Sashe 1
Exile Princess Love And Power Complete Hausa Novel · about 8 min read
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
(LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny )
STORY & WRITTEN BY : ANISH
Marubuciyar littafin
TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺
' Wannan labarin kirkiro shi na yi , duk yadda ya yi kama da labarin wata ko wani babu hannu na a ciki , ban yarda ba wani ya sauya min ko da kalma daya ce da ga cikin aiki na , yadda mu ka fara shi cikin Amincin Allah ina fatan mu ida shi a haka '
❤ Wannan page naku ne massoya na ❤ Allah ya bar mu tare forever and ever
BOOK 1
♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡
[29/06/2024]
PAGE 1 ❤🔥
BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM
NIGERIA ( KANO STATE )
Wata kyakyawar yarinya ce ta ke tafiya a hankali saman titi ta na tafe ta
Na wassa , a shekaru ba za ta wuce 14 years ba
Kyakyawar ce gaskia jinin haussa Fulani , skin din ta chocolate , ta na da shape kamar coca cola duk da karancin shekarun ta breast din ta a cike ya ke kuma a tsatsaye ga M
Skuma hips , ta na dara daren idanu barare kal kamar madara , kwayar idanun ta black ce har wani kyali ta ke , ga dogon hanci mai kyau , ga dan karamin bakin ta , lips din ta pink colour yarinyar ta hadu kamar ita ta yi kan ta
Sanye ta ke cikin wando dark brown da riga zuwa guyiwa egg white , ta daura dan karamin hijab zuwa kirji shi ma egg white, ta na rataye da Bag yar karama a baya , ga Dukan allamu da ga school ta ke
Ta na tafe ta na wasu juye² ta na yar waka da ga gani kassan har yanzu ta na dawainiya da yarinta
Sai da ta karasso bakin hanya za ta tsalaka titi ta tsaya ta na dube dube
Cen ta hango wani makaho a daya gefen titin , ya na sanye da bakin glass ya na rike da sandar shi ya na tafiya cikin konciyar hankali
Makahon kyakyawan gaske ne , fari kal da shi me zubin larabawa , ya na sanye da wandon jeans baki da riga fara , kafar shi na sanye cikin boot bakake su ma , ya hadu over , ya na da dogon hanci da dan karamin baki lips din red colour kamar jini na sama ya yi wani shape kamar heart , ga wani kontancen saje a gefe da gefen fuskar shi , gashin kan shi baki kirin da shi so smooth ya zubo mishi bayan keya sai wasu sirarren da su ka zubo mishi a gaban goshi , ya na da tsayi ga murdaden jiki kamar dan dambe , damtsen shi a murde su ke kamar za su fassa hannun rigar , ga wani kyakyawan gashi konce luff saman hannayan shi , idan ka kare face din shi kallo da kyau ya na da wani dan karamin zane baki geffen wuyan shi na dama amma gashin shi ya rufe shi ba a iya ganin shi da kyau , zannen ya fito kamar CROWN an dasa misi wata SWORD a tsakiya
Tun da ta hango shi ta saki wani kyawatencen murmushi
Da sauri ta kali damar ta , ta kali hagun ta , ta ga babu motoci sannan ta fara tafiya da dan sauri ta tsalaka titi
Da gudu ta bi bayan shi
Sai da ta zo dab da shi ta tsaya geffen shi ,cikin wata kyakyawar murya mai dadi ta ce " Yaya Zayd "
Bai ce da ita komai ba su ka ci gaba da tafiya a jere
Sai da su ka yi nisa cikin tafiyar su sannan ta kale shi ta ce " Yaya Zayd gida za ke je ko kuma wajen Abba za ka wuce "
Jinjina mata kai ba tare da ya ce mata komai ba
Haka su ka ci gaba da tafiya ta na zuba mishi surutu shi kuma ya na sauraron ta , sai in ta yi mishi tambaya sai ya girgiza mata kai ko ya jingina mata
