Sashe 30
Exile Princess Love And Power Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da sauri mai shagon da ta yi cepane ya ce " Nesrine yi hakuri ku tafi likita, kar a je kin samu rauni, kar ki damu zan fadawa malam abun da ya faru sai ya tarda ki cen likitar "
Jinjina mishi kai ta yi dan ta san mai shagon ya san gidan su kuma ya san malam sosai
A haka ta yarda ta tashi da taimakon matukin motar ya shigar da ita gidan gaba wajen mai zaman bazan
Sannan ya gewayo ya nufi mazaunin driver ya na yi ma mai shagon godiya
Ba komai me shagon ya ce mishi sannan ya juya shi clients din shi da su ka fito su ka koma cikin shagon dan ya sallame su
Nesrine kuma ta na shiga motar ta jingina a jikin kujerar motar ta lumshe idanun ta har driver din ya shigo ya tada motar su ka fara tafiya
Sannu sannu har sun dauki wajen good one hour su na tafiya Nesrine ba ta sani ba idanun ta na a lumshe
Sai da ta ji motar ta tsaya sannan ta tasso ta bude idanun ta slowly ta fara bin wajen da kallo
Sam bai yi kama da Hospital ba , wajen duk ciyayi ne babu alamun mutun ko da guda kamar irin gidan gona
Ta na tsaka da kallon wajen ta ga an bude kofar geffen ta a ka ce " madam fito ko ! "
Cike da rudu ta daga kafa ta fito da ga cikin motar ta na kara bin wajen da kallo
Ta na tsaka da kale kalen ta , ta tsinci Muryar shi ya na fadin " madam mu je daga ciki "
Da sauri ta girgiza mishi kai ta na neman ta yi kuka ta ce " don Allah malam ka maida ni gidan mu "
Ba ta gama rufe baki ba ya daura da cewa " kar ki damu ni ma sauri na ke wani sako ne zan daukowa sai mu tafi "
Duk yadda ta so ya ta ki shiga gidan gonar nan sai da ya yi mata wayo ya sa ta shiga ba dan ta so ba
Su na shiga parlour din gidan ya juya ya rufe kofar da kai
Da sauri Nesrine ta ce " don Allah mu tafi ka meda ni gida " ta kai karshen kamar za ta yi kuka
Juyowa ya yi ya saki wani makirin murmushi ta cikin face mask din shi ya fara nufar ta a hankali
Duk taku daya inya yi , ita ma sai ta yi taku daya bayan ta na girgiza mishi kai idanun ta su ka kawo ruwa
Ba tare da ya tsaya ba ya sa hannu ya zare cap din kan shi ya tila gefe sannan ya zame face mask din shi slowly ita ma ya tila gefe
Dumm Nesrine ta ji gaban ta ya fadi lokacin da ta yi arba da fuskar Moctar
Murya na kerma ta ce " Moctar me ya sa ka kawo ni nan , ka ga ka kyale ni na tafi "
Wata shegiyar dariya ya yi ya na kallon ta ya ce " wane gida kuma bayan wannan , ai tun da ban samu abun da na ke so ba tare da wacen kanwar ta ki , za ki biya a madadin ta " ya kai karshen ya na kai hannun shi zai taba ta
Da sauri ta buge hannun shi ta na fadin " kar ka taba ni , ka kyale ni na tafi don Allah "
Murmushi yayi kafin ya ce " ga hanya nan ban hana ki tafiya ba, ni dama wassa na ke miki " ya kai karshen ya na nuna mata kofar futa
Da gudu ta nufi kofar da su ka shigo , sai dai kuma ta na isa ta ji kofar a like ta ke , ta yi ta kokarin ta bude ta amma ko motsi ba ta yi ba har ya kai ta saki kuka
Ta na tsaka da kukan nata ta jiyo sautin dariyar shi
Cak ta tsaya da abun da ta ke ta sunkuyar da kai ta na ci gaba da kukan
Ba ta Ankara ba kawai sai ji ta yi , ya damko breast din ta ta baya ya murza da karfi har sai da ta saki kara
Da sauri ta fara kokarin kwace kan ta amma ina ya mata rikon sa baza ta iya kubce wa ba
Su na a haka ya sa hannu shi guda ya raba ta da hijabin jikin ta ,
Da duk karfin ta ta sa hannu ta ture shi ya yi baya
Ido a rufe ta yi geffen shi da gudu za ta bar wajen , sai dai ki taku biyu na kirki ba ta yi ba ya damko kugun ta ya juyo da ita ya sabba ta a kafada
