Sashe 7
The Return Of The King Complete Hausa Novel · about 8 min read
Zaro ido yayi yace "No mummy,King bazai fitar dani ba saide yasa a kasheni mummy shi ya.....
Bai karasa magana ba wani police yazo ya daka mishi tsawa akan lokaci yayi,haka Hajiya hawwa na kuka Fu'ad nayi suka rabu yana
" wallahi mummy King kasheni zeyi shi yasa aka kashe Mami"
Qurki wani police ya buga mishi akai sai kuma ya fadi luu....
*************************
Dandazon en jarida da ma'aikatar gidan radio da TV ne a cike a wajen kowannensu a shirye yake tsapp da tamboyoyi fal bakunansu,kowa fatansa ya samu damar yiwa KING tambaya
Cikin takunsu na burgewa da kasaita KING da tawagarsa suka karaso,yana gaba cikin shigar black suit ya tushe idonsa da bakin glass sai Zaki daga gefensa na dama da sabon P.A daya karancin harkar politics sosai Wanda Zaki ya dauko shi musamman akan takararsu.Daga bayansu kuma tarin guards din King ne fuskar nn a dinke as usually
Inda aka tanada musamman dominsu suka zauna KING na daga tsakiyarsu,wajen a zagaye yake da securities koh ta ena suna kallo motsin kua snn ga CCTV dayake dauke da kowanne lungu da saqo na wajen
Bayan an gabatarda duk abinda ya dace,aka fara bada damar tambaya ta hanyar daga hannu shi kuma mai gabatarwa sai ya zabi daya cikin en jaridar don dogace baka isa kayi cross question ba.Haka King ya dinga amsa tambayoyinsu kai tsaye
"A matsayinka na dan kasa mai kishin kasa,zaka iya zaben wanda yayi sanadiyyar iyayensa,matarsa tareda yaransa.Snn ya gudu na tsawon shekaru har shida sai dare daya ya dawo da neman kara mulkar al'umma,mutumin daya jefa rayuwar Iyalinsa cikin hadari yaya kake tunanin makomar sauran al'umma zai kasance karkashin mulkinsa?"
Tsitt wajen ya dauka don kamar saukar aradu haka sukaji saukar tambayar daga bakin wacce KING bai taba tunanin ganinta awajen ba don kafin su karaso saida ya biya ya dubata tana kwance
"U AGAIN?"
SHARE FISABILLAH 🙏🏻
[1/6, 9:00 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY APHSERTEEN KHAIREE
ELEGANT ONLINE WRITERS
8
Kallo ne ya dawo kanta, kaf wajen kallonta suke da tsananin mamaki.ZAKI kuwa ji yake kamar zuciyarsa zata fito yanda take hantsilowa a kirjina na tsananin 6acin rai gashi he can't make any attempt sbd idon en jarida dake cike a wajen.She looks so sick don dakyar ta iya tsayuwa da kafafunta,kokarin controlling kanta kawai takeyi don ta samu ta aiwatar da abinda ke gabanta shine kawai burinta a yanxu.KING kuwa kureta kawai yayi da ido yana karantar yanayinta ba tare da nuna shock koh damuwa akan tambayar tata ba,gyaran murya yayi wanda ya dawo da attention din jama'a da suka kura FAHIMA da kallo kansa
"Komai na rayuwa na tafiya da lokaci,kaddara, sanadi, wanda bawa bai Isa ya tsallake kaddararsa ba kamar yanda kema kike fuskantar taki kaddarar. *FAMILY* sune ginshikin mutum Wanda bbu sacrifices da cikakken dan halak bazai iyayiwa danginsa ba kema nasan yanzu haka sukikewa fighting idan har zaki iya yin abinda kikeyi yanzu akan mahaifiyarki da danki meyesa Ni zankashe mahaifiyata, mahaifina, matata, sannan gudan jinina en biyun da bazasusan me duniyar ta qunsa da ababen cikinta ba idan harke ke dakike mace Mai rauni zaki iya fuskantar kowanne qalubale akan danki da mahaifiyarki meyesa ni da nake namiji fitacce sannan politician bazan shiga challenges da masifu kala kala ba"
Cen ya sauki numfashi tare da dan runtse idonsa ya bude,jama'ar wajen kua jikinsa yayi sanyi kowa ya hadiye maganar dake bakinsa.Bayan kamar 30secs King ya cigaba da magana da dakakkiyar murya wanda kowacce kalma take fitar da amon tsantsar gaskiya snn direct daga zuciyarsa
"Allah shine shaida snn madogarata kuma banyiwa wani dan qasata da garina tilas cewa sayya zabeni ba,ina kira ga talakawa daduk wanda yakeda yancin zabe kada kusiyar da quriarku, kuzabi abinda zuciyoyinku suke muradi Kuma kuke ganin shine daidai domin gobenku.
