Sashe 37
Exile Princess Love And Power Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ta na jin kiran sallat ta diro da ga saman gadon ta na shirin fita dakin
Da sauri ya riko hannun ta ya na fadin " where are you going ? "
Juyo wa ta yi ta kaleshi cikin shagwaba ta ce " yaya Zayd ba ka jin kiran sallat ne, zan je bedroom di na na yi sallat "
Ba tare da ya saki hannun ta ba ya ce " ba za ki yi ta ba a nan "
Noke mishi kafada ta yi ta na shagwabe fuska ta ce " yaya Zayd ai nan dakin ka ne "
Da sauri ya katse ta da cewa " bedroom din mu ne , ni da ke , in bai miki ba na sauya ? "
" to yaya Zayd dakin da na ke ciki kuma fa ? "
" zan sa a medo kayan ki nan , in kuma wannan part bai miki ba sai a sauya shi "
" yaya Zayd na ga duka dakunan gidan akwai mutane a ciki "
Mikewa tsaye ya yi ya tsaya gaban ba tare da ya saki hannun ta ba ya ce " akwai wasu part bayan wadanan , amma na sirri ne , yanzu shiga toilet ki yi Alwalla ki yi sallat ina zuwa " ya kai karshen ya na sakin hannun ta
Da to ta amsa mishi kafin ta fara takawa a hankali ta shiga toilet
Da kallo ya rakata har sai da ta shiga sannan ya juya ya ficewar shi
After some minutes ta fito da ga cikin toilet din
Abun mamaki ta na fitowa ta ga duk trolley din ta jere bakin gadon
Murmushi ta saki kafin ta tako ta karaso gaban trolley din ta bude guda , ta cire karamin hijabin ta ta saka a cikin ta dauki wani dogo har kassa ta saka , sannan ta nufi dan carpet din gaban gadon ta gabatar da sallar ta dan ba ta ga dadduma ba
Ta na tsaka da sallar ta ya shigo dakin ya na sallama kassa kassa kamar ba ya son bude baki
Ya na shigowa idanun shi su ka sauka saman trolley din ta
Bai tsaya bata lokaci ba ya dauke su ya shiga dressing room ya shiga gyara mata kayan ta cikin closet
Sai da ya Kamala sannan ya fito dressing room din , har yanzu ta na nan zaune ta daga hannayan ta sama ta na karanto aduo'i
Bakin gadon ya zauna ya zuba mata idanu ya na kallon , gwanin burgewa
( na so Moussa na wajen ya yi musu pic ko da biyu ne 😭😭😭 )
Sai da su ka dauki wajen good ten minutes a haka kafin ta shafa adu'ar ta , sannan ta tasso ta tsaya gaban shi , ta shiga karanto mishi aduo'i cikin ranta sannan ta tofa mishi
Dan lumshe idanun shi kadan ya yi , abun da ta yi ba karamin dadi ya yi mishi ba , har cikin zuciyar shi ya ji dadin adu'ar ta duk da bai san adu'ar micece ta karanto mishi ba , amma ya na da tambacin al'heri ne
Ya na a haka ya tsinci wannan zazzakar Muryar ta, ta na fadin " yaya Zayd yunwa na ke ji "
Slowly ya bude idanun shi ya na kallon ta , ta na tsaye gaban shi ta shagwabe fuska , ta rike hannayan ta a baya , sai hura kumatu ta ke
Mikewa tsaye ya yi ya mika mata hannu , dan murmushi mai sauti ta yi kafin ta daura hannun ta saman nashi
Ta na daurawa ya fara takawa ta yi gaba ya na rike da hannun ta , su ka bar part din baki daya
Bari dai mu dan leko Nesrine nassan kafin nan sun Kamala cin abincin su
Nesrine
Zaune ta ke tsakiyar gado na cikin bedroom din Inaya ta ke da farko
Ta daga kai sama , ta lumshe idanu sai ruwan hawaye ta ke yi , amma kukan ya ki fitowa
Ta na zaune a haka ta jiyo a na sallama , sa sauri ta dube idanun ta , ta saka hannayan ta biyu ta na goge hawayen ta
Ta shiga amsa sallamar ba tare da ta kali kofar ba
A hankali ya tako ya iso cikin dakin ya na kallon face din ta
Sai da ya kawo bakin gadon sannan ya tsaya ya ce " Nesi lafya ki ke kuka haka ? "
Da sauri ta juyo da kan ta , ta na kallon shi jin ya kira ta da Nesi ,
Dan karamin murmushi ya yi mata ya na daga mata gera guda allamun lafya
Da sauri ta kauda kai gefe ta rumtse idanun ta , nan take wasu hawayen su ka sake zubo mata
Da sauri ya ce " don Allah ki yi hakuri ki daina kukan nan Nesi "
