Sashe 21
Exile Princess Love And Power Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hararrar shi Zayd ya yi ya na shirin magana ya ga Inaya ta fara murkuso ta na neman tashi
Kallon Moussa ya yi kafin ya ce " toh ai gashi nan ka tayar da ita " ya kai karshen ya na dan siririn tsaki ya tashi ya nufi corridor ya koma bedroom din shi
Ya na barin wajen Inaya ta bude idanun ta a hankali ta na karanto kalmar shahada
Sai da Moussa ya ji ta ida karanto kalmar shahada sannan ya ce " babyn Zayd , ya har kin tashi na dauka doguwar suma ki ka yi " ya kai karshen ya na yar karamar dariya
A dubu dari ta mike zaune ta na zaro idanu ta kaleshi ta ce " yaya Moussa , amma abun da na ji ba gaskia ne ba ko ? "
Daga mata gera ya yi kafin ya ce " wane abu kuma baby ? "
Cike da tantama ta ce " yaya Zayd na ji wai ya yi min magana "
Dan karamin murmushi Moussa ya yi kafin ya ce " to minene a ciki dan ya yi miki magana ko ba ki son ya na yi miki magana ne ? "
" yaya Moussa ce maka fa na yi yaya Zayd ya yi min magana "
" eh na ji abun da ki ka fada "
" kuma shi ne ba za ka damu a kai ba yaya Zayd fa kurma ne ba ya magana ace lokaci guda ya yi magana babu shiri "
Yar dariya Moussa ya yi kafin ya mike tsaye ya kale ta ya ce " shi ya kamata ki yi ma wannan maganar ba ni ba "
Ya na gama fadar haka ya fara takawa ya nufi corridor ya shiga bedroom din shi
Nan ya bar Inaya sai faman muzurai da ido
Ta na zaune a haka Zayd ya fito da ga cikin corridor din ya na sanye da jallabiya dark blue mai dogayen hannu ya na sanye da bakin glass din shi
Tun da ya fito corridor din ta zuba mishi ido har sai da ya kai bakin kofar fita falon sannan ta ce " yaya Zayd "
Cak ya tsaya shi bai juyo ba shi bai yi tafiyar shi ba
Shiru ta yi ta zuba mishi ido ta na son mishi magana amma harshen ta ya yi mata nauyi ta kassa
Shi kuma jin yadda ta yi shiru ta tsaida shi ba tare da ya juyo ba ya ce " zan je massalaci idan na dawo ma yi magana " ya kai karshen ya na ficewar shi dan ya san maganar da ta ke son yi mishi kennan
Ta na kallon shi baki sake har ya fita sannan ta koma ta zauna saman sofar ta na zaro idanu ta rassa me za ta yi dan ta na neman ta zauce
A haka Moussa ya fito ya same ta shi ma sanye de jallabiya fara , bai bi ta kanta ba ya wucewar shi ya bar gidan
Da kallo ta raka shi har ya fita sannan ta sauke ajiyar zuciya ta mike ta shiga corridor ta nufi bedroom din Zayd
Kai tsaye toilet ta nufa ta yi wanka ta daura Alwalla sannan ta fito ta shirya cikin doguwar riga mara nauyi sannan ta gabatar da sallar ta
Bayan ta Kamala ta shiga gyaren gidan har da bedroom din Moussa ta gyara sannan ta nufi kitchen ta shirya musu abinci
Misalin karfe 5 na yamma
Ta na zaune cikin falon gidan ta kurawa Tv ido amma a zahirin gaskia hankalin ta ba a kan Tv ba ya ke ta fada duniyar tunanin ta
Ta na a haka Zayd da Moussa su ka shigo falon su na sallama amma ta Zayd cen kassan makoshi ya ke yin ta, ta Moussa kadai ta fito fili
A tare su ka karaso cikin falon su ka zauna saman sofar da ta ke fuskantar ta ta
Kare mata kallo Zayd ya yi ya na son ya karanci wani abu saman face din ta
Duk sun yi nisa cikin tunanin su , su ka tsinci Muryar Moussa ya na fadin " baby me kuma ki ke kallo haka ko sallama ba ki amsa mana ba ? "
Ko motsi ba ta yi ba, ta kura wa Tv ido
A hankali Zayd ya mike tsaye ya karaso sofar da ta ke zaune , ya zauna geffen ta ya kai hannu a hankali ya kyasta mata yatsun shi biyu saitin face din ta
A razane ta dawo cikin hayacin ta , ta na sauke ajiyar da karfi
Slowly ta dawo da kallon ta gare shi
Daga mata gera guda ya yi allamun minene ?
