Sashe 25
Exile Princess Love And Power Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ya yi nisa cikin tunanin shi ya tsinci Muryar ta ta na fadin " yanzu yaya Zayd ka na da sister amma ba ta taba zuwa nan ba, ko dai kai ka ke tafiya ka gan ta "
Girgiza mata kai ya yi kafin ya ce " no ba ta zuwa ni ma ba na zuwa assali ma a tunanin su na mutu , shi ya sa na kyale su amma kullum su na cikin raina duk lokacin da na yi sallat sai na saka su a cikin adu'a , ko ina son in je wajen su bazan iya ba , ba dan rashin kudi ba, sai dan abun da zan je na tayar , ba na bukatar shi a rayuwa ta amma ya zaman min dole, shi ya sa na ci gaba da zama na a nan gashi kuma Allah ya bani wata familyn daban "
" yaya Zayd minene wannan abun da ba ka son ka tayar da shi da zai sa ka rabu da duk familyn ka , har su ringa tunanin ka mutu , kennan guduwa ka yi ? " ta kai karshen ta na zaro idanu
Dan karamin murmushi geffen fuska ya yi kafin ya kai hannu shi saman face din ta ya ce " e guduwa na yi dan an nemi a kashe ni , amma ba su yi nassara ba , na san duk lokacin da na koma sai sun ida cika aikin su , shi ya sa na bar musu kayan su har lokacin da kaddara za ta meda ni amma ba ni fatan komawa na fi jin dadin zama a nan "
A hankali ta kontar da kan saman kirjin shi kamar ta yi kuka ta ce " ban san abun da ya sa dan Adam ke yawwan son abun duniya , har ya kai ga kashe yan uwan shi saboda wani abun da a nan duniya zai bar shi , abun ba zai anfane shi da komai ba a ranar gobe kiyama sai ma ya jefa shi a halaka , ban san dalilin abun da ya sa su ke neman kashe ka ba yaya Zayd amma na san ko sun mallaki wannan abu ba za su rike shi tsakani da Allah , in har za su iya kashe mutun saboda shi "
Hannun shi ya kai a saman bayan ta ya na shafawa a hankali sannan ya ce " ikon Allah ne kawai ya cece ni a ranar nan , kuma na gode mishi da ya kawo ni a cikin wannan garin , ko so guda ban taba yin nadamar guduwar da na yi , amma har ga Allah ina kewar family na amma ba zan iya komawa ba "
Dago kan ta tayi ta na kallon face din shi ta ce " yaya Zayd don Allah ina son in san wanene kai , da ga ina ka ke , minene wannan abun da ya sa a le neman kashe ka har ka gudu ka bar familyn ka, don Allah yaya Zayd fada min "
Girgiza mata kai ya yi kafin ya ce " ba zan iya ba gaskia , labari na me tsawo ne , ban shirya ba ki shi yanzu ba amma wata rana zan fada miki , wata rana za ki san wanene ainahin ....."
kut maganar ta yanke sakamakon wani abu da ya tuno
Kallon ta ya yi cikin ido kafin ya ce " kafin ku dawo kano da zama za ki iya tuna wane gari ku ka baro ? "
Daga kan ta sama ta yi kamar mai tunanin wani abu kafin ta medo shi ta na kallon shi ta girgiza mishi kai tace " gaskia bazan iya tunawa ba , ni dai a sani na a nan kano na tasso "
" ni fa za ki iya sannin da ga ina na gudo na zo Nigeria ? " ya tambayeta zuciyar cike da tsoro kar abun da ya ke tunani ya zama gaskia
Dariya ta yi kafin ta ce " yaya Zayd ta ya zan iya sani bayan ka ki fada min "
Hannu ya kai ya ja kumatun ta ya ce " na ji yanzu tashi ki je ki yi wanka ki shirya , sau je mu yi breakfast "
Da to ta amsa mishi kafin ta yi kokarin tashi da ga jikin shi , ta sauko da ga saman gadon da gudu ta shiga toilet
Ya na kallon ta har sai da ya ga ta shiga toilet ta rufo kofar , sannan ya mike ya nufi closet ya dauki kayan shi , wandon jeans brown da t-shirt fara , sannan ya fice dakin ya nufi bedroom din Moussa
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
(LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny )
STORY & WRITTEN BY : ANISH
Marubuciyar littafin
TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡
PAGE 18 ❤🔥
Tsaye gaban dressing mirror ya isko Moussa ya na fessa turare