Next question please?"
Tsitt wajen ya dauka kowa yasha jinin jikinsa don maganar king ba kamarin kashe musu jiki yayi ba sai kallon kallo da sukeyiwa junansu,mikewa KING yayi yace
"Then,let's call it a day"
Takowa yayi gurds dinsa na mara masa baya,FAHIMA dake tsaye still kamar an kafata wajen yazo ya wuce ta gabanta ba tareda ya kalli koh inda take ba.Har aka watse tana tsaye a wajen,kafe kanta ta taji ya fara sara mata tayi sai kua ta zube a kasa....
Gida direct su KING suka nufa inda jama'a keta masa ihu sai kayi,suna isa ya wuce bedroom dinsa dake sama ba tareda ya tanka kua ba.Suma kansu guards din sun san ran maza ya baci,Album dinsa ya dauko yana kallon photon iyayenshi zuciyarsa na tafasa don ba karamin fami FAHIMA ta masa ba sai yakeji kamar yanxu ne ya rasasu komai ya dawo masa sabo fil. Tunawa yayi da rayuwarsa ta baya,abubuan da suka shude...
_*WANENE KING*_
_ALIYU MOHAMMED GIWA_ Shine asalin sunan KING,mahaifinsa MOHAMMED GIWA dan asalin Garin Kaduna ne karkashin GIWA local govt wanda GIWA ya zama inkiyar familyn su,Mohammed GIWA na rayuwa da iyayensa anan Unguwar gangare main house dinsu knn,kasancewarsu ba masu haihuwa sosai ba shiyasa Mohammed ya zama 'da tilo wajen iyayensa MALAM IBRAHIM GIWA da mahaifiyarsa AISHA wanda duk en gari dayane Sana'a da kawosu cikin garin Kaduna daga GIWA. Mohammed ya tashi da sun daukar photo harya zame masa Sana'a tun yana bin anguwan² har ya samu shagon kansa ana zua dauka,iyayensa sun rasu bayan yayi aure da matarsa RUKAYYA da shekara kusan 5 har lokacin Allah bai basu haihuwa ba,a takaice saida ya kusa shekara 8 da aure tukunna Allah ya basu cikin ALIYU wato KING.
Bayan haihuwar KING abubua alkhairi da arziqi yayta hauhawa ance kowanne yaro da irin arzikinsa yake zua don lokacin sana'ar daukar photo na mahaifinsa ya bunqasa sosai don ya bude babban studio,ya zama daya daga cikin gidan photo da ake ji dashi kaf garin.Har lokacin suna nn unguwar gangare sai renovating gidan kawai da akayi ya dawo na zamani
Ansa Aliyu a makaranta mai kyau da tsada don duk wani hope na Mohammed GIWA na kansa sbd shima tun bayan haihuwarsa Rukayya bata kuma koda bari ma haka suketa rainon ALIYU cikin nuna masa tsantsar so da kulawa wanda suka daura dukkan burinsu akanshi
Kaf anguwansu bbu wanda baisan Aliyu ba yarone shi mai garin jinin sbd fara'arsa da son jama'a gashi da son daukar photo abu kamar mahaifinsa duk abinda ya masa kyau sai ya tsaya yayi capturing shiyasa kullum yana makale da er cameransa da Babansa ya sai masa dukda yana yawan zua studio babansa bai dauki daukar photo a matsayin sana'ar da zai gina rayuwarsa akai ba shi.Ba abinda yakeda buri kamar yaga ya tara al'umma suna amfanowa da wani Abu da zai kawo musu na chanji da cigaban kasarsa shiyasa tunda ya fara yawo ya tashi da son harkar siyasa yake burin yaga ya zama daya daga cikin manyan kasa da al'umma zasuyi alfahari dasu.
