Sashe 17
Exile Princess Love And Power Complete Hausa Novel · about 8 min read
A hankali ya fara takowa cikin dakin har ya karaso inda ta ke zaune shi ma ya zauna gaban ta ya yi irin zaman cin tuwo ya zuba mata idanu, da allamun ba kuka ta ke ba
Sai da ya gaji da kallon ta sannan ya kai hannu shi ya kyasta mata dan yatsun shi biyu saitin kunnen ta
Da sauri ta dago kan ta ta na kallon shi dan ita ba ta ji shigowar shi ba cikin dakin har lokacin da ya zauna gaban ta , duk ta yi nisa cikin tunanin ta
Dan murmushi ta saki kafin ta gyara zaman ta, ta yi irin zaman da ya yi ta sunkuyar da kai ta riko tafin kafarta guda da hannayan ta duka biyu
Ganin ba ta da niyar yi mishi magana ya sa ya kai hannu ya dago habar ta ya na kallon face din ta , sam babu digon hawaye a kai , to me ya faru kennan ?
Ita kuma murmushi kadan ta saki kafin ta ce " yaya Zayd me ya faru ? "
Janye hannun shi ya yi kafin ya girgiza mata kai sannan ya kai hannu ya nuna nata sannan ya mata allamu da hannu " me ya ke damun ki ? "
Sunkuyar da kan ta yi kafin ta ce " yaya Zayd wlh Nesrine ta na yawwan takura min wai na auri kurma kuma makaho duk cikin mazan da ke cikin duniyar nan wai shi na zaba, ban San minene matsalar ta ba , ni na fada mata ina son ka a hakan amma ta ki jin magana har wasu classmate din ta ta fadawa yanzu duk sun bi sun takura min a school , ni wlh in ba ta bani lafya sai na fadawa Abba , shin minene matsalar in baka gani ko baka magana na ga kai ma mutun ne ka na da tsoron Allah , ka na sallat ka na azumi ka yarda da Allah da manzon sa , kuma ka na da zuciya mai kyau , amma ita duk ba ta ganin wannan , wlh ina jiye mata duniya ba ta san abun da zai faru da ita ba nan gaba , sam ba ta ganin darajar mutane , duk abin da na ke son na gwada mata ta ki gani amma a haka wai ta ke ce maka makaho al'halin ita a bata gani "
Tun da ta fara magana ya tsare ta da idanu ya na kallon ta cikin ranshi kuma cewa ya ke " Moussa ya yi gaskia she is so innocente , her heart is so pure , duk zaman da na yi a Nigeria ke ce mace ta farko da ta ce min ta na so na a matsayin makaho kuma kurma al'halin ba haka ba ne , ina ga zan yarda da maganar Moussa na amshi soyayyar ta , muyi sabuwar rayuwa nassan bazan samu wadda za ta zauna da ni tsakanin ta da Allah kamar ke ba "
Kawai sai ganin kan shi ya yi ya saki wani kyawatencen murmushi ya mike tsaye ya juya ya fara takawa ya fice dakin
Ya na fitowa falon ya isko Moussa ya na konce saman sofa ya na latsa wayar shi
Ya na ganin Zayd ya fito ya mike zaune ya na murmushi ya ce " har ka ida rarrashin baby na "
Ko kallon shi Zayd bai yi ba ya sa kai ya fice falon, ya bar gidan baki daya
Tafiya ya ke cikin konciyar hankali ya na taku cike da izza har ya karaso bakin kofar gidan su Inaya, ko me ya zo yi oho !