Sai da su ka iso bakin kofar wani gida , gida ne madaidaici an mishi shafen siminti da kofar gidan Light green, gida ne irin na ma su hali dan bai yi kama da gidan wadan da ci da sha ke yi musu wuya
Su na isowa kofar gidan su ka tsaya a tare kamar ya san sun iso
Juyo wa ta yi ta kaleshi ta ce " Yaya Zayd ni zan shiga ciki nagode da rakiya " ta kai karchen ta na murmushi
Jinjina mata kai kawai ya yi , ya fara takawa ya yi gaba abun sa
Ya na barin wajen ita ma ta juya ta shiga cikin gidan ta na sallama
Wata mace ce ta zaune tsakiyar gidan saman tabarma , ta na tsintsar wake
A hankali ta dago kan ta kali kofar shigowa ta na amsa sallamar ,
ta na ganin yarinyar ta saki dan karamin murmushi ta ce " Inaya har ki dawo , ina ki ka baro Nesrine "
Takowa yarinyar ta yi ta zo geffen ta ta zauna ta cire jakar ta ta ajiye gefe sannan ta kama tray din hannun ta ta na fadin " mun riga su fitowa shi ya sa na tafowa ta "
Murmushi matar ta yi kafin ta ce " shikenan tashi ki je ki cire kayan ki , ki watsa ruwa kin debo rana "
Jinjina mata kai ta yi kafin ta ce " toh mama , amma bara na ida tsintse waken sai na tafi "
Matse fuska mama ta yi ta kai hannu ta karbi tray din ta na fadin " Inaya tashi ki je na ce ko "
Dan murmushi ta yi kafin ta kai dan lips din ta saitin kumatun ta, ta sumbata kafin ta mike ta dauki jakar ta ta wuce dakin da ke fuskantar su
Ta na shiga dakin mama ta ji ana sallama
Murmushi ta saki ta na amsa sallamar kafin ta ce " Nesrine ina ki ka tsaya haka "
Wata kyakyawar budurwa ce ta shigo cikin gidan ta na sanye da uniform din school irin da Inaya, skin din ta chocolate ita ma kamanin ta sak irin na Inaya ba dan ta fi ta dan jiki ba da shekaru sai ayi musu daukar Twins , a killa a shekaru ta kai 17 zuwa 18
Geffen mama ta zo ta zauna ta kontar da kan ta saman kafadar ta sannan ta lumshe idanun ta ta ce " mama ni fa na gaji da zuwa makarantar nan, dubi duk jiki na ciwo "
" karbi nan ja'ira kawai, in baki je makarantar ba ki yi mi ko aure ki ke so na yi miki, shikenan zan ce ma Zayd ya ka kudin sadakin ki tun da na lura ya na son ki " mama ta fada ta na ajiye tray din geffen ta , sannan ta yi kokarin tashi
Da sauri Nesrine ta ce " a'a wlh mama, me zan yi da makaho kuma kurma, ai ba maza su ka kare duniya ba "
Dariya maman ta yi ta na shirin magana su ka jiyo muryar Inaya ta na fadin " Ai ko cikin mazan yaya Zayd na daban ne , ba dan Nakassar da Allah ya jarabe shi da ita, da wlh ko yar aikin shi baki kai matsayin zama ba " ta kai karchen ta murguna mata baki
Hararrar ta Nesrine ta yi kafin ta kali mama ta ce " mama kun gani ko, ita fa ta ke tsokana ta sai in na dake ta, ku ga laifi na "
" Ni ai gaskia na fada, kin san dama an ce gaskia daci gare ta " ta fada ta kama hanyar toilet
" mamaaaaa" Nesrine ta fada ta na jan sunnan
Kallon ta mama ta yi kafin ta ce " kin ga ko kar ki kuskura ki daura hannu saman ta kin san halin baban na ku da Abdoul ba su son abun da ya taba autar su dan haka kyale ta , ai kuma laifin ki ne kin fi kowa sanin yadda ta ke ji da Zayd shi ne za ki wani bata mishi sunna "
Kumbure fuska ta yi ta na fadin " amma mama haka zan zuba mata ido ta min magana yadda ta ga dama na fa girme ta sh........"
