Sashe 24
Exile Princess Love And Power Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wani corridor ya bi ya koma bayan gidan wajen wata katuwar kofa ta mota ,
Sai da ya ka bakin kofar sannan ya janye hannun shi da ke saman bakin Moctar ya juyo da shi su na fuskantar juna
Ido cikin ido ya kaleshi kafin ya ce " ka yi sa'a ba ka taba ta ba , zan kyale ka a haka amma duk ranar da na sake kanin ka ko da cikin inuwar ta ne sai na kashe ka "
Ya na gama fadar haka ya kai hannun shi ya bude kofar ya tila shi waje , ya fadi kassa kan shi ya bugu da wani dutse nan wajen ya fashe
Zayd kuma ya na tila shi ya rufe kofar ya juya zai bar wajen nan ya ga Moussa ya na tsaye ya zuba mishi ido
" wai Amir wanene wannan, mi ya ke a cikin gidan nan " Moussa ya tambaye shi
Takawa ya fara yi zai bar wajen , sa sauri Moussa ya bi bayan shi su ka bar wajen a tare
Sai da su ka shiga cikin falon gidan sannan ya zauna saman sofa ya jingina a bayan sofar ya daga kai ya lumshe idanun shi ya na sauke ajiyar zuciya
Geffen shi Moussa ya zo ya zauna ya na son ya ji abun da ke faruwa dan shi an bar shi cikin dufu
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
(LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny )
STORY & WRITTEN BY : ANISH
Marubuciyar littafin
TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡
PAGE 17 ❤🔥
Sai da su ka dauki lokaci a haka ba wanda ya ce ma wani ko uppan sannan Zayd ya sauko da kanshi ya bude idanun shi
Kallon Moussa ya yi kafin ya ce " ban san ko wanene yaron nan ba , amma ya kai sau uku ina ganin shi ya tare wannan yarinyar , a na karshen ta mare shi dan ya ruko hannun ta , zai ramawa na iso wajen na yi mishi kashedin kar na sake ganin shi kusa da ita, nassan ya ji haushi maganar dalilin da ya sa ya fara bibiyar ta ya ga a ina ta ke in kuma ita kadai ce , tun ranar da muka tafi ta koma gidan uncle sai yau ta dawo gidan nan , dan ya san ita kadai ce a nan shi ya sa ya yi anfani da hakan ya zo ya yi raping din ta "
Da sauri Moussa ya katse shi da cewa " what ? Rape fa ? "
Jinjina mishi kai Zayd ya yi kafin ya ce " tun safiya na ke jin gaba na na faduwa na rasa dalili , sai da na ce maka mu tafi tun lokacin da na yi maka magana amma ka shiga ce min sai ka Kamala aikin da ya kawo mu , in ba dan Allah ya sa mun iso da sauri kai ka san irin abun da zai mata "
Ya na gama fadar haka ya mike ya nufi corridor
Jim kadan ya fito rike da torch din Moctar da rigar shi da belt , ya ajiye su saman table sannan ya ce wa Moussa in ya tashi ya jefar da kayan da ga haka ya koma bedroom din shi ya bar Moussa nan zaune a falon
Ya na shiga bedroom din shi ya koma bakin gado geffen ta ya konta , ya daura hannun shi daya saman goshi dayan kuma saman cikin shi , ya lumshe idanun shi ya na tunanin da yanzu bai zo da wuri ba a wane irin hali zai tardo ta , sa yanzu Moctar ya cutar da ita da wane ido zai kali malam
Da irin wannan tunanin barci ya yi gaba da shi
Washe gari
Misalin karfe 6 na safe ta ware idanun ta a hankali ta na karanto adu'ar tashi da ga barci
Juyo kan da za ta yi ta gan shi konce a geffen ta sai da gaban ta ya fadi , cike da mamaki ta bude baki a hankali ta ce " yaya Zayd "
Ya na jin ta kiri sunnan shi ya bude idanun shi slowly ya na kallon ceiling kafin ya dawo da kallon shi kan ta
Dan murmushi tayi kafin ta ce " yaya Zayd ba sai gobe za ku dawo ba , shi ne za ka yi min irin wannan bazatar, ni na dauka aljani ne ma "
Kallon ta ya ke cikin ido babu ko kiftawa ya ki ba ta amsa
Ganin kallon nashi ya fara takura mata ya sa ta yi sauri ta yi kokarin mikewa za ta bar wajen
Da sauri ya riko hannun ta ya janyo ta da karfi ta koma ta konta ya na fadin " ina za ki je ne yau fa week-end , konta ki huta "
Kallon shi ta yi ta na murmushi kafin ta ce " amma yaya Zayd zan je ne f......"