Bayan ya gama secondary school ya takurawa mahaifinsa akan lalle University of lagos yake son zua,ba yanda Babansa baiyi dashi ba hakama Amminsa ama ya dage akan ra'ayinsa wanda su kuma soyayyarsu gareshi yasa su hakura aka nema masa UNILAG ya samu course din choice dinsa kua wato Political science, ya tattara ya koma hostel gabadaya sai Hutu ke kawosa gida.
Su hudu ne a dakinsu na hostel,David da Emmanuel en yaran Igbo sai shi da Abdulsalam Aminu kaita wato AA KAITA da asalin garin Katsina wanda ya zama amini sosai wajen ALIYU kasancewarsa musulmi kuma bahaushe gashi department dinsu daya shiyasa shakuwarsu tafi yawa sosai.
Yanda ALIYU keda farinjini cikin dalibai a makarantar harma da malamansu sbd kokarinsa gashi kullum a cikin qirqiran abubuan cigaba ga dalibai yake shiyasa har suka nadasa shugaban dalibai a makaranta suke kiransa da KING don kullum cikin kawo musu sabbin abubuan cigaba yakeyi....
Ajiyar zuciya ya sauke jin kiran sallar azahar dake tashi daga masallacin jikin gidansa yasa shi tashi daga kan gado don zua gabatar da ita.Bayan an idar da sallah ya tsaya gaisawa da jama'ar da suke masa fatan alkhairi a takarsa yana amsa musu cikin sakin fuska har ya musu sallama ya shiga gidansa,a parlor farko ya zauna kan cushions ya kalli ZAKI yana jiran bayani daga bakinsa.Gyara tsayuwa Zaki yayi yace
"She fainted,nasa an dauketa a wajen a chanza mata waje"
"Ya akayi tazo wajen nn bayan duk tsaron dayake inda take snn ina CCTV dake dakin?"
"Abinda nake bincike akai knn,don anyi disconnecting CCTV daga time din da tabar wajen.Ina tunanin akoi mai taimaka musu cikin mutanen mu"
"Wa kake tunanin zaiyi haka?"
"Banace ba,but am suspecting evr1 nasa ido kan kua.Zaka samu zua wajen nata ne?"
"Yeah,bari nayi freshen up"
Ya tashi ya haye sama,wani huci mai zapi Zaki ya fesar tare da ciro wayansa a aljihu yayi dailing wata number
*******************
_FAHIMA ALIYU_
Kuka take sosai kamar ranta zai fita, kallonta kawai King yakeyi ba tareda ya hanata kukan ba shi kua Zaki sai kananan tsaki yakeyi.Saida tayi mai isarta tukunna King yace
"Enough, I asked u for the last time su waye suka saki?"
Batada zabi daya wuce ta fadamishi gaskiya,haryanxu photo Maminta a kwance cikin jini take gani ga Salim dinta a daddaure.Cikin kuka da har muryarta ta dashe tace
"Sunce idan harna kuskura na fadamaka zasu kashemin yarona,sun kashe min Mami banaso na rasa Salim.Please ka taimakamin bansan ya zanyi ba wlh zasu kashemin yarona"
Ta karsa tareda fashewa da wani irin kuka mai ban tausayi,ajiyar zuciya King yayi cikin tausaya mata yasan duk a sanadinsa ta Shiga wnn mummuna tashin hankalin
"Calm down ki kwantar da hankalinki ki fadamin su waye, had it been kin fadamin tun farko da bazan bari su kashe Maminki ba ama Allah ya kaddara lokacinta yayi bamuda wani zabi.Yanxu kiyi shiru ki fadamin su waye suka saki?"
