Sashe 43
Exile Princess Love And Power Complete Hausa Novel · about 8 min read
Moussa da ke zaune saman wata sofa cikin dakin , ya dago kai ya na amsa sallamar
Ya na ganin ta ya mike tsaye cike da rudu ya ke fadin " sister , ina kuma ki ka shiga "
Ita ko kallon shi ba ta yi , idanun ta na kan Zayd da ke konce saman gado , hannun shi sanye da catheter a na yi mishi Karin ruwa , jikin shi sanye da wasu kaya blue irin na ma su jinya
Nan take idanun ta su ka kawo ruwa , da gudu ta nufe shi ta fada saman kirjin shi ta na sakin kuka ta na fadin " yaya Zayd don Allah ka tashi kar ka bar ni kai ma , na rasa Abba na a yau , bazan so na rasa ka ba a rana guda, don Allah ka tashi " ta kai karshen ta na kai mishi bugu a kirji
Shi dai Moussa, da Abdoul sun tsaya su na kallon ta an rasa mai cewa wani abu
Su na a haka su ka ji Zayd ya ja wani dogon nunfashi har sai da kirjin shi ya yi sama sannan ya koma
Da sauri Moussa da Abdoul su ka yi kan shi su na ambatar sunan shi , Inaya na konce saman kirjin shi sai kuka ta ke
Da gudu Moussa ya fita da ga dakin , jim kadan ya dawo tare da doctor ya nuna mishi Zayd ya na fadin " don Allah doctor ka duba shi , wlh duk a tsorace na ke kar a je mutuwa ya yi "
Jinjina mishi kai doctor ya yi kafin ya nufi Zayd ,
Ya na isa ya ce da Inaya " madam tashi na duba shi "
Girgiza mishi kai tayi cikin fitar hayaci ta ke fadin " ni ba zan sake shi ba , babu inda zan je "
Da sauri Abdoul ya dafa kafadun ta ya na fadin " auta ki yi hakuri ki bari a duba shi " ya fada cikin rarrashi
Ba dan ta so ba ta tashi da ga jikin shi ta fada jikin shi Abdoul ta rungume shi sai kuka ta ke
Shi kuma doctor ya shiga duba Zayd
Sai da ya dauki wajen two minutes ya na yi mishi wasu gwaje gwaje kafin ya juya ya kali Moussa ya na murmushi ya ce " Gaskia abu ya yi kyau, ban san yadda a ka yi ba , wajen kwana hudu mu na neman mu saita bugun zuciyar shi , amma ga shi lokaci guda bugun zuciyar shi ya dawo dai'dai , ku ci gaba da yi mishi adu'a , in sha Allah zai tashi " ya na gama fadar haka ya juya ya fice dakin
Murmushi Moussa ya yi ya shiga jerowa Allah godiya da ya sa Zayd bai mutu ba
Inaya kuma ta na ganin doctor ya fita ta saki Abdoul ta koma jikin Zayd ta konta ta na sauke ajiyar zuciya ta lumshe idanun ta
Shi kuma Abdoul ya juya ya ficewar shi ya koma wajen Malam
Ya na isa bakin A&E room din doctor ya fito
Da gudu Abdoul ya nufe shi ya na fadin " Doctor ya jikin na shi "
Dafa kafadar shi doctor ya yi kafin ya ce " i'm sorry ya riga mu gidan gaskia "
Ya kai karshen ya na janye hannun shi ya yi gaba
Sumar tsaye Abdoul ya yi ya kassa wani kwakwaran motsi har a ka fito da gawar malam a ka tafi da ita morgue ya na nan tsaye ya kura wa waje guda ido
Ya dauki wajen good ten minutes a haka ko kifta idanu ba ya yi
Kamar da ga sama ya jiyo Muryar mama ta na fadin " Abdoul lafya ka tsaya a nan , mun ga tun dazu ba ka zo ba , shi ne Nesrine ta ce mu shigo Taxi "
Ba ta kai karshen maganar ta ba Abdoul ya fada mata a jiki ya rungume ta ya na sakin kuka kamar karamin yaro