Da sauri ya dora yatsar shi saman lips din ta ya katse ta da cewa " shiiiiiiiiii ki konta na ce , ko kema yanzu Nesrine ta koya miki kin jin magana ? "
Da sauri ta girgiza mishi kai ta na son ta ce mishi sallat ta ke son ta je ta yi dan yau ba ta samu ta tashi da asuba ba amma ya hana ta magana
Daga mata gera guda ya yi ganin yadda ta kura mishi ido ya ce " why ki na kallo na haka , ko za ki dake ni "
Da sauri ta girgiza mishi kai ta na murmushi
Slowly ya janye yatsar shi da ga saman lips din ta
Kamar jira ta ke dama, ya na janye yatsar shi ta bude baki za ta yi magana
Da sauri ya meda yatsar shi ya na fadin " no shiru za ki yi yau baza ki cika ni da surutu ba , bakin dan guntu amma sai bala'i surutu kamar parrot "
Matse girar ta ta yi ta turo dan bakin nan nata ta fara gunguni kassa kassa wai ita ta ji haushin ya ce ta na da surutu
" oh babyn malam duka na za ki yi , shikenan zan janye yatsa ta amma kar ki yi magana kin ji ko ? "
Da sauri ta girgiza mishi kai allamun to
A hankali ya janye yatsar shi ya zuba mata idanu
Sai da ta dauki lokaci dan ta shan'mace shi sannan ta ce " ni ba di surutu kamar parrot " ta kai karshen ta na murguna mishi baki
Dan zaro idanu yayi ya na kallon kafin ya ce " ke wa ki ke ma wannan abun "
Hararrar shi ta yi kafin ta ce " kai na ke ma , ni yaya Zayd ka kyale ni mun ma bata "
" da wani shiri mu ke bare ki ce mun bata , amma shikenan tun da haka ne bara na tashi na koma inda na fito " ya kai karshen ya na kokarin mike wa zaune
Ya na shirin sauko da kafafun shi kassa ya ji an buga mishi pillow a baya
Da sauri ya juya ya na kallon ta
Ta na zaune saman guyiwowin ta na rike da pillow sai hura kumatu da iska ta ke
Ta na ganin ya juyo ta kara kai mishi wani bugun da pillow a fuska ta ce " wlh yaya Zayd ba bu inda za ka koma , sai dai mu tafi tare "
Ta na rufe baki ya ce " ke lafiyar ki za ki buge ni ? "
Bai gama rufe baki ba ta kai mishi wani bugun a fuska ta ce " e na buga , kuma na kara " ta kai karshen ta na kara kai mishi wani bugun
Ta na shirin yi mishi na biyar ya damko pillow ya ce " kin yi na ki saura nawa "
Dan zaro idanu ta yi ta na jan pillow din da karfi amma ina da hannu daya ya damko shi amma ta kassa kwace shi
" yaya Zayd ka sake min pillow na " ta fada kamar za ta yi kuka
Da karfi ya janyo pillow tare da ita ta fado saman fafadar kirjin shi , ya na kallon ta cikin ido ya ce " sai bala'in jan fada amma ba karfi "
Kallon shi ta ke ita ma cikin ido sai ta ji ba za ta iya janye idanun ta daga cikin nashi ba
Sun dauki lokaci su na kallon juna cikin ido ba wanda ya iya cewa wani abu
Cen kuma Inaya ta ce dashi " yaya Zayd , ka taba kamuwa da soyayyar wata a cikin zuciyar ka "
Ya na kallon ta cikin ido sai da ya dauki lokaci kafin ya koma slowly ya konta da ita a saman kirjin shi , a hankali ya kai hannu ya janye jelar gashin da ta zuba mata a geffen fuska ya ci gaba da kallon ta cikin ido
Sai ya da ya jima a haka kafin ya ce " never ! Ko so guda ban taba jin ina son wata mace a cikin zuciya ta bayan Ammie na da kuma sister di ta sai kaka ta, su kade matan da na ji ina son su har cikin zuciya ta , bayan haka ban taba jin ina son wata mace ba , assali ma ni ko kallon mace ba na yi , ko magana idan mace ta yi min kyale ta na ke , idan har ba da maganar aiki ta zo min ba ko kuma an aiko ta ta kamin sako "
Cikin zuciyar shi kuma ya ce " amma ban dalilin da ya sa ko wane lokaci na ke da bukatar ganin ki ba , ban san dalilin da ya sa kullum ni ke son na yi miki magana , ban san dalilin da ya sa ko wane lokaci na ke jin zuciya ta na bukatar ki kusa da ita "
NI KUMA NA CE HUMMM TUKUNNA MA BA KA GA KOMAI BA 😝😂😂