Sai kara ta ke saki ta na bugun shi a baya amma kamar ba ya ji
Sai da isa wajen doguwar sofa ya kontar da ita
Tassss ta ji saukar mari saman kuncin ta har sai da ta dauke lokaci guda
Shi kuma ya na marin ta ya nuna ta da dan yatsar shi ya ce " ki yi min shiru ko kuma na kashe ki a wajen nan "
Ya na gama fadar haka ya mike ya cire duk kayan jikin shi ya bar short kadai
Sannan ya Haye saman sofar ya zauna a tsakiyar sawunta ya kai hannu ya yage hannayan rigar ta da karfi har sai da ya yage mata hannaye
Duk sai ya bi ya raba ta da kayan jikin ta, ya meda ta naked ba ta sani ba dan tun marin da ya yi mata ta fita cikin hayacin ta ta kurewa ceiling ido babu ko kiftawa
Bai tsaya yin wani wassa ba , kai tsaye ya afka mata , ya keta mata hadi babu ko tausayi a idanun shi
Wata irin razananiyar kara ce ta saki ta na dawowa cikin hayacin ta lokacin da ya yi dis virgin din ta ta damko damtsen shi da karfi ta matse
Cikin mugun ta ya yi raping din ta har sai da ya ji ya gaji sannan ya fada saman jikin ta ya konta ya na nishi
Nesrine kuma baiwar Allah tun karar nan da ta yi ta dauke lokaci guda kamar an dauke wutar nepa duk abin da ya yi mata sam ba ta cikin hayacin ta
Sannu sannu har barci ya dauke shi ya na saman jikin ta
Bai farka ba sai wajen karfe 6 na yamma ya fara jiyo sautin kukan ta a hankali ta na bugun shi a baya
A hankali ya ware idanun shi ya zubawa face din ta da ta yi jaga jaga da hawaye , shi sai yanzu ya ji wani mugun son ta ya shige mishi zuciya
Dan murmushi kadan yayi kafin ya bude baki ya ce " haba baby na , kukan na minene kuma ? "
Cikin fitar hayaci ta ke kai mishi bugu a baya ta na fadin " mugu , azzalumi , mara imani , Allah ya isa tsakani na da kai ba zan taba yafe maka ba , mugu kawai " ta kai karshen ta na sakin sabon kuka
Shi duk abun nan da ta ke kara tunzura shi ya ke
Ta na tsaka da kukan nata kawai sai ji tayi ya hade bakin su waje guda ya na kissing din ta
Zaro idanu ta yi ta na kallon shi , ya rufe idanun shi
Da karfi ta din ga kai mishi bugu a baya ta na harba kafafun ta ,
Dama kamar jira ya ke , da sauri ya kai hannayan shi ya riko kafafuta ya ware su ya sake afka mata ,
Yanzu ma sai da ta saki kara dan ba karamin ciwo ya ja mata ba ,
Haka ya ci gaba da sharholiyar shi saman ta , har sai da ta sake sume mishi bai sani ba
Sai da ya gaji iyakar gajiya sannan ya sauka da ga saman ta ya dauki short din shi ya sa ka bai tsaya bin ta kan ta ba kawai ya nufi stair ya Haye
After some minutes ya sauko sanye da wando three cuter brown da t-shirt fara ya na rike da wayar shi ya na latsawa
Ya na isa bakin sofar da ta ke konce ya ajiye wayar shi saman table ya zauna bakin sofar ya na murmushi ya kai hannu ya dan bubugi kumatun ta
Shiru ko motsawa ba ta yi ba , sake bubuga ta ya yi nan ma shiru ba ta motsa ba
Da sauri ya kai hannun shi wajen hudar hancin ta , nan ya ji ko nunfashi ba ta yi
A razane ya mike tsaye ya na kallon ta ya na zaro idanu ya na fadin " no no no ba dai mutuwa ta yi ba "
Bai kai ga rufe bakin shi ba ya ji kara a na kokarin bude kofar falon za a shigo
Da sauri ya juyo ya na kallon kofar zuciyar shi na duka uku uku , dai'dai lokacin da Hafiz ya shigo gidan kai a sunkuye ya na sallama
Dum Moctar ya ji gaban shi ya fadi ya kassa ko wani motsin kirki
Hafiz kuma ya na dago kai idanun shi su ka sauka kan Nesrine da ke konce naked saman sofa cikin jini
Slowly ya dago kai ya kali Moctar da ya yi sumar tsaye ya na kallon Moctar
A hankali Hafiz ya fara takowa ya nufi Moctar ya na kallon shi cikin ido
Wasu yawu Moctar ya hadiye kafin ya bude baki murya na kerma ya ce " bro me ka k......"