"FIRST LADY ZEE KAITA"
COMMENTS AND SHARE FISABILLAH 🙏🏻
[1/6, 9:00 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY APHSERTEEN KHAIREE
ELEGANT ONLINE WRITERS
9
"ZEE" King ya maimata sunan,murmushi yayi ya mi'ke tsaye.Kallon Fahima da har lokacin kuka take yace
Bai karasa magana ba wani police yazo ya daka mishi tsawa akan lokaci yayi,haka Hajiya hawwa na kuka Fu'ad nayi suka rabu yana
" wallahi mummy King kasheni zeyi shi yasa aka kashe Mami"
Qurki wani police ya buga mishi akai sai kuma ya fadi luu....
*************************
Dandazon en jarida da ma'aikatar gidan radio da TV ne a cike a wajen kowannensu a shirye yake tsapp da tamboyoyi fal bakunansu,kowa fatansa ya samu damar yiwa KING tambaya
Cikin takunsu na burgewa da kasaita KING da tawagarsa suka karaso,yana gaba cikin shigar black suit ya tushe idonsa da bakin glass sai Zaki daga gefensa na dama da sabon P.A daya karancin harkar politics sosai Wanda Zaki ya dauko shi musamman akan takararsu.Daga bayansu kuma tarin guards din King ne fuskar nn a dinke as usually
Inda aka tanada musamman dominsu suka zauna KING na daga tsakiyarsu,wajen a zagaye yake da securities koh ta ena suna kallo motsin kua snn ga CCTV dayake dauke da kowanne lungu da saqo na wajen
Bayan an gabatarda duk abinda ya dace,aka fara bada damar tambaya ta hanyar daga hannu shi kuma mai gabatarwa sai ya zabi daya cikin en jaridar don dogace baka isa kayi cross question ba.Haka King ya dinga amsa tambayoyinsu kai tsaye
"A matsayinka na dan kasa mai kishin kasa,zaka iya zaben wanda yayi sanadiyyar iyayensa,matarsa tareda yaransa.Snn ya gudu na tsawon shekaru har shida sai dare daya ya dawo da neman kara mulkar al'umma,mutumin daya jefa rayuwar Iyalinsa cikin hadari yaya kake tunanin makomar sauran al'umma zai kasance karkashin mulkinsa?"
Tsitt wajen ya dauka don kamar saukar aradu haka sukaji saukar tambayar daga bakin wacce KING bai taba tunanin ganinta awajen ba don kafin su karaso saida ya biya ya dubata tana kwance
"U AGAIN?"
SHARE FISABILLAH 🙏🏻
[1/6, 9:00 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY APHSERTEEN KHAIREE
ELEGANT ONLINE WRITERS
8
Kallo ne ya dawo kanta, kaf wajen kallonta suke da tsananin mamaki.ZAKI kuwa ji yake kamar zuciyarsa zata fito yanda take hantsilowa a kirjina na tsananin 6acin rai gashi he can't make any attempt sbd idon en jarida dake cike a wajen.She looks so sick don dakyar ta iya tsayuwa da kafafunta,kokarin controlling kanta kawai takeyi don ta samu ta aiwatar da abinda ke gabanta shine kawai burinta a yanxu.KING kuwa kureta kawai yayi da ido yana karantar yanayinta ba tare da nuna shock koh damuwa akan tambayar tata ba,gyaran murya yayi wanda ya dawo da attention din jama'a da suka kura FAHIMA da kallo kansa
"Komai na rayuwa na tafiya da lokaci,kaddara, sanadi, wanda bawa bai Isa ya tsallake kaddararsa ba kamar yanda kema kike fuskantar taki kaddarar. *FAMILY* sune ginshikin mutum Wanda bbu sacrifices da cikakken dan halak bazai iyayiwa danginsa ba kema nasan yanzu haka sukikewa fighting idan har zaki iya yin abinda kikeyi yanzu akan mahaifiyarki da danki meyesa Ni zankashe mahaifiyata, mahaifina, matata, sannan gudan jinina en biyun da bazasusan me duniyar ta qunsa da ababen cikinta ba idan harke ke dakike mace Mai rauni zaki iya fuskantar kowanne qalubale akan danki da mahaifiyarki meyesa ni da nake namiji fitacce sannan politician bazan shiga challenges da masifu kala kala ba"
Cen ya sauki numfashi tare da dan runtse idonsa ya bude,jama'ar wajen kua jikinsa yayi sanyi kowa ya hadiye maganar dake bakinsa.Bayan kamar 30secs King ya cigaba da magana da dakakkiyar murya wanda kowacce kalma take fitar da amon tsantsar gaskiya snn direct daga zuciyarsa
"Allah shine shaida snn madogarata kuma banyiwa wani dan qasata da garina tilas cewa sayya zabeni ba,ina kira ga talakawa daduk wanda yakeda yancin zabe kada kusiyar da quriarku, kuzabi abinda zuciyoyinku suke muradi Kuma kuke ganin shine daidai domin gobenku.