Bai tsaya bin ta kan shi ba ya wuce toilet kai tsaye
Jim kadan ya fito sanye da kayan shi , ya karaso bakin gadon Moussa ya zauna a lokacin shi ma Moussa ya na zaune bakin gadon
Kare mishi kallon da kyau Moussa ya yi kafin ya ce " me ya ke damun ka , na ga ka sauya lokaci guda "
Shiru ya yi bai amsa mishi ba ko kallon shi ba baya yi ya fada duniyar tunanin shi
Hannun shi Moussa ya kai ya dafa kafadar Zayd kafin ya ce " Amir me ya ke faruwa ne ? "
Ajiyar zuciya ya sauke ba tare da ya dago kai ba ya ce " Diya wlh har yanzu zuciya ta zafi ta ke yi min , har yanzu ina jin zafin yadda ya so ya bata mata rayuwa , dama kashe shi na yi na huta da wannan zafin da na ke ji "
Wani iska mai zafi Moussa ya furza da ga bakin shi kafin ya ce " ni kai na ina jin zafin abun nan , dama da ita muka tafi ko ba komi ta debe mana kewa , yanzu da wani abu ya same ta wlh ba zan iya kallon malam ba cikin ido , amanar ta ya ba mu ka ga dole mu kula da ita , ba kowa ne cikin duniyar nan zai dauki d'iyar shi guda ya bawa mutuman da bai san assalin shi ba , ko ainahin sunan shi bai sani ba, amma a haka ya yarda da kai ya baka ita ya kamata mu kula da ita tamkar rayuwar mu "
Dan karamin hijab geffen fuska Zayd ya yi sannan ya ce " ta na yawwan tino min Amira Tesnim , wani bangaran cikin zuciya ta, ta na debe min kewar ta "
Murmushi Moussa ya yi shi ma kafin ya ce " Amir yaushe za mu koma ne wai , ina kewar ahalin mu gaskia "
" very soon in sha Allah , amma kafin nan , na yanke wata shawara "
" wece shawara kuma ? "
Jinkirtawa ya yi kafin ya ce " za mu koma gidan mu na Abuja da zama , da ga yau ta daina zuwa college , zan fara nema mata admition a wani private college daban a cen Abuja , zaman ta a nan ya na da hatsari zai iya dawowa yace ya rama abun da mu ka yi mishi a kan ta , ni kuma ba zan so hakan ba "
Mikewa tsaye Moussa ya yi , ya yi takura guda gaba sannan ya ce " hakan ma shawara ce mai kyau amma ka na gani malam zai yarda ? "
Mikewa tsaye shi ma Zayd ya yi , ya tako ya tsaya geffen Moussa ya ce " zai yarda , ba ni shakkun hakan "
Ya na gama fadar haka ya taka ya bar dakin
Ya na fitowa ya koma bedroom din shi kai tsaye , amma abun mamaki ba ta ciki
A tunanin shi har yanzu ta na cikin toilet sai ya koma bakin gado ya zauna ya ciro wayar shi da ga cikin aljihun shi ya fara latsawa ,
Sannu sannu har ya share wajen good 30 minutes babu ita babu mai kama da ita
A hankali ya mike tsaye ya meda wayar shi cikin aljihu sannan ya nufi toilet
Bakin kofar ya tsaya ya kai hannu ya bubuga ya na fadin " wai har yanzu ba ki gama wankan ba ne "
Shiru ba a amsa mishi ba , ko karar ruwa ba ya ji
Hakan ya sa ya kai hannu ya tura kofar a hankali amma sai ya ga toilet din babu kowa a ciki
Da sauri ya juya ya fice dakin ya nufi dakin Moussa dai'dai lokacin da shi ma ya ke shirin fitowa har su ka bidi yin karo
Da sauri Moussa ya ce mishi " lafya ka ke irin wannan sauri haka ? "
" ba ka ga inda yarinyar nan ta shiga ba , na diba bedroom di na ba ta nan "
" kontar da hankalin ka ta na cikin gidan nan mana ya wuce ta na kitchen "
Tun kafin ya gama rufe bakin shi Zayd ya juya da sauri ya bar wajen
Kai tsaye kitchen ya nufa
Tun kafin ya shiga kitchen din ya gan ta ta fito rike da tray , ta na sanye da wando palazzo sky blue da t-shirt fara ta saka hijab zuwa kirji shi ma sky blue
Ya na ganin ta ya sauke ajiyar zuciya ya lumshe idanun shi
Ita kuma ta na ganin shi ta saki murmushi ta ce " yanzu da na ke shirin na je na yi muku magana da yaya Moussa ku zo muyi breakfast "
Ta kai karshen ta na shiga dining room ta ajiye tray din hannun ta saman dining table ta janyo chair ta zauna