Ba tare da ta bude idanun ta ba ta ce " don Allah yaya Moussa ka daina kira na da wannan sunnan " ta fada da dan karfi dan wannan sunnan da shi ne Hafiz ke kiran ta
Bakin gadon ya hau ya na fadin " please sister ki daina kukan nan to , wlh ba na jin dadin ganin ki haka "
Ajiyar zuciya ta sauke a hankali sannan ta bude idanun ta sai cikin nashi su ka yi ido hudu
Da sauri ta sunkuyar da kai ta ce " ina wuni yaya Moussa "
Murmushi yayi kafin ya ce " da ga baya kenan , yanzu dai fada min ya jikin ki , ki na da bukatar wani abu ? "
Dan murmushi kafin hali ta yi ta na girgiza mishi kai allamun ba komai
Gyara zaman shi ya yi saman gadon sannan ya ce " shikenan to , tun da ba ki bukatar wani abu na zo muyi hira "
Yanzu ma murmushi ta yi dan har ga Allah ta ji dadin hakan dama ta fara gajiya da zama ita kadai
" hira kuma yaya Moussa ? " ta fada kassa kassa
Gyada mata kai ya yi allamun e
Dan karamin murmushi ta yi , ta lumshe idanun ta wasu hawaye su ka sake zubo mata
Da sauri Moussa ya kai hannun shi zai goge mata hawayen , sai dai bai kai ga taba ta ba ya janye hannun shi da sauri dan ya San idan ya taba ta yanzu za ta iya birkice mishi
Cikin sanyi murya ya ce " to shikenan in ba ki so sai in tafiya ta "
Slowly ta bude idanun ta , ta na kallon shi ta ce " why lokaci guda ka sauya bayan lokacin da mu ke gida ko magana ba ta shiga tsakanin mu , akasi ma ko ka yi min magana sai dai na yi maka kallon wulakanci "
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
(LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny )
STORY & WRITTEN BY : ANISH
Marubuciyar littafin
TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡
PAGE 25 ❤🔥
Dan karamin murmushi ya yi kafin ya gyara zaman shi ya koma geffen ta , ya jingina a bayan gadon shi ma
Sannan ya ce " kin ga ko ni fa ba mutun ne ba mai rike abu a zuciya , kin san fa ni tsiwar ta ki burge ni ta ke , shi ya sa na zo nan dan ki yi min dan tsiwar nan ta ki , kwana biyu na yi kewar ta " ya kai karshen ya na kashe mata ido guda
Dan murmushi mai sauti ta yi kafin ta ce " i'm sorry , duk wani abu da na yi maka ka yi hakuri ka yahe min "
Da sauri ya katse ta da cewa " kin ga sister, ki daina ba ni hakuri ni fa ba ki yi min komai ba , don Allah ki bar tuno min baya , ni fa hira na zo muyi "
Sunkuyar da kai ta yi ta na fadin " hirar mi kuma za ka yi ni , da dai ka tafi ka kira budurwar ka , ku yi hirar ku ba de da ni ba "
" why ? Ko hira da ni ne ba ki so.? "
Dago kai ta yi ta kaleshi ta na girgiza kai kafin ta ce " ba haka ba ne yaya Moussa k....."
Da sauri ya katse ta da cewa " to minene ? "
Sunkuyar da kai ta yi kassa kassa ta ce " ga ni kawai na yi ban dace da hakan ba "
Dan matsowa ya yi kusa da ita , ya kali gaban shi ya ce " ni a waje na kin ma wuce hakan , na san saboda abun wacen saurayin ne ya yi miki ki ke fadin hakan , amma ina so ki san ba laifin ki ba ne , please kar ki rike wannan abun a ranki everything will be okay in sha Allah "
Ya na gama fadar hakan ya ji kuka ya kubce mata , cikin kukan ta ce " a'a yaya Moussa , yanzu ya ka ke so na yi , yanzu wane namiji ne zai yarda ya aure ni bayan na rasa abun da ya fi komai daraja a rayuwa ta "
Kallon ta ya ke yi babu ko kiftawa , sai kuka ta ke yi har da hadiyar zuciya
Da sauri ya rungume ta ya na dan bubuga bayan ta ya ce " ya isa haka don Allah ki daina kukan nan , na fada miki ki daina ganin laifin ki , na yi miki alkawari wanda zai aure ki , tsakanin shi da Allah zai aure ki babu ruwan shi da abun da ya faru da ke , ki yarda da ni tsakanin shi da Allah zai so ki "
Ajiyar zuciya ta sauke ta na rage sautin kukan ta
Ba tare da ta dago kai ba ta ce " babu shi yaya Moussa , na san ka na fada min haka ne kawai dan na yi shiru , amma ni na san ba zan taba samun wanda zai so ni tsakanin shi da Allah ba "