Ya na shirin shiga gidan Malam ya fito da cikin gidan ya yi shirin tafiya massalaci dan lokacin sallat ya yi
Ya na ganin Zayd ya saki wani kyawatencen murmushi ya mika mishi hannu su ka yi musbaha sannan ya ce " a'a malam Zayd yau kai ne a gidan na mu haka , ina fatan ba dai laifi autar tawa ta yi maka ba "
Girgiza mishi kai Zayd ya yi kafin ya ce " no ba maganar ta ba ya kawo ni gidan nan uncle ! "
" toh , lafya kuma ? Maganar mi ta kawo ka in haka ne ? " malam ya fada ya na tsare shi da ido
Sai da ya dauki lokaci kafin ya ce " uncle ina so in san dalilin ka na aura min Yarinyar nan al'halin ba ka san ko ni wanene ba ka san kowa nawa ba za ka dauki d'iyar ka ka bani ita haka kawai "
Dan murmushi malam ya yi kafin ya ce " Zayd na fada maka in lokacin ya yi za ka sani amma tun da ka matsa bara na fada maka wani dan karamin abu saman ta , Inaya da ka ke gani ba kamar kowane mutun ba ta ke , akwai wata baiwar da Allah ya yi mata wadda ko ita ba ta san da ita ba , a kan wannan baiwar a ke bibiyar rayuwar ta , abu guda ne zai iya sa ta iya gane ta na da wata baiwa har ta iya anfani da ita shi ne ta hanyar aure , kafin mu baro kaduna wasu azaluman mutane sun so su yi anfani da ita wajen mugayan manufar su , dalilin da ya sa na aura maka ita kenan, dan kar su samu damar cin ma manufar su , ni nassan har yanzu su na bibiyar rayuwar mu su na neman inda mu ke amma ka ga cikin wani ikon Allah har yanzu ba su gano inda mu ke ba , kai baza ka dalilin hakan amma ni na sani abu guda zan roke ka , ka kula min da yarinya ta dan rayuwar ta na da matukar mahimanci musaman a cikin rayuwar ka "
Jinjina kan shi kawai Zayd ya yi ya na son ya ji wace irin baiwa ce haka wadda za ta sa ka a dinga bibiyar rayuwar mutun haka , to su da su ke bibiyar ta me su ke so da ita ? Ko kuma wannan baiwar da malam ke fada ita ce dalilin da ya sa ta ke wasu abubuwa kamar karamar yarinya ? Ya kamata ya ji micece wannan baiwar
" uncle zan so na ji wace irin baiwa ce wannan wadda zai sa a dinga bibiyar ku haka ? " Zayd ya tambayi malam
Murmushi malam ya yi kafin ya ce " Zayd bazan iya fada maka ba , amma zan so ka sani , Inaya ba ta tune da rayuwar mu ta baya , ko za ka bude baki ka tambaye a ina mu ka yi rayuwa kafin mu dawo kano baza ta iya fada maka ba , amma idan ka tambaye ta wani abu saman ka, ko da abun ya yi shekara 20 sa wucewa za ta fada maka shi har ma wanda ba ka sani ba , amma hakan bazai yiyu ba har sai kun zama abu guda "
Daga gera guda Zayd ya yi cikin zuciyar shi ya ce " kennan madubiya ce ko kuwa ? "
A fili kuma ya ce ma malam " amma uncle ya za ayi ta manta rayuwar ta, amma ta san rayuwar wasu ko kuma amnesia ce ? "
Dariya malam ya yi kafin ya ce " yo malam Zayd kai ka san minene hakan dan ni ban yi boko ba, yanzu dai mu tafi lokacin sallat ya yi kar mu rasa jam'i "
Malam na shirin tafiya Zayd ya yi saurin cewa " uncle ina son nayi magana da Nesrine kafin mu tafi "
Juyowa malam ya yi ya na kallon cike da tambaya, ko dalilin mi ya ke son magana da Nesrine ? Ya tambayi kan shi
Shi kuma Zayd ya tsaya ya zuba mishi idanu ta cikin glass din shi ya kassa yi mishi magana
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
(LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny )
STORY & WRITTEN BY : ANISH
Marubuciyar littafin
TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡
PAGE 12 ❤🔥
Murmushi kadan malam ya yi kafin ya juyo ya nufi cikin gidan ya na fadin " mu je to bara na kira maka ita "
Ba musu ya bi bayan shi su ka shiga cikin gidan malam na sallama , dai'dai lokacin da Abdoul ya fito da ga cikin dakin shi sanye da jallabiya fara allamun shi ma massalacin za shi
Ya na ganin Zayd ya saki murmushi ya ce " a'a yau ango ne a cikin gidan na mu " ya fada cikin zolaya
" kai dan Allah ya isa haka je ka kirawo min Nesrine ya na son magana da ita " malam ya fada mishi
Ba musu ya taka ya shiga bedroom din Nesrine ya na sallama
Ya na shiga mama ta fito da ga cikin toilet ta na rike da buta
Ta na ganin Zayd a tsaye geffen malam ya rike hannayan shi a baya ya na kallon gaban shi
Ta saki murmushi ta karaso wajen ta na fadin " malam Zayd sai yau a ka yi niyar dawowa gidan na mu ? "
Ko kallon inda ta ke bai yi ba ya ci gaba da tsayuwar shi
Ta na gama rufe bakin ta Abdoul ya fito da ga cikin bedroom din Nesrine ya karaso geffen mama ya tsaya ya na fadin " ga ta nan " ya kai karshen ya na nuna kofar dakin
Ya na rufe baki Nesrine ta fito da ga cikin dakin ta na sanye da hijab blue har zuwa kassa ta karaso ta tsaya gaban shi dan nesa kadan ta na fadin " gani Abba lafya ya ke nema ta ? "
Daga kafadun shi malam ya yi kafin ya ce " ni ma ban sa ni ba , Zayd ga ta an kira maka ita " ya kai karshen ya na dawo da kallon shi kan Zayd da ya zubawa Nesrine ido
Shi kuma Zayd sai da ya dauki lokaci kafin ya tako a hankali cike da izza ya tsaya gaban Nesrine ya zuba mata ido ta cikin glass din shi
Sai da ya gaji da kallon ta sannan ya kai hannu shi ya kyasta mata dan yatsun shi biyu saitin kunnen ta
Da sauri ta dago kan ta ta na kallon shi dan ita ba ta ji shigowar shi ba cikin dakin har lokacin da ya zauna gaban ta , duk ta yi nisa cikin tunanin ta
Dan murmushi ta saki kafin ta gyara zaman ta, ta yi irin zaman da ya yi ta sunkuyar da kai ta riko tafin kafarta guda da hannayan ta duka biyu
Ganin ba ta da niyar yi mishi magana ya sa ya kai hannu ya dago habar ta ya na kallon face din ta , sam babu digon hawaye a kai , to me ya faru kennan ?