A rude mama ta dago shi ta na fadin "Abdoul lafya ka na kuka kamar yaro haka da girman ka , me ya yi zafi haka "
Cikin kukan ya ce " mama komai ma ya yi zafi , sun kashe Abba , sun kashe shi"
Dum mama ta ji zuciyar ta ta buga , nan take jiri ya debe ta ta sume a wajen
Da sauri ya Zube saman guyiwowin ta talabo kan mama ya na kiran nurse
Da gudu wasu nurse guda biyu su ka yo kan shi , har gudar ta juya za ta je ta dauko gadon jinya , gudar ta tare ta ta ce mata ta debo ruwa kawai jiri ne ya debe ta
Da sauri nurse ta bar wajen, jim kadan ta dawo rike da glass dauke da ruwan sanyi
Karbar glass din nurse ta yi , ta zuba kadan a hannun ta, ta shafawa mama a fuska
Ta na yin hakan mama ta sauke ajiyar zuciya , ta na karanto kalmar shahada
Dan lumshe idanun shi Abdoul ya yi ya na sauke ajiyar zuciya kafin ya kali nurses din ya yi musu godiya
Jinjina mishi kai kawai su ka yi kafin su mike su ka yi tafiyar su
Su na barin wajen mama ta mike zaune ta na kallon Abdoul ta ce " Abdoul , ina malam ya ke , don Allah ka bar min irin wannan wassan " ta kai karshen hawaye na zubo mata
Shi ma wasu hawayen ne su ka zubo mishi ya na sunkuyar da kai ya ce " mama ta ya zan yi miki irin wannan wassan , ina shirin tafiya dauko ku , Inaya ta shigo likitar wani soja na biye da bayan ta , ya na dauke da Abba a kafada , bayan doctor ya duba shi ne ya ke ce min wai ya rasu , mama ko ni ban san abun da ke faruwa ba "
Lumshe idanun ta mama ta yi kafin ta mike tsaye ta na kallon Abdoul ta ce " mu je na gan shi don Allah " ta kai karshen kuka a kubce mata
Da sauri Abdoul ya mike ya riko ta , su ka nufi morgue dan su ga gawar malam
A takaice dai ranar wannan ahalin sun ga ta kan su , sai da su ka ji duniyar su ba ki daya ta ruguje dan malam shi ne duniyar su
Nesrine da mama sun sha kuka kamar za su mutu , har shi Abdoul da ya ke namiji sai da ya yi kuka
Bangaran Inaya kuma ko digon hawaye ba ta yi ba , ba yin da mama ba ta yi ba a kan ta yi kuka ko da sau daya ne amma ina ta ki , sai dai ta yi zaune ta zuba wa waje guda idanu babu ko kiftawa
In muka leko Zayd kuma jiki alhamdoulilah ya samu sauki sosai, sai dai har yanzu bai dawo cikin hayacin shi ba
After some days
Sati biyu yanzu kennan da rasuwar malam , har an yi jana'izar shi , an kai shi gidan shi na gaskiya , Mama kuma ta shiga takaba
Tambayar duniyar nan Abdoul ke yi ma Inaya a kan ta fada mishi wanda ya kashe malam amma ko bude baki ba ta yi
Tun ranar da ta dawo ta yi wa Zayd magana , tun da ga ranar ba ta sake bude baki ta yi magana
Ko tambayar ta ka yi sai dai ta bi ka da ido amma ba ta cewa komai
Tun abun na damun mutanan gidan , har sun daina damuwa su ka mika komai a hannun Allah
Ita kuma Inaya, duk abun da su ke kar ta ke kallon su amma ta share , dan duk hankalin ta na wajen Zayd
Kullum sai ta likita ta yi one to two hours tare da shi kafin ta koma gida , haka gobe ma za ta dawo
Moussa dai kallon ta kawai ya ke , cikin ranshi ya na kara yabawa soyayyar da ta ke yi wa Zayd , dama a ce Nesrine za ta so shi a hakan
