marubuciyar littafin
TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡
PAGE 14 ❤🔥
Da gudu Nesrine ta tunkaro ta ta na kwalla mata kira amma Inaya ta ki tsayawa
Har sai da ta karaso wajen ta ta na fadin " ke Inaya ki na ji na za ki kyale ni "
A hankali Inaya ta dago kan ta, ta kali Nesrine da ke ta faman haki saboda gudun da ta yi ta ce " lafya ki ke nema na haka ko yanzu ma kin zo ki ci zarafin yaya Zayd ne ? "
Hararrar Nesrine ta yi kafin ta ce " Inaya wlh ba ki da kirki yanzu kennan duk son da ki ke ma yaya Zayd dan kin san gaskiyar shi ba makaho ba ne , ba kuma kurma ne ba amma ki ka shanye ki ka ki fada min "
Tsaki Inaya ta ja kafin ta juya ta fara takawa ta na fadin " ni ban san maganar me ki ke ba kin fi kowa sanin yaya Zayd kurma shi ne za ki zo min da wata magana cen daban kin ga ni don Allah kyale ni sauri na ke na koma gida "
Da sauri Nesrine ta bi bayan ta , ta dafa kafadar ta
Cak Inaya ta tsaya ta juyo ta na kallon ta
" Inaya ki na son ki ce min ba........." kut maganar ta yanke sakamakon wata mota da ta tunkaro su da gudu
Sarai Nesrine ta gane waye ke cikin motar , har sai da gaban ta ya fadi ta na zaro idanu
Kallon ta Inaya ta yi sannan ta juya ta kali motar da ta nufo su da mugun gudu
Dan rumtse idanun ta tayi sannan ta bude a kan motar dai'dai lokacin da ta ke jan wani wawan burki har sai da kura ta tashi
Motar na tsayawa Hafiz da Moctar su ka fito da ga cikin motar
Inaya na ganin Moctar ta saki tsaki ta kauda kai gefe , ta juya za ta bar wajen
Da sauri ya sha gaban ta ya na fadin " ina kuma za ki je ki gaisawa ba mu yi ba"
Hararrar shi ta yi da ga sama har kassa ta ce " ka ga malam ka bani lafya na fada maka ni matar aure ce "
Dariya ya yi kafin ya ce " yo ai ni ma mijin aure ne "
Tsaki ta ja ta raba ta geffen shi za ta wuce
Da sauri ya riko hannun ta ya na fadin " ki tsaya ki ji mana ! "
Cikin zafin nama Inaya ta juyo ta wanka mishi wani gigitacen mari ji ka ke tassss
Sai da Nesrine da Hafiz su ka zaro idanu su na kallon
Moctar kuma a dubu dari ya dago kai ya na kallon ta , idanun shi duk sun sauya sun koma ja sai rawar jiki ya ke murya na kerma ya ce " ni ki ka mara ? "
Cikin ko in kula ta hararre shi ta ce " eh na mare ka me kuma za ka yi sakare kawai "
Ta na gama rufe bakin ta, ta ga ya daga hannu shi saman zai mare ta
Da sauri ta rumtse idanun ta ta sa hannayan ta biyu ta toshe bakin ta na jiran saukar marin
Amma dai ba ta ji saukar marin ba , a hankali ta janye hannayan ta , ta bude idanun ta slowly sannan ta dago kai
Dum ta ji gaban ta ya fadi ganin Zayd tsaye ya na rike da hannun Moctar sai kallon juna su ke cikin ido
Murya na kerma ta bude baki ta ce " yaya Zayd "
Ba tare da ya juyo ya kaleta ba ya ce " wuce ku tafi gida "
Da sauri ta juya har ta yi taku daya ta tsaya cak ta na zaro idanu ta bude baki ta na tantamar abun da ta ji yanzu
Shi kuma Zayd ya na fada mata hakan ya saki hannun Moctar ya ce mishi " kar na sake ganin ka kusa da ita if not "
Kallon shi sama da kassa Moctar ya yi kafin ya juya ya ce ma Hafiz su ta fi cikin zuciyar shi kuma ya dauki alwashin sai ya rama abun da Inaya ta yi mishi ba za ta mare shi ta ci bilis ba
Da wannan tunanin su ka shiga cikin motar su su ka bar wajen
Su na barin wajen Zayd ya fara takawa ya yi gaba ya kali Nesrine ya ce me ku ke jira wuce ku tafi
Jinjina mishi kai tayi kafin ta karaso wajen da Inaya ke tsaye ta riko hannun ta ta ce su tafi
Ta na rufe bakin ta ta na ga Inaya ta sulale ta Zube a kassa
Da karfi ta saki kara ta na kiran sunan ta
Da sauri Zayd ya juyo ya kale ta, ta na konce a kassa sumamiya
Da sauri ya dawo inda ta ke ya tsuguna sannan ya sa hannayan shi duka biyu ya dauke ta cak kamar baby sannan ya tashi ya juya ya fara takawa Nesrine na biye da bayan shi su ka bar wajen