Sai da ya ka bakin kofar sannan ya janye hannun shi da ke saman bakin Moctar ya juyo da shi su na fuskantar juna
Ido cikin ido ya kaleshi kafin ya ce " ka yi sa'a ba ka taba ta ba , zan kyale ka a haka amma duk ranar da na sake kanin ka ko da cikin inuwar ta ne sai na kashe ka "
Ya na gama fadar haka ya kai hannun shi ya bude kofar ya tila shi waje , ya fadi kassa kan shi ya bugu da wani dutse nan wajen ya fashe
Zayd kuma ya na tila shi ya rufe kofar ya juya zai bar wajen nan ya ga Moussa ya na tsaye ya zuba mishi ido
" wai Amir wanene wannan, mi ya ke a cikin gidan nan " Moussa ya tambaye shi
Takawa ya fara yi zai bar wajen , sa sauri Moussa ya bi bayan shi su ka bar wajen a tare
Sai da su ka shiga cikin falon gidan sannan ya zauna saman sofa ya jingina a bayan sofar ya daga kai ya lumshe idanun shi ya na sauke ajiyar zuciya
Geffen shi Moussa ya zo ya zauna ya na son ya ji abun da ke faruwa dan shi an bar shi cikin dufu
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
(LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny )
STORY & WRITTEN BY : ANISH
Marubuciyar littafin
TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡
PAGE 17 ❤🔥
Sai da su ka dauki lokaci a haka ba wanda ya ce ma wani ko uppan sannan Zayd ya sauko da kanshi ya bude idanun shi
Kallon Moussa ya yi kafin ya ce " ban san ko wanene yaron nan ba , amma ya kai sau uku ina ganin shi ya tare wannan yarinyar , a na karshen ta mare shi dan ya ruko hannun ta , zai ramawa na iso wajen na yi mishi kashedin kar na sake ganin shi kusa da ita, nassan ya ji haushi maganar dalilin da ya sa ya fara bibiyar ta ya ga a ina ta ke in kuma ita kadai ce , tun ranar da muka tafi ta koma gidan uncle sai yau ta dawo gidan nan , dan ya san ita kadai ce a nan shi ya sa ya yi anfani da hakan ya zo ya yi raping din ta "
Da sauri Moussa ya katse shi da cewa " what ? Rape fa ? "
Jinjina mishi kai Zayd ya yi kafin ya ce " tun safiya na ke jin gaba na na faduwa na rasa dalili , sai da na ce maka mu tafi tun lokacin da na yi maka magana amma ka shiga ce min sai ka Kamala aikin da ya kawo mu , in ba dan Allah ya sa mun iso da sauri kai ka san irin abun da zai mata "
Ya na gama fadar haka ya mike ya nufi corridor
Jim kadan ya fito rike da torch din Moctar da rigar shi da belt , ya ajiye su saman table sannan ya ce wa Moussa in ya tashi ya jefar da kayan da ga haka ya koma bedroom din shi ya bar Moussa nan zaune a falon
Ya na shiga bedroom din shi ya koma bakin gado geffen ta ya konta , ya daura hannun shi daya saman goshi dayan kuma saman cikin shi , ya lumshe idanun shi ya na tunanin da yanzu bai zo da wuri ba a wane irin hali zai tardo ta , sa yanzu Moctar ya cutar da ita da wane ido zai kali malam
Da irin wannan tunanin barci ya yi gaba da shi
Washe gari
Misalin karfe 6 na safe ta ware idanun ta a hankali ta na karanto adu'ar tashi da ga barci
Juyo kan da za ta yi ta gan shi konce a geffen ta sai da gaban ta ya fadi , cike da mamaki ta bude baki a hankali ta ce " yaya Zayd "
Ya na jin ta kiri sunnan shi ya bude idanun shi slowly ya na kallon ceiling kafin ya dawo da kallon shi kan ta
Dan murmushi tayi kafin ta ce " yaya Zayd ba sai gobe za ku dawo ba , shi ne za ka yi min irin wannan bazatar, ni na dauka aljani ne ma "
Kallon ta ya ke cikin ido babu ko kiftawa ya ki ba ta amsa
Ganin kallon nashi ya fara takura mata ya sa ta yi sauri ta yi kokarin mikewa za ta bar wajen
Da sauri ya riko hannun ta ya janyo ta da karfi ta koma ta konta ya na fadin " ina za ki je ne yau fa week-end , konta ki huta "
Kallon shi ta yi ta na murmushi kafin ta ce " amma yaya Zayd zan je ne f......"