Mama ta katse ta de cewa " to sai ki kama girman ki ko ki kyale ta "
Ta na gama fadar haka ta juya ta shiga kitchen
Tsaki Nesrine ta yi kafin ta mike ta dauki jakar ta, ta wuce dakin da Inaya ta fito
Daki ne dan madaidaici sai yar katifar su da ke karchen dakin, da closet din kayan su ya na fuskantar katifar sai yar karamar dressing mirror
Ta na shiga ta Fada saman gadon ta yi rub da ciki ko hijabin jikin ta ba ta cire ba
A hankali ta fara sakin kuka kassa kassa ( ko kukan me ta ke oho 🤔🤷♀️)
Ta na cikin kukan nata Inaya ta shigo dakin ta na sanye da hijab zuwa guyiwa
Ta na jin shigowar ta ta yi saurin kauda kan ta gefe ta saka kanta tsakanin pillow ta na goge hawayen ta
A hankali Inaya ta ke takowa cikin dakin ta na dan wake waken ta , ta wuce wajen closet din su ta bude ta dauki wata gown mara nauyi launin blue ta saka sannan ta dauki hijabin ta ta saka ta dauki daddumar ta, ta koma bakin gadon ta shinfida
Kallon Nesrine ta yi kafin ta ce " Nesrine tashi ki je ki yi Alwalla lokacin sallat ya yi "
Shiru Nesrine ba ta amsa mata ba, ko motsi ba ta yi ba
Dan tsaki Inaya ta ja ta na kunbure fuska ta ce " kar ki tashi in kin ga dama "
Ta na gama fadar haka ta fara gabatar da sallar ta
Nesrine ta na jin ta fara sallat ta yi sauri ta mike ta koma gaban closet ta tsaya ta bawa Inaya baya
(LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny )
STORY & WRITTEN BY : ANISH
Marubuciyar littafin
TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺
' Wannan labarin kirkiro shi na yi , duk yadda ya yi kama da labarin wata ko wani babu hannu na a ciki , ban yarda ba wani ya sauya min ko da kalma daya ce da ga cikin aiki na , yadda mu ka fara shi cikin Amincin Allah ina fatan mu ida shi a haka '
❤ Wannan page naku ne massoya na ❤ Allah ya bar mu tare forever and ever
BOOK 1
♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡
[29/06/2024]
PAGE 1 ❤🔥
BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM
NIGERIA ( KANO STATE )
Wata kyakyawar yarinya ce ta ke tafiya a hankali saman titi ta na tafe ta
Na wassa , a shekaru ba za ta wuce 14 years ba
Kyakyawar ce gaskia jinin haussa Fulani , skin din ta chocolate , ta na da shape kamar coca cola duk da karancin shekarun ta breast din ta a cike ya ke kuma a tsatsaye ga M
Skuma hips , ta na dara daren idanu barare kal kamar madara , kwayar idanun ta black ce har wani kyali ta ke , ga dogon hanci mai kyau , ga dan karamin bakin ta , lips din ta pink colour yarinyar ta hadu kamar ita ta yi kan ta
Sanye ta ke cikin wando dark brown da riga zuwa guyiwa egg white , ta daura dan karamin hijab zuwa kirji shi ma egg white, ta na rataye da Bag yar karama a baya , ga Dukan allamu da ga school ta ke
Ta na tafe ta na wasu juye² ta na yar waka da ga gani kassan har yanzu ta na dawainiya da yarinta
Sai da ta karasso bakin hanya za ta tsalaka titi ta tsaya ta na dube dube
Cen ta hango wani makaho a daya gefen titin , ya na sanye da bakin glass ya na rike da sandar shi ya na tafiya cikin konciyar hankali