Ita kuma murmushi kadan ta saki kafin ta ce " yaya Zayd me ya faru ? "
Janye hannun shi ya yi kafin ya girgiza mata kai sannan ya kai hannu ya nuna nata sannan ya mata allamu da hannu " me ya ke damun ki ? "
Sunkuyar da kan ta yi kafin ta ce " yaya Zayd wlh Nesrine ta na yawwan takura min wai na auri kurma kuma makaho duk cikin mazan da ke cikin duniyar nan wai shi na zaba, ban San minene matsalar ta ba , ni na fada mata ina son ka a hakan amma ta ki jin magana har wasu classmate din ta ta fadawa yanzu duk sun bi sun takura min a school , ni wlh in ba ta bani lafya sai na fadawa Abba , shin minene matsalar in baka gani ko baka magana na ga kai ma mutun ne ka na da tsoron Allah , ka na sallat ka na azumi ka yarda da Allah da manzon sa , kuma ka na da zuciya mai kyau , amma ita duk ba ta ganin wannan , wlh ina jiye mata duniya ba ta san abun da zai faru da ita ba nan gaba , sam ba ta ganin darajar mutane , duk abin da na ke son na gwada mata ta ki gani amma a haka wai ta ke ce maka makaho al'halin ita a bata gani "
Tun da ta fara magana ya tsare ta da idanu ya na kallon ta cikin ranshi kuma cewa ya ke " Moussa ya yi gaskia she is so innocente , her heart is so pure , duk zaman da na yi a Nigeria ke ce mace ta farko da ta ce min ta na so na a matsayin makaho kuma kurma al'halin ba haka ba ne , ina ga zan yarda da maganar Moussa na amshi soyayyar ta , muyi sabuwar rayuwa nassan bazan samu wadda za ta zauna da ni tsakanin ta da Allah kamar ke ba "
Kawai sai ganin kan shi ya yi ya saki wani kyawatencen murmushi ya mike tsaye ya juya ya fara takawa ya fice dakin
Ya na fitowa falon ya isko Moussa ya na konce saman sofa ya na latsa wayar shi
Ya na ganin Zayd ya fito ya mike zaune ya na murmushi ya ce " har ka ida rarrashin baby na "
Ko kallon shi Zayd bai yi ba ya sa kai ya fice falon, ya bar gidan baki daya
Tafiya ya ke cikin konciyar hankali ya na taku cike da izza har ya karaso bakin kofar gidan su Inaya, ko me ya zo yi oho !