A haka su ka ci gaba da tafiya har su ka karaso bakin kofar gidan su Inaya sannan ya ce ma Nesrine " wu ce ki shiga gida sannan kar ki fadawa kowa abun da ya faru , idan yamma ta yi za ki iya zuwa ki gan ta "
Ya na gama fadar haka ko amsar ta bai jira ba ya wucewar shi
Ita kuma ta shige gidan ta na sallama
Yayi tafiya kadan sannan ya iso gidan shi
Da sallama bakin shi ya shigo cikin falon gidan
A hankali Moussa ya dago kai ya na amsa mishi sallamar
Da sauri ya mike tsaye ya nufe shi ya na fadin " Amir me kuma ya same ta "
Bai amsa mishi ba ya wuce ya kontar da ita saman doguwar sofa sannan ya ajiye bag din ta saman table
Ya kali Moussa ya ce " ba komai ina ga yar firgita ne ta yi " ya kai karshen ya na zama saman sofa
Komawa Moussa ya yi ya zauna geffen shi ya na fadin " firgita kuma garin yaya "
Kallon shi Zayd ya yi kafin ya ce " na ga kai kace min na yi mata magana to shi ne nayi "
Bushewa da dariya Moussa ya yi kafin ya kai hannu ya bugi damtsen Zayd ya na fadin " kai amma Allah Amir ka cika dan duniya , dan na ce ka yi mata magana ai da sai ka bari ta dawo gida mana "
Ya na gama fadar wannan ya juya ya bawa Zayd baya ya lumshe idanun shi
Zayd kuma da ya zuba mishi ido tun da ya fara magana ya na kallon shi har sai da ya ida ya juya ya bashi baya
Duk jikin shi ya bi ya mutu jin abin da Moussa ya fada mishi sai juya kalaman shi ya ke cikin kai
Sannu sannu har barci ya dauke shi ya na wannan tunanin
Washe gari
Inaya
Misalin karfe 6 na safe ta farka da ga barcin ta , ta yi duk wasu ayikan gidan ta shirya musu breakfast ta ci , sannan ta koma bedroom din Zayd ta yi wanka ta shirya cikin uniform din ta, misalin karfe 7 ta bar gidan ba tare da ta nemi kowa ba bare ta gaishe da su
Bayan ta baro gidan kai tsaye college ta wuce ko gidan su ba ta biya ba wajen Nesrine dan har yanzu ta na fushi da ita
A haka ta isa school ita kadai ta wuce class din su , ko lokacin break ba ta fito ba ta na cikin class har sai da su ka Kamala lokacin saukar su ya yi sannan ta fito nan ma ba ta nemi Nesrine ba ta kama hanyar gida
A hankali ta ke tafiyar ta saman titi ita kadai, ta sunkuyar da kai
Ta na a haka ta jiyo Muryar Nesrine ta na kiran sunan ta , sarai ta ji ta amma ta ki tsayawa ta ci gaba da tafiyar ta
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
(LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny )
STORY & WRITTEN BY : ANISH
Marubuciyar littafin
TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡
PAGE 14 ❤🔥
Da gudu Nesrine ta tunkaro ta ta na kwalla mata kira amma Inaya ta ki tsayawa
Har sai da ta karaso wajen ta ta na fadin " ke Inaya ki na ji na za ki kyale ni "
A hankali Inaya ta dago kan ta, ta kali Nesrine da ke ta faman haki saboda gudun da ta yi ta ce " lafya ki ke nema na haka ko yanzu ma kin zo ki ci zarafin yaya Zayd ne ? "
Hararrar Nesrine ta yi kafin ta ce " Inaya wlh ba ki da kirki yanzu kennan duk son da ki ke ma yaya Zayd dan kin san gaskiyar shi ba makaho ba ne , ba kuma kurma ne ba amma ki ka shanye ki ka ki fada min "
Tsaki Inaya ta ja kafin ta juya ta fara takawa ta na fadin " ni ban san maganar me ki ke ba kin fi kowa sanin yaya Zayd kurma shi ne za ki zo min da wata magana cen daban kin ga ni don Allah kyale ni sauri na ke na koma gida "
Da sauri Nesrine ta bi bayan ta , ta dafa kafadar ta
Cak Inaya ta tsaya ta juyo ta na kallon ta
" Inaya ki na son ki ce min ba........." kut maganar ta yanke sakamakon wata mota da ta tunkaro su da gudu
Sarai Nesrine ta gane waye ke cikin motar , har sai da gaban ta ya fadi ta na zaro idanu