Bai kai ga karasa maganar shi ba Hafiz ya kai mishi wani wawan bugu a ciki har sai da ya zube saman guyiwowin shi ya na daura hannayan shi saman ciki
Jinjina mishi kai ta yi dan ta san mai shagon ya san gidan su kuma ya san malam sosai
A haka ta yarda ta tashi da taimakon matukin motar ya shigar da ita gidan gaba wajen mai zaman bazan
Sannan ya gewayo ya nufi mazaunin driver ya na yi ma mai shagon godiya
Ba komai me shagon ya ce mishi sannan ya juya shi clients din shi da su ka fito su ka koma cikin shagon dan ya sallame su
Nesrine kuma ta na shiga motar ta jingina a jikin kujerar motar ta lumshe idanun ta har driver din ya shigo ya tada motar su ka fara tafiya
Sannu sannu har sun dauki wajen good one hour su na tafiya Nesrine ba ta sani ba idanun ta na a lumshe
Sai da ta ji motar ta tsaya sannan ta tasso ta bude idanun ta slowly ta fara bin wajen da kallo
Sam bai yi kama da Hospital ba , wajen duk ciyayi ne babu alamun mutun ko da guda kamar irin gidan gona
Ta na tsaka da kallon wajen ta ga an bude kofar geffen ta a ka ce " madam fito ko ! "
Cike da rudu ta daga kafa ta fito da ga cikin motar ta na kara bin wajen da kallo
Ta na tsaka da kale kalen ta , ta tsinci Muryar shi ya na fadin " madam mu je daga ciki "
Da sauri ta girgiza mishi kai ta na neman ta yi kuka ta ce " don Allah malam ka maida ni gidan mu "
Ba ta gama rufe baki ba ya daura da cewa " kar ki damu ni ma sauri na ke wani sako ne zan daukowa sai mu tafi "
Duk yadda ta so ya ta ki shiga gidan gonar nan sai da ya yi mata wayo ya sa ta shiga ba dan ta so ba
Su na shiga parlour din gidan ya juya ya rufe kofar da kai
Da sauri Nesrine ta ce " don Allah mu tafi ka meda ni gida " ta kai karshen kamar za ta yi kuka
Juyowa ya yi ya saki wani makirin murmushi ta cikin face mask din shi ya fara nufar ta a hankali
Duk taku daya inya yi , ita ma sai ta yi taku daya bayan ta na girgiza mishi kai idanun ta su ka kawo ruwa
Ba tare da ya tsaya ba ya sa hannu ya zare cap din kan shi ya tila gefe sannan ya zame face mask din shi slowly ita ma ya tila gefe
Dumm Nesrine ta ji gaban ta ya fadi lokacin da ta yi arba da fuskar Moctar
Murya na kerma ta ce " Moctar me ya sa ka kawo ni nan , ka ga ka kyale ni na tafi "
Wata shegiyar dariya ya yi ya na kallon ta ya ce " wane gida kuma bayan wannan , ai tun da ban samu abun da na ke so ba tare da wacen kanwar ta ki , za ki biya a madadin ta " ya kai karshen ya na kai hannun shi zai taba ta
Da sauri ta buge hannun shi ta na fadin " kar ka taba ni , ka kyale ni na tafi don Allah "
Murmushi yayi kafin ya ce " ga hanya nan ban hana ki tafiya ba, ni dama wassa na ke miki " ya kai karshen ya na nuna mata kofar futa
Da gudu ta nufi kofar da su ka shigo , sai dai kuma ta na isa ta ji kofar a like ta ke , ta yi ta kokarin ta bude ta amma ko motsi ba ta yi ba har ya kai ta saki kuka
Ta na tsaka da kukan nata ta jiyo sautin dariyar shi
Cak ta tsaya da abun da ta ke ta sunkuyar da kai ta na ci gaba da kukan
Ba ta Ankara ba kawai sai ji ta yi , ya damko breast din ta ta baya ya murza da karfi har sai da ta saki kara
Da sauri ta fara kokarin kwace kan ta amma ina ya mata rikon sa baza ta iya kubce wa ba
Su na a haka ya sa hannu shi guda ya raba ta da hijabin jikin ta ,
Da duk karfin ta ta sa hannu ta ture shi ya yi baya
Ido a rufe ta yi geffen shi da gudu za ta bar wajen , sai dai ki taku biyu na kirki ba ta yi ba ya damko kugun ta ya juyo da ita ya sabba ta a kafada
Sai kara ta ke saki ta na bugun shi a baya amma kamar ba ya ji
Sai da isa wajen doguwar sofa ya kontar da ita
Tassss ta ji saukar mari saman kuncin ta har sai da ta dauke lokaci guda