Ya na shirin shiga gidan Malam ya fito da cikin gidan ya yi shirin tafiya massalaci dan lokacin sallat ya yi
Ya na ganin Zayd ya saki wani kyawatencen murmushi ya mika mishi hannu su ka yi musbaha sannan ya ce " a'a malam Zayd yau kai ne a gidan na mu haka , ina fatan ba dai laifi autar tawa ta yi maka ba "
Girgiza mishi kai Zayd ya yi kafin ya ce " no ba maganar ta ba ya kawo ni gidan nan uncle ! "
" toh , lafya kuma ? Maganar mi ta kawo ka in haka ne ? " malam ya fada ya na tsare shi da ido
Sai da ya dauki lokaci kafin ya ce " uncle ina so in san dalilin ka na aura min Yarinyar nan al'halin ba ka san ko ni wanene ba ka san kowa nawa ba za ka dauki d'iyar ka ka bani ita haka kawai "
Dan murmushi malam ya yi kafin ya ce " Zayd na fada maka in lokacin ya yi za ka sani amma tun da ka matsa bara na fada maka wani dan karamin abu saman ta , Inaya da ka ke gani ba kamar kowane mutun ba ta ke , akwai wata baiwar da Allah ya yi mata wadda ko ita ba ta san da ita ba , a kan wannan baiwar a ke bibiyar rayuwar ta , abu guda ne zai iya sa ta iya gane ta na da wata baiwa har ta iya anfani da ita shi ne ta hanyar aure , kafin mu baro kaduna wasu azaluman mutane sun so su yi anfani da ita wajen mugayan manufar su , dalilin da ya sa na aura maka ita kenan, dan kar su samu damar cin ma manufar su , ni nassan har yanzu su na bibiyar rayuwar mu su na neman inda mu ke amma ka ga cikin wani ikon Allah har yanzu ba su gano inda mu ke ba , kai baza ka dalilin hakan amma ni na sani abu guda zan roke ka , ka kula min da yarinya ta dan rayuwar ta na da matukar mahimanci musaman a cikin rayuwar ka "
Jinjina kan shi kawai Zayd ya yi ya na son ya ji wace irin baiwa ce haka wadda za ta sa ka a dinga bibiyar rayuwar mutun haka , to su da su ke bibiyar ta me su ke so da ita ? Ko kuma wannan baiwar da malam ke fada ita ce dalilin da ya sa ta ke wasu abubuwa kamar karamar yarinya ? Ya kamata ya ji micece wannan baiwar
" uncle zan so na ji wace irin baiwa ce wannan wadda zai sa a dinga bibiyar ku haka ? " Zayd ya tambayi malam
Murmushi malam ya yi kafin ya ce " Zayd bazan iya fada maka ba , amma zan so ka sani , Inaya ba ta tune da rayuwar mu ta baya , ko za ka bude baki ka tambaye a ina mu ka yi rayuwa kafin mu dawo kano baza ta iya fada maka ba , amma idan ka tambaye ta wani abu saman ka, ko da abun ya yi shekara 20 sa wucewa za ta fada maka shi har ma wanda ba ka sani ba , amma hakan bazai yiyu ba har sai kun zama abu guda "
Daga gera guda Zayd ya yi cikin zuciyar shi ya ce " kennan madubiya ce ko kuwa ? "
A fili kuma ya ce ma malam " amma uncle ya za ayi ta manta rayuwar ta, amma ta san rayuwar wasu ko kuma amnesia ce ? "
Dariya malam ya yi kafin ya ce " yo malam Zayd kai ka san minene hakan dan ni ban yi boko ba, yanzu dai mu tafi lokacin sallat ya yi kar mu rasa jam'i "
Malam na shirin tafiya Zayd ya yi saurin cewa " uncle ina son nayi magana da Nesrine kafin mu tafi "
Juyowa malam ya yi ya na kallon cike da tambaya, ko dalilin mi ya ke son magana da Nesrine ? Ya tambayi kan shi
Shi kuma Zayd ya tsaya ya zuba mishi idanu ta cikin glass din shi ya kassa yi mishi magana
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
(LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny )
STORY & WRITTEN BY : ANISH
Marubuciyar littafin
TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡
PAGE 12 ❤🔥
Murmushi kadan malam ya yi kafin ya juyo ya nufi cikin gidan ya na fadin " mu je to bara na kira maka ita "
Ba musu ya bi bayan shi su ka shiga cikin gidan malam na sallama , dai'dai lokacin da Abdoul ya fito da ga cikin dakin shi sanye da jallabiya fara allamun shi ma massalacin za shi
Ya na ganin Zayd ya saki murmushi ya ce " a'a yau ango ne a cikin gidan na mu " ya fada cikin zolaya
" kai dan Allah ya isa haka je ka kirawo min Nesrine ya na son magana da ita " malam ya fada mishi
Ba musu ya taka ya shiga bedroom din Nesrine ya na sallama
Ya na shiga mama ta fito da ga cikin toilet ta na rike da buta
Ta na ganin Zayd a tsaye geffen malam ya rike hannayan shi a baya ya na kallon gaban shi
Ta saki murmushi ta karaso wajen ta na fadin " malam Zayd sai yau a ka yi niyar dawowa gidan na mu ? "
Ko kallon inda ta ke bai yi ba ya ci gaba da tsayuwar shi
Ta na gama rufe bakin ta Abdoul ya fito da ga cikin bedroom din Nesrine ya karaso geffen mama ya tsaya ya na fadin " ga ta nan " ya kai karshen ya na nuna kofar dakin
Ya na rufe baki Nesrine ta fito da ga cikin dakin ta na sanye da hijab blue har zuwa kassa ta karaso ta tsaya gaban shi dan nesa kadan ta na fadin " gani Abba lafya ya ke nema ta ? "
Daga kafadun shi malam ya yi kafin ya ce " ni ma ban sa ni ba , Zayd ga ta an kira maka ita " ya kai karshen ya na dawo da kallon shi kan Zayd da ya zubawa Nesrine ido
Shi kuma Zayd sai da ya dauki lokaci kafin ya tako a hankali cike da izza ya tsaya gaban Nesrine ya zuba mata ido ta cikin glass din shi