Da sauri ya dora yatsar shi saman lips din ta ya katse ta da cewa " shiiiiiiiiii ki konta na ce , ko kema yanzu Nesrine ta koya miki kin jin magana ? "
Da sauri ta girgiza mishi kai ta na son ta ce mishi sallat ta ke son ta je ta yi dan yau ba ta samu ta tashi da asuba ba amma ya hana ta magana
Daga mata gera guda ya yi ganin yadda ta kura mishi ido ya ce " why ki na kallo na haka , ko za ki dake ni "
Da sauri ta girgiza mishi kai ta na murmushi
Slowly ya janye yatsar shi da ga saman lips din ta
Kamar jira ta ke dama, ya na janye yatsar shi ta bude baki za ta yi magana
Da sauri ya meda yatsar shi ya na fadin " no shiru za ki yi yau baza ki cika ni da surutu ba , bakin dan guntu amma sai bala'i surutu kamar parrot "
Matse girar ta ta yi ta turo dan bakin nan nata ta fara gunguni kassa kassa wai ita ta ji haushin ya ce ta na da surutu
" oh babyn malam duka na za ki yi , shikenan zan janye yatsa ta amma kar ki yi magana kin ji ko ? "
Da sauri ta girgiza mishi kai allamun to
A hankali ya janye yatsar shi ya zuba mata idanu
Sai da ta dauki lokaci dan ta shan'mace shi sannan ta ce " ni ba di surutu kamar parrot " ta kai karshen ta na murguna mishi baki
Dan zaro idanu yayi ya na kallon kafin ya ce " ke wa ki ke ma wannan abun "
Hararrar shi ta yi kafin ta ce " kai na ke ma , ni yaya Zayd ka kyale ni mun ma bata "
" da wani shiri mu ke bare ki ce mun bata , amma shikenan tun da haka ne bara na tashi na koma inda na fito " ya kai karshen ya na kokarin mike wa zaune
Ya na shirin sauko da kafafun shi kassa ya ji an buga mishi pillow a baya
Da sauri ya juya ya na kallon ta
Ta na zaune saman guyiwowin ta na rike da pillow sai hura kumatu da iska ta ke
Ta na ganin ya juyo ta kara kai mishi wani bugun da pillow a fuska ta ce " wlh yaya Zayd ba bu inda za ka koma , sai dai mu tafi tare "
Ta na rufe baki ya ce " ke lafiyar ki za ki buge ni ? "
Bai gama rufe baki ba ta kai mishi wani bugun a fuska ta ce " e na buga , kuma na kara " ta kai karshen ta na kara kai mishi wani bugun
Ta na shirin yi mishi na biyar ya damko pillow ya ce " kin yi na ki saura nawa "
Dan zaro idanu ta yi ta na jan pillow din da karfi amma ina da hannu daya ya damko shi amma ta kassa kwace shi
" yaya Zayd ka sake min pillow na " ta fada kamar za ta yi kuka
Da karfi ya janyo pillow tare da ita ta fado saman fafadar kirjin shi , ya na kallon ta cikin ido ya ce " sai bala'in jan fada amma ba karfi "
Kallon shi ta ke ita ma cikin ido sai ta ji ba za ta iya janye idanun ta daga cikin nashi ba
Sun dauki lokaci su na kallon juna cikin ido ba wanda ya iya cewa wani abu
Cen kuma Inaya ta ce dashi " yaya Zayd , ka taba kamuwa da soyayyar wata a cikin zuciyar ka "
Ya na kallon ta cikin ido sai da ya dauki lokaci kafin ya koma slowly ya konta da ita a saman kirjin shi , a hankali ya kai hannu ya janye jelar gashin da ta zuba mata a geffen fuska ya ci gaba da kallon ta cikin ido
Sai ya da ya jima a haka kafin ya ce " never ! Ko so guda ban taba jin ina son wata mace a cikin zuciya ta bayan Ammie na da kuma sister di ta sai kaka ta, su kade matan da na ji ina son su har cikin zuciya ta , bayan haka ban taba jin ina son wata mace ba , assali ma ni ko kallon mace ba na yi , ko magana idan mace ta yi min kyale ta na ke , idan har ba da maganar aiki ta zo min ba ko kuma an aiko ta ta kamin sako "
Cikin zuciyar shi kuma ya ce " amma ban dalilin da ya sa ko wane lokaci na ke da bukatar ganin ki ba , ban san dalilin da ya sa kullum ni ke son na yi miki magana , ban san dalilin da ya sa ko wane lokaci na ke jin zuciya ta na bukatar ki kusa da ita "
NI KUMA NA CE HUMMM TUKUNNA MA BA KA GA KOMAI BA 😝😂😂