Ya na kallon ta har ta zauna sannan ya tako cikin dining room din ya janyo kujerar da ke fuskantar ta ta ya zauna dai'dai lokacin da Moussa ya fito corridor
Girgiza mata kai ya yi kafin ya ce " no ba ta zuwa ni ma ba na zuwa assali ma a tunanin su na mutu , shi ya sa na kyale su amma kullum su na cikin raina duk lokacin da na yi sallat sai na saka su a cikin adu'a , ko ina son in je wajen su bazan iya ba , ba dan rashin kudi ba, sai dan abun da zan je na tayar , ba na bukatar shi a rayuwa ta amma ya zaman min dole, shi ya sa na ci gaba da zama na a nan gashi kuma Allah ya bani wata familyn daban "
" yaya Zayd minene wannan abun da ba ka son ka tayar da shi da zai sa ka rabu da duk familyn ka , har su ringa tunanin ka mutu , kennan guduwa ka yi ? " ta kai karshen ta na zaro idanu
Dan karamin murmushi geffen fuska ya yi kafin ya kai hannu shi saman face din ta ya ce " e guduwa na yi dan an nemi a kashe ni , amma ba su yi nassara ba , na san duk lokacin da na koma sai sun ida cika aikin su , shi ya sa na bar musu kayan su har lokacin da kaddara za ta meda ni amma ba ni fatan komawa na fi jin dadin zama a nan "
A hankali ta kontar da kan saman kirjin shi kamar ta yi kuka ta ce " ban san abun da ya sa dan Adam ke yawwan son abun duniya , har ya kai ga kashe yan uwan shi saboda wani abun da a nan duniya zai bar shi , abun ba zai anfane shi da komai ba a ranar gobe kiyama sai ma ya jefa shi a halaka , ban san dalilin abun da ya sa su ke neman kashe ka ba yaya Zayd amma na san ko sun mallaki wannan abu ba za su rike shi tsakani da Allah , in har za su iya kashe mutun saboda shi "
Hannun shi ya kai a saman bayan ta ya na shafawa a hankali sannan ya ce " ikon Allah ne kawai ya cece ni a ranar nan , kuma na gode mishi da ya kawo ni a cikin wannan garin , ko so guda ban taba yin nadamar guduwar da na yi , amma har ga Allah ina kewar family na amma ba zan iya komawa ba "
Dago kan ta tayi ta na kallon face din shi ta ce " yaya Zayd don Allah ina son in san wanene kai , da ga ina ka ke , minene wannan abun da ya sa a le neman kashe ka har ka gudu ka bar familyn ka, don Allah yaya Zayd fada min "
Girgiza mata kai ya yi kafin ya ce " ba zan iya ba gaskia , labari na me tsawo ne , ban shirya ba ki shi yanzu ba amma wata rana zan fada miki , wata rana za ki san wanene ainahin ....."
kut maganar ta yanke sakamakon wani abu da ya tuno
Kallon ta ya yi cikin ido kafin ya ce " kafin ku dawo kano da zama za ki iya tuna wane gari ku ka baro ? "
Daga kan ta sama ta yi kamar mai tunanin wani abu kafin ta medo shi ta na kallon shi ta girgiza mishi kai tace " gaskia bazan iya tunawa ba , ni dai a sani na a nan kano na tasso "
" ni fa za ki iya sannin da ga ina na gudo na zo Nigeria ? " ya tambayeta zuciyar cike da tsoro kar abun da ya ke tunani ya zama gaskia
Dariya ta yi kafin ta ce " yaya Zayd ta ya zan iya sani bayan ka ki fada min "
Hannu ya kai ya ja kumatun ta ya ce " na ji yanzu tashi ki je ki yi wanka ki shirya , sau je mu yi breakfast "
Da to ta amsa mishi kafin ta yi kokarin tashi da ga jikin shi , ta sauko da ga saman gadon da gudu ta shiga toilet
Ya na kallon ta har sai da ya ga ta shiga toilet ta rufo kofar , sannan ya mike ya nufi closet ya dauki kayan shi , wandon jeans brown da t-shirt fara , sannan ya fice dakin ya nufi bedroom din Moussa
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
(LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny )
STORY & WRITTEN BY : ANISH
Marubuciyar littafin
TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡
PAGE 18 ❤🔥
Tsaye gaban dressing mirror ya isko Moussa ya na fessa turare
Bai tsaya bin ta kan shi ba ya wuce toilet kai tsaye