Next question please?"
Tsitt wajen ya dauka kowa yasha jinin jikinsa don maganar king ba kamarin kashe musu jiki yayi ba sai kallon kallo da sukeyiwa junansu,mikewa KING yayi yace
"Then,let's call it a day"
Takowa yayi gurds dinsa na mara masa baya,FAHIMA dake tsaye still kamar an kafata wajen yazo ya wuce ta gabanta ba tareda ya kalli koh inda take ba.Har aka watse tana tsaye a wajen,kafe kanta ta taji ya fara sara mata tayi sai kua ta zube a kasa....
Gida direct su KING suka nufa inda jama'a keta masa ihu sai kayi,suna isa ya wuce bedroom dinsa dake sama ba tareda ya tanka kua ba.Suma kansu guards din sun san ran maza ya baci,Album dinsa ya dauko yana kallon photon iyayenshi zuciyarsa na tafasa don ba karamin fami FAHIMA ta masa ba sai yakeji kamar yanxu ne ya rasasu komai ya dawo masa sabo fil. Tunawa yayi da rayuwarsa ta baya,abubuan da suka shude...
_*WANENE KING*_
_ALIYU MOHAMMED GIWA_ Shine asalin sunan KING,mahaifinsa MOHAMMED GIWA dan asalin Garin Kaduna ne karkashin GIWA local govt wanda GIWA ya zama inkiyar familyn su,Mohammed GIWA na rayuwa da iyayensa anan Unguwar gangare main house dinsu knn,kasancewarsu ba masu haihuwa sosai ba shiyasa Mohammed ya zama 'da tilo wajen iyayensa MALAM IBRAHIM GIWA da mahaifiyarsa AISHA wanda duk en gari dayane Sana'a da kawosu cikin garin Kaduna daga GIWA. Mohammed ya tashi da sun daukar photo harya zame masa Sana'a tun yana bin anguwan² har ya samu shagon kansa ana zua dauka,iyayensa sun rasu bayan yayi aure da matarsa RUKAYYA da shekara kusan 5 har lokacin Allah bai basu haihuwa ba,a takaice saida ya kusa shekara 8 da aure tukunna Allah ya basu cikin ALIYU wato KING.
Bayan haihuwar KING abubua alkhairi da arziqi yayta hauhawa ance kowanne yaro da irin arzikinsa yake zua don lokacin sana'ar daukar photo na mahaifinsa ya bunqasa sosai don ya bude babban studio,ya zama daya daga cikin gidan photo da ake ji dashi kaf garin.Har lokacin suna nn unguwar gangare sai renovating gidan kawai da akayi ya dawo na zamani
Ansa Aliyu a makaranta mai kyau da tsada don duk wani hope na Mohammed GIWA na kansa sbd shima tun bayan haihuwarsa Rukayya bata kuma koda bari ma haka suketa rainon ALIYU cikin nuna masa tsantsar so da kulawa wanda suka daura dukkan burinsu akanshi
Kaf anguwansu bbu wanda baisan Aliyu ba yarone shi mai garin jinin sbd fara'arsa da son jama'a gashi da son daukar photo abu kamar mahaifinsa duk abinda ya masa kyau sai ya tsaya yayi capturing shiyasa kullum yana makale da er cameransa da Babansa ya sai masa dukda yana yawan zua studio babansa bai dauki daukar photo a matsayin sana'ar da zai gina rayuwarsa akai ba shi.Ba abinda yakeda buri kamar yaga ya tara al'umma suna amfanowa da wani Abu da zai kawo musu na chanji da cigaban kasarsa shiyasa tunda ya fara yawo ya tashi da son harkar siyasa yake burin yaga ya zama daya daga cikin manyan kasa da al'umma zasuyi alfahari dasu.