Da sauri ya riko hannun ta ya na fadin " where are you going ? "
Juyo wa ta yi ta kaleshi cikin shagwaba ta ce " yaya Zayd ba ka jin kiran sallat ne, zan je bedroom di na na yi sallat "
Ba tare da ya saki hannun ta ba ya ce " ba za ki yi ta ba a nan "
Noke mishi kafada ta yi ta na shagwabe fuska ta ce " yaya Zayd ai nan dakin ka ne "
Da sauri ya katse ta da cewa " bedroom din mu ne , ni da ke , in bai miki ba na sauya ? "
" to yaya Zayd dakin da na ke ciki kuma fa ? "
" zan sa a medo kayan ki nan , in kuma wannan part bai miki ba sai a sauya shi "
" yaya Zayd na ga duka dakunan gidan akwai mutane a ciki "
Mikewa tsaye ya yi ya tsaya gaban ba tare da ya saki hannun ta ba ya ce " akwai wasu part bayan wadanan , amma na sirri ne , yanzu shiga toilet ki yi Alwalla ki yi sallat ina zuwa " ya kai karshen ya na sakin hannun ta
Da to ta amsa mishi kafin ta fara takawa a hankali ta shiga toilet
Da kallo ya rakata har sai da ta shiga sannan ya juya ya ficewar shi
After some minutes ta fito da ga cikin toilet din
Abun mamaki ta na fitowa ta ga duk trolley din ta jere bakin gadon
Murmushi ta saki kafin ta tako ta karaso gaban trolley din ta bude guda , ta cire karamin hijabin ta ta saka a cikin ta dauki wani dogo har kassa ta saka , sannan ta nufi dan carpet din gaban gadon ta gabatar da sallar ta dan ba ta ga dadduma ba
Ta na tsaka da sallar ta ya shigo dakin ya na sallama kassa kassa kamar ba ya son bude baki
Ya na shigowa idanun shi su ka sauka saman trolley din ta
Bai tsaya bata lokaci ba ya dauke su ya shiga dressing room ya shiga gyara mata kayan ta cikin closet
Sai da ya Kamala sannan ya fito dressing room din , har yanzu ta na nan zaune ta daga hannayan ta sama ta na karanto aduo'i
Bakin gadon ya zauna ya zuba mata idanu ya na kallon , gwanin burgewa
( na so Moussa na wajen ya yi musu pic ko da biyu ne 😭😭😭 )
Sai da su ka dauki wajen good ten minutes a haka kafin ta shafa adu'ar ta , sannan ta tasso ta tsaya gaban shi , ta shiga karanto mishi aduo'i cikin ranta sannan ta tofa mishi
Dan lumshe idanun shi kadan ya yi , abun da ta yi ba karamin dadi ya yi mishi ba , har cikin zuciyar shi ya ji dadin adu'ar ta duk da bai san adu'ar micece ta karanto mishi ba , amma ya na da tambacin al'heri ne
Ya na a haka ya tsinci wannan zazzakar Muryar ta, ta na fadin " yaya Zayd yunwa na ke ji "
Slowly ya bude idanun shi ya na kallon ta , ta na tsaye gaban shi ta shagwabe fuska , ta rike hannayan ta a baya , sai hura kumatu ta ke
Mikewa tsaye ya yi ya mika mata hannu , dan murmushi mai sauti ta yi kafin ta daura hannun ta saman nashi
Ta na daurawa ya fara takawa ta yi gaba ya na rike da hannun ta , su ka bar part din baki daya
Bari dai mu dan leko Nesrine nassan kafin nan sun Kamala cin abincin su
Nesrine
Zaune ta ke tsakiyar gado na cikin bedroom din Inaya ta ke da farko
Ta daga kai sama , ta lumshe idanu sai ruwan hawaye ta ke yi , amma kukan ya ki fitowa
Ta na zaune a haka ta jiyo a na sallama , sa sauri ta dube idanun ta , ta saka hannayan ta biyu ta na goge hawayen ta
Ta shiga amsa sallamar ba tare da ta kali kofar ba
A hankali ya tako ya iso cikin dakin ya na kallon face din ta
Sai da ya kawo bakin gadon sannan ya tsaya ya ce " Nesi lafya ki ke kuka haka ? "
Da sauri ta juyo da kan ta , ta na kallon shi jin ya kira ta da Nesi ,
Dan karamin murmushi ya yi mata ya na daga mata gera guda allamun lafya
Da sauri ta kauda kai gefe ta rumtse idanun ta , nan take wasu hawayen su ka sake zubo mata
Da sauri ya ce " don Allah ki yi hakuri ki daina kukan nan Nesi "
Ba tare da ta bude idanun ta ba ta ce " don Allah yaya Moussa ka daina kira na da wannan sunnan " ta fada da dan karfi dan wannan sunnan da shi ne Hafiz ke kiran ta