Jim kadan ya fito sanye da kayan shi , ya karaso bakin gadon Moussa ya zauna a lokacin shi ma Moussa ya na zaune bakin gadon
Kare mishi kallon da kyau Moussa ya yi kafin ya ce " me ya ke damun ka , na ga ka sauya lokaci guda "
Shiru ya yi bai amsa mishi ba ko kallon shi ba baya yi ya fada duniyar tunanin shi
Hannun shi Moussa ya kai ya dafa kafadar Zayd kafin ya ce " Amir me ya ke faruwa ne ? "
Ajiyar zuciya ya sauke ba tare da ya dago kai ba ya ce " Diya wlh har yanzu zuciya ta zafi ta ke yi min , har yanzu ina jin zafin yadda ya so ya bata mata rayuwa , dama kashe shi na yi na huta da wannan zafin da na ke ji "
Wani iska mai zafi Moussa ya furza da ga bakin shi kafin ya ce " ni kai na ina jin zafin abun nan , dama da ita muka tafi ko ba komi ta debe mana kewa , yanzu da wani abu ya same ta wlh ba zan iya kallon malam ba cikin ido , amanar ta ya ba mu ka ga dole mu kula da ita , ba kowa ne cikin duniyar nan zai dauki d'iyar shi guda ya bawa mutuman da bai san assalin shi ba , ko ainahin sunan shi bai sani ba, amma a haka ya yarda da kai ya baka ita ya kamata mu kula da ita tamkar rayuwar mu "
Dan karamin hijab geffen fuska Zayd ya yi sannan ya ce " ta na yawwan tino min Amira Tesnim , wani bangaran cikin zuciya ta, ta na debe min kewar ta "
Murmushi Moussa ya yi shi ma kafin ya ce " Amir yaushe za mu koma ne wai , ina kewar ahalin mu gaskia "
" very soon in sha Allah , amma kafin nan , na yanke wata shawara "
" wece shawara kuma ? "
Jinkirtawa ya yi kafin ya ce " za mu koma gidan mu na Abuja da zama , da ga yau ta daina zuwa college , zan fara nema mata admition a wani private college daban a cen Abuja , zaman ta a nan ya na da hatsari zai iya dawowa yace ya rama abun da mu ka yi mishi a kan ta , ni kuma ba zan so hakan ba "
Mikewa tsaye Moussa ya yi , ya yi takura guda gaba sannan ya ce " hakan ma shawara ce mai kyau amma ka na gani malam zai yarda ? "
Mikewa tsaye shi ma Zayd ya yi , ya tako ya tsaya geffen Moussa ya ce " zai yarda , ba ni shakkun hakan "
Ya na gama fadar haka ya taka ya bar dakin
Ya na fitowa ya koma bedroom din shi kai tsaye , amma abun mamaki ba ta ciki
A tunanin shi har yanzu ta na cikin toilet sai ya koma bakin gado ya zauna ya ciro wayar shi da ga cikin aljihun shi ya fara latsawa ,
Sannu sannu har ya share wajen good 30 minutes babu ita babu mai kama da ita
A hankali ya mike tsaye ya meda wayar shi cikin aljihu sannan ya nufi toilet
Bakin kofar ya tsaya ya kai hannu ya bubuga ya na fadin " wai har yanzu ba ki gama wankan ba ne "
Shiru ba a amsa mishi ba , ko karar ruwa ba ya ji
Hakan ya sa ya kai hannu ya tura kofar a hankali amma sai ya ga toilet din babu kowa a ciki
Da sauri ya juya ya fice dakin ya nufi dakin Moussa dai'dai lokacin da shi ma ya ke shirin fitowa har su ka bidi yin karo
Da sauri Moussa ya ce mishi " lafya ka ke irin wannan sauri haka ? "
" ba ka ga inda yarinyar nan ta shiga ba , na diba bedroom di na ba ta nan "
" kontar da hankalin ka ta na cikin gidan nan mana ya wuce ta na kitchen "
Tun kafin ya gama rufe bakin shi Zayd ya juya da sauri ya bar wajen
Kai tsaye kitchen ya nufa
Tun kafin ya shiga kitchen din ya gan ta ta fito rike da tray , ta na sanye da wando palazzo sky blue da t-shirt fara ta saka hijab zuwa kirji shi ma sky blue
Ya na ganin ta ya sauke ajiyar zuciya ya lumshe idanun shi
Ita kuma ta na ganin shi ta saki murmushi ta ce " yanzu da na ke shirin na je na yi muku magana da yaya Moussa ku zo muyi breakfast "
Ta kai karshen ta na shiga dining room ta ajiye tray din hannun ta saman dining table ta janyo chair ta zauna
Ya na kallon ta har ta zauna sannan ya tako cikin dining room din ya janyo kujerar da ke fuskantar ta ta ya zauna dai'dai lokacin da Moussa ya fito corridor