Makahon kyakyawan gaske ne , fari kal da shi me zubin larabawa , ya na sanye da wandon jeans baki da riga fara , kafar shi na sanye cikin boot bakake su ma , ya hadu over , ya na da dogon hanci da dan karamin baki lips din red colour kamar jini na sama ya yi wani shape kamar heart , ga wani kontancen saje a gefe da gefen fuskar shi , gashin kan shi baki kirin da shi so smooth ya zubo mishi bayan keya sai wasu sirarren da su ka zubo mishi a gaban goshi , ya na da tsayi ga murdaden jiki kamar dan dambe , damtsen shi a murde su ke kamar za su fassa hannun rigar , ga wani kyakyawan gashi konce luff saman hannayan shi , idan ka kare face din shi kallo da kyau ya na da wani dan karamin zane baki geffen wuyan shi na dama amma gashin shi ya rufe shi ba a iya ganin shi da kyau , zannen ya fito kamar CROWN an dasa misi wata SWORD a tsakiya
Tun da ta hango shi ta saki wani kyawatencen murmushi
Da sauri ta kali damar ta , ta kali hagun ta , ta ga babu motoci sannan ta fara tafiya da dan sauri ta tsalaka titi
Da gudu ta bi bayan shi
Sai da ta zo dab da shi ta tsaya geffen shi ,cikin wata kyakyawar murya mai dadi ta ce " Yaya Zayd "
Bai ce da ita komai ba su ka ci gaba da tafiya a jere
Sai da su ka yi nisa cikin tafiyar su sannan ta kale shi ta ce " Yaya Zayd gida za ke je ko kuma wajen Abba za ka wuce "
Jinjina mata kai ba tare da ya ce mata komai ba
Haka su ka ci gaba da tafiya ta na zuba mishi surutu shi kuma ya na sauraron ta , sai in ta yi mishi tambaya sai ya girgiza mata kai ko ya jingina mata
Sai da su ka iso bakin kofar wani gida , gida ne madaidaici an mishi shafen siminti da kofar gidan Light green, gida ne irin na ma su hali dan bai yi kama da gidan wadan da ci da sha ke yi musu wuya
Su na isowa kofar gidan su ka tsaya a tare kamar ya san sun iso
Juyo wa ta yi ta kaleshi ta ce " Yaya Zayd ni zan shiga ciki nagode da rakiya " ta kai karchen ta na murmushi
Jinjina mata kai kawai ya yi , ya fara takawa ya yi gaba abun sa
Ya na barin wajen ita ma ta juya ta shiga cikin gidan ta na sallama
Wata mace ce ta zaune tsakiyar gidan saman tabarma , ta na tsintsar wake
A hankali ta dago kan ta kali kofar shigowa ta na amsa sallamar ,
ta na ganin yarinyar ta saki dan karamin murmushi ta ce " Inaya har ki dawo , ina ki ka baro Nesrine "
Takowa yarinyar ta yi ta zo geffen ta ta zauna ta cire jakar ta ta ajiye gefe sannan ta kama tray din hannun ta ta na fadin " mun riga su fitowa shi ya sa na tafowa ta "
Murmushi matar ta yi kafin ta ce " shikenan tashi ki je ki cire kayan ki , ki watsa ruwa kin debo rana "
Jinjina mata kai ta yi kafin ta ce " toh mama , amma bara na ida tsintse waken sai na tafi "
Matse fuska mama ta yi ta kai hannu ta karbi tray din ta na fadin " Inaya tashi ki je na ce ko "
Dan murmushi ta yi kafin ta kai dan lips din ta saitin kumatun ta, ta sumbata kafin ta mike ta dauki jakar ta ta wuce dakin da ke fuskantar su
Ta na shiga dakin mama ta ji ana sallama
Murmushi ta saki ta na amsa sallamar kafin ta ce " Nesrine ina ki ka tsaya haka "