Zayd kuma jiki sai kara sauki ya ke dan har an cire mishi dress din da a ka yi mishi a kai ,
A cikin sati biyun nan Moussa ya kira ahalin Zayd ya fada musu halin da a ke ciki ya kuma sun ce su na nan zuwa
Misalin karfe 10 na safe
Konce Inaya ta ke saman jikin Zayd sai faman surutai ta ke zuba mishi kamar ba ita ba ce in ka yi mata magana sai dai ta bi ka da ido
Ta na a haka har barci mai dadi ya de ta a jikin shi
Moussa dai tun safe ya bar likitar kuma bai sanar da kowa inda zai je ba
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
(LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny )
STORY & WRITTEN BY : ANISH
Marubuciyar littafin
TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡
PAGE 30 ❤🔥
Misalin karfe 12 na safe
Zayd
A hankali yar yatsar shi ta fara motsi , ta na yin sama
A hankali ya dinga sauke ajiyar zuciya ya na girgiza kan shi
Idanun a lumshe ya bude bakin shi a hankali ya ke furta sunan " mimi " ya kai sau biyar
A dubu dari ya bude idanun shi ya na kallon ceiling sai juya su ya ke yi , ya na bin wajen da kallo
Ya na kokarin tashi ya jiyo yauni a saman shi
A hankali ya lumshe idanun shi , ya sake bude su a hankali kafin ya sauko da kan shi ya kali jikin shi
Idanun shi ba su sauka ko ina ba sai saman ta , ta na konce a jikin shi face din ta dauke da wani dan karamin murmushi da allamun barcin ya yi mata dadi
Dan zaro idanu shi ya yi ya na kallon ta , ya ma rasa bakin magana , ya na dawowa cikin hayacin shi ita ce mutun ta farko da ta fado mishi a rai , ga shi kuma ta na konce a jikin shi abun sai da ya bashi tsoro
Ya na ganin ta ya mike tsaye cike da rudu ya ke fadin " sister , ina kuma ki ka shiga "
Ita ko kallon shi ba ta yi , idanun ta na kan Zayd da ke konce saman gado , hannun shi sanye da catheter a na yi mishi Karin ruwa , jikin shi sanye da wasu kaya blue irin na ma su jinya
Nan take idanun ta su ka kawo ruwa , da gudu ta nufe shi ta fada saman kirjin shi ta na sakin kuka ta na fadin " yaya Zayd don Allah ka tashi kar ka bar ni kai ma , na rasa Abba na a yau , bazan so na rasa ka ba a rana guda, don Allah ka tashi " ta kai karshen ta na kai mishi bugu a kirji
Shi dai Moussa, da Abdoul sun tsaya su na kallon ta an rasa mai cewa wani abu
Su na a haka su ka ji Zayd ya ja wani dogon nunfashi har sai da kirjin shi ya yi sama sannan ya koma
Da sauri Moussa da Abdoul su ka yi kan shi su na ambatar sunan shi , Inaya na konce saman kirjin shi sai kuka ta ke
Da gudu Moussa ya fita da ga dakin , jim kadan ya dawo tare da doctor ya nuna mishi Zayd ya na fadin " don Allah doctor ka duba shi , wlh duk a tsorace na ke kar a je mutuwa ya yi "
Jinjina mishi kai doctor ya yi kafin ya nufi Zayd ,
Ya na isa ya ce da Inaya " madam tashi na duba shi "
Girgiza mishi kai tayi cikin fitar hayaci ta ke fadin " ni ba zan sake shi ba , babu inda zan je "
Da sauri Abdoul ya dafa kafadun ta ya na fadin " auta ki yi hakuri ki bari a duba shi " ya fada cikin rarrashi
Ba dan ta so ba ta tashi da ga jikin shi ta fada jikin shi Abdoul ta rungume shi sai kuka ta ke