Wasu yawu ta hadiye cike da tsoro ta ce " yaya Zayd ka na iya gani na ? "
Jinjina mata kai ya yi ba tare da ya ce komai ba
" kuma ka na iya magana ? " ta sake tambayar shi
Jinjina mata kai yanzu ma ya yi ya na tsare ta da idanu shi
Lumshe idanun ta tayi a hankali ta sake bude su a kan shi cikin zuciyar ta ta na fadin " kenan yaya Zayd mayaudari ne , duk abun da muka sani kan shi ba gaskia ba ne ? "
TIR KASHI AIKI SABO, YANZU YA INAYA ZA TA YI JIN ZAYD BA MAKAHO BA NE BA KUMA KURMA BA NE ZA TA CI GABA DA SON SHI ? HMM SAI DAI GOBE IN MUN HADE ZA KU JI AMSAR
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
(LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny )
STORY & WRITTEN BY : ANISH
Marubuciyar littafin
TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡
PAGE 15 ❤🔥
Ta yi nisa cikin tunanin ta ta tsinci wannan zazzakar Muryar ta shi ya na fadin " ni ba mayaudari ba ne kamar yadda ki ke tunani "
Da sauri ta kaleshi kennan ya san abun da ta ke tunani ? Ta tambayi kanta
Ta na tsaka da wannan tunanin ta ga ya sa hannu a hankali ya zare bakin glass din shi ya zuba mata wadanan Hazel eyes din shi
Da sauri ta dafe saitin zuciyar ta , ta datse idanun ta da karfi dan ba karamar tsorata ta yi ba
A hankali ya juyo ya kali Moussa da ya zuba musu ido tun dazu ya na murmushi
Ya na ganin kallon Zayd ke yi mishi ya sa ya mike tsaye ya koma bedroom din shi ya basu wuri dan ya san haka kallon Zayd ke nufi
Ya na barin wajen ya dawo da kallon shi kan Inaya , slowly ya ce da ita " kin tsora ta ne ? "
Jinjina mishi kai ta yi ba tare da ta bude idanu ba
Jinkirtawa ya yi kafin ya ce " open your eyes ba abun da zai faru "
Girgiza mishi kai tayi cikin murya kamar za ta yi kuka ta ce " yaya Zayd bazan iya ba "
" bude idanun ki ina son muyi wata magana " ya fada mata cikin sanyi murya
Yanayin da ya yi mata maganar ya sanya ta sauke ajiyar zuciya , a hankali ta fara kokarin bude idanun ta
Karafff ko sai cikin nashi dan shi ma ita ya ke kallo
Sai gani ta yi ba karamin kyau ya kara yi mata ba , wadanan eyebrow sun fito ainahin su a cike sun konta luff kamar shi ya zana su , da wasu zarazaren eyelashes din shi sun kara kayata fuskar ta shi , da ya cire glass din shi sai ta face din kamar ba tashi ba
Duk sai ta ji ta tsargu sa kallon shi ta kassa janye idanun ta da ga cikin nashi
Su na a haka ta jiyo wannan zazzakar Muryar ta shi cikin nitsuwa ya ce mata " nassan za ki tambayi kan ki dalilin mi na meda kai na makaho da kurma , nassan cikin zuciyar ki ki na min kallon mayaudari , amma zan so ki san ba haka ba ne "
Dan lumshe idanu ta yi kafin ta bude su a hankali ta sunkuyar da kai ta riko hannun ta kafin ta ce " ban san dalilin ka na yi haka ba yaya Zayd , a ce duk wannan shekarun da muka dauka tare ko kalma daya ba ka taba fada ba a gaba na , ni ba ma wannan ba yaya Zayd ina son in san wanene kai " ,
Sunkuyar da kai kassa shi ma ya yi ya riko hannayan shi biyu kafin ya fara magana kamar haka " ba zan iya fada miki ko ni wanene a yanzu ba , kawai ki yi min kallon Zayd dan haka na ke , babu abun da zai sauya ko na fada miki , ni a sani na tun lokacin da na shigo garin nan ban taba ce ma wani ni kurma ne ko makaho akasi ma ni haka na ke magana nauyi ta ke yi min ko yanzu ji na ke kamar harshe na zai fado kassa , lokacin da mu ka zo garin nan ba na jin haoussa duk yadda zan yi magana mutane ba su ganewa haka ya sa na dinga yin shiru kawai , a dalilin mourir da shi ma da kyair ya koyi haoussar ya koya min , ni fa har yanzu ba wata cikakiyar haoussa na iya fa "