Wata kyakyawar budurwa ce ta shigo cikin gidan ta na sanye da uniform din school irin da Inaya, skin din ta chocolate ita ma kamanin ta sak irin na Inaya ba dan ta fi ta dan jiki ba da shekaru sai ayi musu daukar Twins , a killa a shekaru ta kai 17 zuwa 18
Geffen mama ta zo ta zauna ta kontar da kan ta saman kafadar ta sannan ta lumshe idanun ta ta ce " mama ni fa na gaji da zuwa makarantar nan, dubi duk jiki na ciwo "
" karbi nan ja'ira kawai, in baki je makarantar ba ki yi mi ko aure ki ke so na yi miki, shikenan zan ce ma Zayd ya ka kudin sadakin ki tun da na lura ya na son ki " mama ta fada ta na ajiye tray din geffen ta , sannan ta yi kokarin tashi
Da sauri Nesrine ta ce " a'a wlh mama, me zan yi da makaho kuma kurma, ai ba maza su ka kare duniya ba "
Dariya maman ta yi ta na shirin magana su ka jiyo muryar Inaya ta na fadin " Ai ko cikin mazan yaya Zayd na daban ne , ba dan Nakassar da Allah ya jarabe shi da ita, da wlh ko yar aikin shi baki kai matsayin zama ba " ta kai karchen ta murguna mata baki
Hararrar ta Nesrine ta yi kafin ta kali mama ta ce " mama kun gani ko, ita fa ta ke tsokana ta sai in na dake ta, ku ga laifi na "
" Ni ai gaskia na fada, kin san dama an ce gaskia daci gare ta " ta fada ta kama hanyar toilet
" mamaaaaa" Nesrine ta fada ta na jan sunnan
Kallon ta mama ta yi kafin ta ce " kin ga ko kar ki kuskura ki daura hannu saman ta kin san halin baban na ku da Abdoul ba su son abun da ya taba autar su dan haka kyale ta , ai kuma laifin ki ne kin fi kowa sanin yadda ta ke ji da Zayd shi ne za ki wani bata mishi sunna "
Kumbure fuska ta yi ta na fadin " amma mama haka zan zuba mata ido ta min magana yadda ta ga dama na fa girme ta sh........"
Mama ta katse ta de cewa " to sai ki kama girman ki ko ki kyale ta "
Ta na gama fadar haka ta juya ta shiga kitchen
Tsaki Nesrine ta yi kafin ta mike ta dauki jakar ta, ta wuce dakin da Inaya ta fito
Daki ne dan madaidaici sai yar katifar su da ke karchen dakin, da closet din kayan su ya na fuskantar katifar sai yar karamar dressing mirror
Ta na shiga ta Fada saman gadon ta yi rub da ciki ko hijabin jikin ta ba ta cire ba
A hankali ta fara sakin kuka kassa kassa ( ko kukan me ta ke oho 🤔🤷♀️)
Ta na cikin kukan nata Inaya ta shigo dakin ta na sanye da hijab zuwa guyiwa
Ta na jin shigowar ta ta yi saurin kauda kan ta gefe ta saka kanta tsakanin pillow ta na goge hawayen ta
A hankali Inaya ta ke takowa cikin dakin ta na dan wake waken ta , ta wuce wajen closet din su ta bude ta dauki wata gown mara nauyi launin blue ta saka sannan ta dauki hijabin ta ta saka ta dauki daddumar ta, ta koma bakin gadon ta shinfida
Kallon Nesrine ta yi kafin ta ce " Nesrine tashi ki je ki yi Alwalla lokacin sallat ya yi "
Shiru Nesrine ba ta amsa mata ba, ko motsi ba ta yi ba
Dan tsaki Inaya ta ja ta na kunbure fuska ta ce " kar ki tashi in kin ga dama "
Ta na gama fadar haka ta fara gabatar da sallar ta
Nesrine ta na jin ta fara sallat ta yi sauri ta mike ta koma gaban closet ta tsaya ta bawa Inaya baya