Shi kuma doctor ya shiga duba Zayd
Sai da ya dauki wajen two minutes ya na yi mishi wasu gwaje gwaje kafin ya juya ya kali Moussa ya na murmushi ya ce " Gaskia abu ya yi kyau, ban san yadda a ka yi ba , wajen kwana hudu mu na neman mu saita bugun zuciyar shi , amma ga shi lokaci guda bugun zuciyar shi ya dawo dai'dai , ku ci gaba da yi mishi adu'a , in sha Allah zai tashi " ya na gama fadar haka ya juya ya fice dakin
Murmushi Moussa ya yi ya shiga jerowa Allah godiya da ya sa Zayd bai mutu ba
Inaya kuma ta na ganin doctor ya fita ta saki Abdoul ta koma jikin Zayd ta konta ta na sauke ajiyar zuciya ta lumshe idanun ta
Shi kuma Abdoul ya juya ya ficewar shi ya koma wajen Malam
Ya na isa bakin A&E room din doctor ya fito
Da gudu Abdoul ya nufe shi ya na fadin " Doctor ya jikin na shi "
Dafa kafadar shi doctor ya yi kafin ya ce " i'm sorry ya riga mu gidan gaskia "
Ya kai karshen ya na janye hannun shi ya yi gaba
Sumar tsaye Abdoul ya yi ya kassa wani kwakwaran motsi har a ka fito da gawar malam a ka tafi da ita morgue ya na nan tsaye ya kura wa waje guda ido
Ya dauki wajen good ten minutes a haka ko kifta idanu ba ya yi
Kamar da ga sama ya jiyo Muryar mama ta na fadin " Abdoul lafya ka tsaya a nan , mun ga tun dazu ba ka zo ba , shi ne Nesrine ta ce mu shigo Taxi "
Ba ta kai karshen maganar ta ba Abdoul ya fada mata a jiki ya rungume ta ya na sakin kuka kamar karamin yaro
A rude mama ta dago shi ta na fadin "Abdoul lafya ka na kuka kamar yaro haka da girman ka , me ya yi zafi haka "
Cikin kukan ya ce " mama komai ma ya yi zafi , sun kashe Abba , sun kashe shi"
Dum mama ta ji zuciyar ta ta buga , nan take jiri ya debe ta ta sume a wajen
Da sauri ya Zube saman guyiwowin ta talabo kan mama ya na kiran nurse
Da gudu wasu nurse guda biyu su ka yo kan shi , har gudar ta juya za ta je ta dauko gadon jinya , gudar ta tare ta ta ce mata ta debo ruwa kawai jiri ne ya debe ta
Da sauri nurse ta bar wajen, jim kadan ta dawo rike da glass dauke da ruwan sanyi
Karbar glass din nurse ta yi , ta zuba kadan a hannun ta, ta shafawa mama a fuska
Ta na yin hakan mama ta sauke ajiyar zuciya , ta na karanto kalmar shahada
Dan lumshe idanun shi Abdoul ya yi ya na sauke ajiyar zuciya kafin ya kali nurses din ya yi musu godiya
Jinjina mishi kai kawai su ka yi kafin su mike su ka yi tafiyar su
Su na barin wajen mama ta mike zaune ta na kallon Abdoul ta ce " Abdoul , ina malam ya ke , don Allah ka bar min irin wannan wassan " ta kai karshen hawaye na zubo mata
Shi ma wasu hawayen ne su ka zubo mishi ya na sunkuyar da kai ya ce " mama ta ya zan yi miki irin wannan wassan , ina shirin tafiya dauko ku , Inaya ta shigo likitar wani soja na biye da bayan ta , ya na dauke da Abba a kafada , bayan doctor ya duba shi ne ya ke ce min wai ya rasu , mama ko ni ban san abun da ke faruwa ba "
Lumshe idanun ta mama ta yi kafin ta mike tsaye ta na kallon Abdoul ta ce " mu je na gan shi don Allah " ta kai karshen kuka a kubce mata