Bakin gadon ya hau ya na fadin " please sister ki daina kukan nan to , wlh ba na jin dadin ganin ki haka "
Ajiyar zuciya ta sauke a hankali sannan ta bude idanun ta sai cikin nashi su ka yi ido hudu
Da sauri ta sunkuyar da kai ta ce " ina wuni yaya Moussa "
Murmushi yayi kafin ya ce " da ga baya kenan , yanzu dai fada min ya jikin ki , ki na da bukatar wani abu ? "
Dan murmushi kafin hali ta yi ta na girgiza mishi kai allamun ba komai
Gyara zaman shi ya yi saman gadon sannan ya ce " shikenan to , tun da ba ki bukatar wani abu na zo muyi hira "
Yanzu ma murmushi ta yi dan har ga Allah ta ji dadin hakan dama ta fara gajiya da zama ita kadai
" hira kuma yaya Moussa ? " ta fada kassa kassa
Gyada mata kai ya yi allamun e
Dan karamin murmushi ta yi , ta lumshe idanun ta wasu hawaye su ka sake zubo mata
Da sauri Moussa ya kai hannun shi zai goge mata hawayen , sai dai bai kai ga taba ta ba ya janye hannun shi da sauri dan ya San idan ya taba ta yanzu za ta iya birkice mishi
Cikin sanyi murya ya ce " to shikenan in ba ki so sai in tafiya ta "
Slowly ta bude idanun ta , ta na kallon shi ta ce " why lokaci guda ka sauya bayan lokacin da mu ke gida ko magana ba ta shiga tsakanin mu , akasi ma ko ka yi min magana sai dai na yi maka kallon wulakanci "
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
(LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny )
STORY & WRITTEN BY : ANISH
Marubuciyar littafin
TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡
PAGE 25 ❤🔥
Dan karamin murmushi ya yi kafin ya gyara zaman shi ya koma geffen ta , ya jingina a bayan gadon shi ma
Sannan ya ce " kin ga ko ni fa ba mutun ne ba mai rike abu a zuciya , kin san fa ni tsiwar ta ki burge ni ta ke , shi ya sa na zo nan dan ki yi min dan tsiwar nan ta ki , kwana biyu na yi kewar ta " ya kai karshen ya na kashe mata ido guda
Dan murmushi mai sauti ta yi kafin ta ce " i'm sorry , duk wani abu da na yi maka ka yi hakuri ka yahe min "
Da sauri ya katse ta da cewa " kin ga sister, ki daina ba ni hakuri ni fa ba ki yi min komai ba , don Allah ki bar tuno min baya , ni fa hira na zo muyi "
Sunkuyar da kai ta yi ta na fadin " hirar mi kuma za ka yi ni , da dai ka tafi ka kira budurwar ka , ku yi hirar ku ba de da ni ba "
" why ? Ko hira da ni ne ba ki so.? "
Dago kai ta yi ta kaleshi ta na girgiza kai kafin ta ce " ba haka ba ne yaya Moussa k....."
Da sauri ya katse ta da cewa " to minene ? "
Sunkuyar da kai ta yi kassa kassa ta ce " ga ni kawai na yi ban dace da hakan ba "
Dan matsowa ya yi kusa da ita , ya kali gaban shi ya ce " ni a waje na kin ma wuce hakan , na san saboda abun wacen saurayin ne ya yi miki ki ke fadin hakan , amma ina so ki san ba laifin ki ba ne , please kar ki rike wannan abun a ranki everything will be okay in sha Allah "
Ya na gama fadar hakan ya ji kuka ya kubce mata , cikin kukan ta ce " a'a yaya Moussa , yanzu ya ka ke so na yi , yanzu wane namiji ne zai yarda ya aure ni bayan na rasa abun da ya fi komai daraja a rayuwa ta "
Kallon ta ya ke yi babu ko kiftawa , sai kuka ta ke yi har da hadiyar zuciya
Da sauri ya rungume ta ya na dan bubuga bayan ta ya ce " ya isa haka don Allah ki daina kukan nan , na fada miki ki daina ganin laifin ki , na yi miki alkawari wanda zai aure ki , tsakanin shi da Allah zai aure ki babu ruwan shi da abun da ya faru da ke , ki yarda da ni tsakanin shi da Allah zai so ki "
Ajiyar zuciya ta sauke ta na rage sautin kukan ta
Ba tare da ta dago kai ba ta ce " babu shi yaya Moussa , na san ka na fada min haka ne kawai dan na yi shiru , amma ni na san ba zan taba samun wanda zai so ni tsakanin shi da Allah ba "