Bai karasa maganar shi ba sakamakon yar dariyar da Inaya ta yi ta na fadin " yadda ka ke wannan maganar kuma ka ce ba ka iya haoussa , wanda bai sanka va zai ce a bakin ka a ka yi haoussar "
Kallon Moussa ya yi kafin ya ce " toh ai gashi nan ka tayar da ita " ya kai karshen ya na dan siririn tsaki ya tashi ya nufi corridor ya koma bedroom din shi
Ya na barin wajen Inaya ta bude idanun ta a hankali ta na karanto kalmar shahada
Sai da Moussa ya ji ta ida karanto kalmar shahada sannan ya ce " babyn Zayd , ya har kin tashi na dauka doguwar suma ki ka yi " ya kai karshen ya na yar karamar dariya
A dubu dari ta mike zaune ta na zaro idanu ta kaleshi ta ce " yaya Moussa , amma abun da na ji ba gaskia ne ba ko ? "
Daga mata gera ya yi kafin ya ce " wane abu kuma baby ? "
Cike da tantama ta ce " yaya Zayd na ji wai ya yi min magana "
Dan karamin murmushi Moussa ya yi kafin ya ce " to minene a ciki dan ya yi miki magana ko ba ki son ya na yi miki magana ne ? "
" yaya Moussa ce maka fa na yi yaya Zayd ya yi min magana "
" eh na ji abun da ki ka fada "
" kuma shi ne ba za ka damu a kai ba yaya Zayd fa kurma ne ba ya magana ace lokaci guda ya yi magana babu shiri "
Yar dariya Moussa ya yi kafin ya mike tsaye ya kale ta ya ce " shi ya kamata ki yi ma wannan maganar ba ni ba "
Ya na gama fadar haka ya fara takawa ya nufi corridor ya shiga bedroom din shi
Nan ya bar Inaya sai faman muzurai da ido
Ta na zaune a haka Zayd ya fito da ga cikin corridor din ya na sanye da jallabiya dark blue mai dogayen hannu ya na sanye da bakin glass din shi
Tun da ya fito corridor din ta zuba mishi ido har sai da ya kai bakin kofar fita falon sannan ta ce " yaya Zayd "
Cak ya tsaya shi bai juyo ba shi bai yi tafiyar shi ba
Shiru ta yi ta zuba mishi ido ta na son mishi magana amma harshen ta ya yi mata nauyi ta kassa
Shi kuma jin yadda ta yi shiru ta tsaida shi ba tare da ya juyo ba ya ce " zan je massalaci idan na dawo ma yi magana " ya kai karshen ya na ficewar shi dan ya san maganar da ta ke son yi mishi kennan
Ta na kallon shi baki sake har ya fita sannan ta koma ta zauna saman sofar ta na zaro idanu ta rassa me za ta yi dan ta na neman ta zauce
A haka Moussa ya fito ya same ta shi ma sanye de jallabiya fara , bai bi ta kanta ba ya wucewar shi ya bar gidan
Da kallo ta raka shi har ya fita sannan ta sauke ajiyar zuciya ta mike ta shiga corridor ta nufi bedroom din Zayd
Kai tsaye toilet ta nufa ta yi wanka ta daura Alwalla sannan ta fito ta shirya cikin doguwar riga mara nauyi sannan ta gabatar da sallar ta
Bayan ta Kamala ta shiga gyaren gidan har da bedroom din Moussa ta gyara sannan ta nufi kitchen ta shirya musu abinci
Misalin karfe 5 na yamma
Ta na zaune cikin falon gidan ta kurawa Tv ido amma a zahirin gaskia hankalin ta ba a kan Tv ba ya ke ta fada duniyar tunanin ta
Ta na a haka Zayd da Moussa su ka shigo falon su na sallama amma ta Zayd cen kassan makoshi ya ke yin ta, ta Moussa kadai ta fito fili
A tare su ka karaso cikin falon su ka zauna saman sofar da ta ke fuskantar ta ta
Kare mata kallo Zayd ya yi ya na son ya karanci wani abu saman face din ta
Duk sun yi nisa cikin tunanin su , su ka tsinci Muryar Moussa ya na fadin " baby me kuma ki ke kallo haka ko sallama ba ki amsa mana ba ? "
Ko motsi ba ta yi ba, ta kura wa Tv ido
A hankali Zayd ya mike tsaye ya karaso sofar da ta ke zaune , ya zauna geffen ta ya kai hannu a hankali ya kyasta mata yatsun shi biyu saitin face din ta
A razane ta dawo cikin hayacin ta , ta na sauke ajiyar da karfi
Slowly ta dawo da kallon ta gare shi
Daga mata gera guda ya yi allamun minene ?