Da sauri Abdoul ya mike ya riko ta , su ka nufi morgue dan su ga gawar malam
A takaice dai ranar wannan ahalin sun ga ta kan su , sai da su ka ji duniyar su ba ki daya ta ruguje dan malam shi ne duniyar su
Nesrine da mama sun sha kuka kamar za su mutu , har shi Abdoul da ya ke namiji sai da ya yi kuka
Bangaran Inaya kuma ko digon hawaye ba ta yi ba , ba yin da mama ba ta yi ba a kan ta yi kuka ko da sau daya ne amma ina ta ki , sai dai ta yi zaune ta zuba wa waje guda idanu babu ko kiftawa
In muka leko Zayd kuma jiki alhamdoulilah ya samu sauki sosai, sai dai har yanzu bai dawo cikin hayacin shi ba
After some days
Sati biyu yanzu kennan da rasuwar malam , har an yi jana'izar shi , an kai shi gidan shi na gaskiya , Mama kuma ta shiga takaba
Tambayar duniyar nan Abdoul ke yi ma Inaya a kan ta fada mishi wanda ya kashe malam amma ko bude baki ba ta yi
Tun ranar da ta dawo ta yi wa Zayd magana , tun da ga ranar ba ta sake bude baki ta yi magana
Ko tambayar ta ka yi sai dai ta bi ka da ido amma ba ta cewa komai
Tun abun na damun mutanan gidan , har sun daina damuwa su ka mika komai a hannun Allah
Ita kuma Inaya, duk abun da su ke kar ta ke kallon su amma ta share , dan duk hankalin ta na wajen Zayd
Kullum sai ta likita ta yi one to two hours tare da shi kafin ta koma gida , haka gobe ma za ta dawo
Moussa dai kallon ta kawai ya ke , cikin ranshi ya na kara yabawa soyayyar da ta ke yi wa Zayd , dama a ce Nesrine za ta so shi a hakan
Zayd kuma jiki sai kara sauki ya ke dan har an cire mishi dress din da a ka yi mishi a kai ,
A cikin sati biyun nan Moussa ya kira ahalin Zayd ya fada musu halin da a ke ciki ya kuma sun ce su na nan zuwa
Misalin karfe 10 na safe
Konce Inaya ta ke saman jikin Zayd sai faman surutai ta ke zuba mishi kamar ba ita ba ce in ka yi mata magana sai dai ta bi ka da ido
Ta na a haka har barci mai dadi ya de ta a jikin shi
Moussa dai tun safe ya bar likitar kuma bai sanar da kowa inda zai je ba
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
(LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny )
STORY & WRITTEN BY : ANISH
Marubuciyar littafin
TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡
PAGE 30 ❤🔥
Misalin karfe 12 na safe
Zayd
A hankali yar yatsar shi ta fara motsi , ta na yin sama
A hankali ya dinga sauke ajiyar zuciya ya na girgiza kan shi
Idanun a lumshe ya bude bakin shi a hankali ya ke furta sunan " mimi " ya kai sau biyar
A dubu dari ya bude idanun shi ya na kallon ceiling sai juya su ya ke yi , ya na bin wajen da kallo
Ya na kokarin tashi ya jiyo yauni a saman shi
A hankali ya lumshe idanun shi , ya sake bude su a hankali kafin ya sauko da kan shi ya kali jikin shi
Idanun shi ba su sauka ko ina ba sai saman ta , ta na konce a jikin shi face din ta dauke da wani dan karamin murmushi da allamun barcin ya yi mata dadi
Dan zaro idanu shi ya yi ya na kallon ta , ya ma rasa bakin magana , ya na dawowa cikin hayacin shi ita ce mutun ta farko da ta fado mishi a rai , ga shi kuma ta na konce a jikin shi abun sai da ya bashi tsoro