Shi kuma ya na marin ta ya nuna ta da dan yatsar shi ya ce " ki yi min shiru ko kuma na kashe ki a wajen nan "
Ya na gama fadar haka ya mike ya cire duk kayan jikin shi ya bar short kadai
Sannan ya Haye saman sofar ya zauna a tsakiyar sawunta ya kai hannu ya yage hannayan rigar ta da karfi har sai da ya yage mata hannaye
Duk sai ya bi ya raba ta da kayan jikin ta, ya meda ta naked ba ta sani ba dan tun marin da ya yi mata ta fita cikin hayacin ta ta kurewa ceiling ido babu ko kiftawa
Bai tsaya yin wani wassa ba , kai tsaye ya afka mata , ya keta mata hadi babu ko tausayi a idanun shi
Wata irin razananiyar kara ce ta saki ta na dawowa cikin hayacin ta lokacin da ya yi dis virgin din ta ta damko damtsen shi da karfi ta matse
Cikin mugun ta ya yi raping din ta har sai da ya ji ya gaji sannan ya fada saman jikin ta ya konta ya na nishi
Nesrine kuma baiwar Allah tun karar nan da ta yi ta dauke lokaci guda kamar an dauke wutar nepa duk abin da ya yi mata sam ba ta cikin hayacin ta
Sannu sannu har barci ya dauke shi ya na saman jikin ta
Bai farka ba sai wajen karfe 6 na yamma ya fara jiyo sautin kukan ta a hankali ta na bugun shi a baya
A hankali ya ware idanun shi ya zubawa face din ta da ta yi jaga jaga da hawaye , shi sai yanzu ya ji wani mugun son ta ya shige mishi zuciya
Dan murmushi kadan yayi kafin ya bude baki ya ce " haba baby na , kukan na minene kuma ? "
Cikin fitar hayaci ta ke kai mishi bugu a baya ta na fadin " mugu , azzalumi , mara imani , Allah ya isa tsakani na da kai ba zan taba yafe maka ba , mugu kawai " ta kai karshen ta na sakin sabon kuka
Shi duk abun nan da ta ke kara tunzura shi ya ke
Ta na tsaka da kukan nata kawai sai ji tayi ya hade bakin su waje guda ya na kissing din ta
Zaro idanu ta yi ta na kallon shi , ya rufe idanun shi
Da karfi ta din ga kai mishi bugu a baya ta na harba kafafun ta ,
Dama kamar jira ya ke , da sauri ya kai hannayan shi ya riko kafafuta ya ware su ya sake afka mata ,
Yanzu ma sai da ta saki kara dan ba karamin ciwo ya ja mata ba ,
Haka ya ci gaba da sharholiyar shi saman ta , har sai da ta sake sume mishi bai sani ba
Sai da ya gaji iyakar gajiya sannan ya sauka da ga saman ta ya dauki short din shi ya sa ka bai tsaya bin ta kan ta ba kawai ya nufi stair ya Haye
After some minutes ya sauko sanye da wando three cuter brown da t-shirt fara ya na rike da wayar shi ya na latsawa
Ya na isa bakin sofar da ta ke konce ya ajiye wayar shi saman table ya zauna bakin sofar ya na murmushi ya kai hannu ya dan bubugi kumatun ta
Shiru ko motsawa ba ta yi ba , sake bubuga ta ya yi nan ma shiru ba ta motsa ba
Da sauri ya kai hannun shi wajen hudar hancin ta , nan ya ji ko nunfashi ba ta yi
A razane ya mike tsaye ya na kallon ta ya na zaro idanu ya na fadin " no no no ba dai mutuwa ta yi ba "
Bai kai ga rufe bakin shi ba ya ji kara a na kokarin bude kofar falon za a shigo
Da sauri ya juyo ya na kallon kofar zuciyar shi na duka uku uku , dai'dai lokacin da Hafiz ya shigo gidan kai a sunkuye ya na sallama
Dum Moctar ya ji gaban shi ya fadi ya kassa ko wani motsin kirki
Hafiz kuma ya na dago kai idanun shi su ka sauka kan Nesrine da ke konce naked saman sofa cikin jini
Slowly ya dago kai ya kali Moctar da ya yi sumar tsaye ya na kallon Moctar
A hankali Hafiz ya fara takowa ya nufi Moctar ya na kallon shi cikin ido
Wasu yawu Moctar ya hadiye kafin ya bude baki murya na kerma ya ce " bro me ka k......"
Bai kai ga karasa maganar shi ba Hafiz ya kai mishi wani wawan bugu a ciki har sai da ya zube saman guyiwowin shi ya na daura hannayan shi saman ciki