Wasu yawu ta hadiye cike da tsoro ta ce " yaya Zayd ka na iya gani na ? "
Jinjina mata kai ya yi ba tare da ya ce komai ba
" kuma ka na iya magana ? " ta sake tambayar shi
Jinjina mata kai yanzu ma ya yi ya na tsare ta da idanu shi
Lumshe idanun ta tayi a hankali ta sake bude su a kan shi cikin zuciyar ta ta na fadin " kenan yaya Zayd mayaudari ne , duk abun da muka sani kan shi ba gaskia ba ne ? "
TIR KASHI AIKI SABO, YANZU YA INAYA ZA TA YI JIN ZAYD BA MAKAHO BA NE BA KUMA KURMA BA NE ZA TA CI GABA DA SON SHI ? HMM SAI DAI GOBE IN MUN HADE ZA KU JI AMSAR
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
(LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny )
STORY & WRITTEN BY : ANISH
Marubuciyar littafin
TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡
PAGE 15 ❤🔥
Ta yi nisa cikin tunanin ta ta tsinci wannan zazzakar Muryar ta shi ya na fadin " ni ba mayaudari ba ne kamar yadda ki ke tunani "
Da sauri ta kaleshi kennan ya san abun da ta ke tunani ? Ta tambayi kanta
Ta na tsaka da wannan tunanin ta ga ya sa hannu a hankali ya zare bakin glass din shi ya zuba mata wadanan Hazel eyes din shi
Da sauri ta dafe saitin zuciyar ta , ta datse idanun ta da karfi dan ba karamar tsorata ta yi ba
A hankali ya juyo ya kali Moussa da ya zuba musu ido tun dazu ya na murmushi
Ya na ganin kallon Zayd ke yi mishi ya sa ya mike tsaye ya koma bedroom din shi ya basu wuri dan ya san haka kallon Zayd ke nufi
Ya na barin wajen ya dawo da kallon shi kan Inaya , slowly ya ce da ita " kin tsora ta ne ? "
Jinjina mishi kai ta yi ba tare da ta bude idanu ba
Jinkirtawa ya yi kafin ya ce " open your eyes ba abun da zai faru "
Girgiza mishi kai tayi cikin murya kamar za ta yi kuka ta ce " yaya Zayd bazan iya ba "
" bude idanun ki ina son muyi wata magana " ya fada mata cikin sanyi murya
Yanayin da ya yi mata maganar ya sanya ta sauke ajiyar zuciya , a hankali ta fara kokarin bude idanun ta
Karafff ko sai cikin nashi dan shi ma ita ya ke kallo
Sai gani ta yi ba karamin kyau ya kara yi mata ba , wadanan eyebrow sun fito ainahin su a cike sun konta luff kamar shi ya zana su , da wasu zarazaren eyelashes din shi sun kara kayata fuskar ta shi , da ya cire glass din shi sai ta face din kamar ba tashi ba
Duk sai ta ji ta tsargu sa kallon shi ta kassa janye idanun ta da ga cikin nashi
Su na a haka ta jiyo wannan zazzakar Muryar ta shi cikin nitsuwa ya ce mata " nassan za ki tambayi kan ki dalilin mi na meda kai na makaho da kurma , nassan cikin zuciyar ki ki na min kallon mayaudari , amma zan so ki san ba haka ba ne "
Dan lumshe idanu ta yi kafin ta bude su a hankali ta sunkuyar da kai ta riko hannun ta kafin ta ce " ban san dalilin ka na yi haka ba yaya Zayd , a ce duk wannan shekarun da muka dauka tare ko kalma daya ba ka taba fada ba a gaba na , ni ba ma wannan ba yaya Zayd ina son in san wanene kai " ,
Sunkuyar da kai kassa shi ma ya yi ya riko hannayan shi biyu kafin ya fara magana kamar haka " ba zan iya fada miki ko ni wanene a yanzu ba , kawai ki yi min kallon Zayd dan haka na ke , babu abun da zai sauya ko na fada miki , ni a sani na tun lokacin da na shigo garin nan ban taba ce ma wani ni kurma ne ko makaho akasi ma ni haka na ke magana nauyi ta ke yi min ko yanzu ji na ke kamar harshe na zai fado kassa , lokacin da mu ka zo garin nan ba na jin haoussa duk yadda zan yi magana mutane ba su ganewa haka ya sa na dinga yin shiru kawai , a dalilin mourir da shi ma da kyair ya koyi haoussar ya koya min , ni fa har yanzu ba wata cikakiyar haoussa na iya fa "
Bai karasa maganar shi ba sakamakon yar dariyar da Inaya ta yi ta na fadin " yadda ka ke wannan maganar kuma ka ce ba ka iya haoussa , wanda bai sanka va zai ce a bakin ka a ka yi haoussar "