Kallon ta Inaya ta yi sannan ta juya ta kali motar da ta nufo su da mugun gudu
Dan rumtse idanun ta tayi sannan ta bude a kan motar dai'dai lokacin da ta ke jan wani wawan burki har sai da kura ta tashi
Motar na tsayawa Hafiz da Moctar su ka fito da ga cikin motar
Inaya na ganin Moctar ta saki tsaki ta kauda kai gefe , ta juya za ta bar wajen
Da sauri ya sha gaban ta ya na fadin " ina kuma za ki je ki gaisawa ba mu yi ba"
Hararrar shi ta yi da ga sama har kassa ta ce " ka ga malam ka bani lafya na fada maka ni matar aure ce "
Dariya ya yi kafin ya ce " yo ai ni ma mijin aure ne "
Tsaki ta ja ta raba ta geffen shi za ta wuce
Da sauri ya riko hannun ta ya na fadin " ki tsaya ki ji mana ! "
Cikin zafin nama Inaya ta juyo ta wanka mishi wani gigitacen mari ji ka ke tassss
Sai da Nesrine da Hafiz su ka zaro idanu su na kallon
Moctar kuma a dubu dari ya dago kai ya na kallon ta , idanun shi duk sun sauya sun koma ja sai rawar jiki ya ke murya na kerma ya ce " ni ki ka mara ? "
Cikin ko in kula ta hararre shi ta ce " eh na mare ka me kuma za ka yi sakare kawai "
Ta na gama rufe bakin ta, ta ga ya daga hannu shi saman zai mare ta
Da sauri ta rumtse idanun ta ta sa hannayan ta biyu ta toshe bakin ta na jiran saukar marin
Amma dai ba ta ji saukar marin ba , a hankali ta janye hannayan ta , ta bude idanun ta slowly sannan ta dago kai
Dum ta ji gaban ta ya fadi ganin Zayd tsaye ya na rike da hannun Moctar sai kallon juna su ke cikin ido
Murya na kerma ta bude baki ta ce " yaya Zayd "
Ba tare da ya juyo ya kaleta ba ya ce " wuce ku tafi gida "
Da sauri ta juya har ta yi taku daya ta tsaya cak ta na zaro idanu ta bude baki ta na tantamar abun da ta ji yanzu
Shi kuma Zayd ya na fada mata hakan ya saki hannun Moctar ya ce mishi " kar na sake ganin ka kusa da ita if not "
Kallon shi sama da kassa Moctar ya yi kafin ya juya ya ce ma Hafiz su ta fi cikin zuciyar shi kuma ya dauki alwashin sai ya rama abun da Inaya ta yi mishi ba za ta mare shi ta ci bilis ba
Da wannan tunanin su ka shiga cikin motar su su ka bar wajen
Su na barin wajen Zayd ya fara takawa ya yi gaba ya kali Nesrine ya ce me ku ke jira wuce ku tafi
Jinjina mishi kai tayi kafin ta karaso wajen da Inaya ke tsaye ta riko hannun ta ta ce su tafi
Ta na rufe bakin ta ta na ga Inaya ta sulale ta Zube a kassa
Da karfi ta saki kara ta na kiran sunan ta
Da sauri Zayd ya juyo ya kale ta, ta na konce a kassa sumamiya
Da sauri ya dawo inda ta ke ya tsuguna sannan ya sa hannayan shi duka biyu ya dauke ta cak kamar baby sannan ya tashi ya juya ya fara takawa Nesrine na biye da bayan shi su ka bar wajen
A haka su ka ci gaba da tafiya har su ka karaso bakin kofar gidan su Inaya sannan ya ce ma Nesrine " wu ce ki shiga gida sannan kar ki fadawa kowa abun da ya faru , idan yamma ta yi za ki iya zuwa ki gan ta "
Ya na gama fadar haka ko amsar ta bai jira ba ya wucewar shi
Ita kuma ta shige gidan ta na sallama
Yayi tafiya kadan sannan ya iso gidan shi
Da sallama bakin shi ya shigo cikin falon gidan
A hankali Moussa ya dago kai ya na amsa mishi sallamar
Da sauri ya mike tsaye ya nufe shi ya na fadin " Amir me kuma ya same ta "
Bai amsa mishi ba ya wuce ya kontar da ita saman doguwar sofa sannan ya ajiye bag din ta saman table
Ya kali Moussa ya ce " ba komai ina ga yar firgita ne ta yi " ya kai karshen ya na zama saman sofa
Komawa Moussa ya yi ya zauna geffen shi ya na fadin " firgita kuma garin yaya "
Kallon shi Zayd ya yi kafin ya ce " na ga kai kace min na yi mata magana to shi ne nayi "
Bushewa da dariya Moussa ya yi kafin ya kai hannu ya bugi damtsen Zayd ya na fadin " kai amma Allah Amir ka cika dan duniya , dan na ce ka yi mata magana ai da sai ka bari ta dawo gida mana "