Bayan ya gama secondary school ya takurawa mahaifinsa akan lalle University of lagos yake son zua,ba yanda Babansa baiyi dashi ba hakama Amminsa ama ya dage akan ra'ayinsa wanda su kuma soyayyarsu gareshi yasa su hakura aka nema masa UNILAG ya samu course din choice dinsa kua wato Political science, ya tattara ya koma hostel gabadaya sai Hutu ke kawosa gida.
Su hudu ne a dakinsu na hostel,David da Emmanuel en yaran Igbo sai shi da Abdulsalam Aminu kaita wato AA KAITA da asalin garin Katsina wanda ya zama amini sosai wajen ALIYU kasancewarsa musulmi kuma bahaushe gashi department dinsu daya shiyasa shakuwarsu tafi yawa sosai.
Yanda ALIYU keda farinjini cikin dalibai a makarantar harma da malamansu sbd kokarinsa gashi kullum a cikin qirqiran abubuan cigaba ga dalibai yake shiyasa har suka nadasa shugaban dalibai a makaranta suke kiransa da KING don kullum cikin kawo musu sabbin abubuan cigaba yakeyi....
Ajiyar zuciya ya sauke jin kiran sallar azahar dake tashi daga masallacin jikin gidansa yasa shi tashi daga kan gado don zua gabatar da ita.Bayan an idar da sallah ya tsaya gaisawa da jama'ar da suke masa fatan alkhairi a takarsa yana amsa musu cikin sakin fuska har ya musu sallama ya shiga gidansa,a parlor farko ya zauna kan cushions ya kalli ZAKI yana jiran bayani daga bakinsa.Gyara tsayuwa Zaki yayi yace
"She fainted,nasa an dauketa a wajen a chanza mata waje"
"Ya akayi tazo wajen nn bayan duk tsaron dayake inda take snn ina CCTV dake dakin?"
"Abinda nake bincike akai knn,don anyi disconnecting CCTV daga time din da tabar wajen.Ina tunanin akoi mai taimaka musu cikin mutanen mu"
"Wa kake tunanin zaiyi haka?"
"Banace ba,but am suspecting evr1 nasa ido kan kua.Zaka samu zua wajen nata ne?"
"Yeah,bari nayi freshen up"
Ya tashi ya haye sama,wani huci mai zapi Zaki ya fesar tare da ciro wayansa a aljihu yayi dailing wata number
*******************
_FAHIMA ALIYU_
Kuka take sosai kamar ranta zai fita, kallonta kawai King yakeyi ba tareda ya hanata kukan ba shi kua Zaki sai kananan tsaki yakeyi.Saida tayi mai isarta tukunna King yace
"Enough, I asked u for the last time su waye suka saki?"
Batada zabi daya wuce ta fadamishi gaskiya,haryanxu photo Maminta a kwance cikin jini take gani ga Salim dinta a daddaure.Cikin kuka da har muryarta ta dashe tace
"Sunce idan harna kuskura na fadamaka zasu kashemin yarona,sun kashe min Mami banaso na rasa Salim.Please ka taimakamin bansan ya zanyi ba wlh zasu kashemin yarona"
Ta karsa tareda fashewa da wani irin kuka mai ban tausayi,ajiyar zuciya King yayi cikin tausaya mata yasan duk a sanadinsa ta Shiga wnn mummuna tashin hankalin
"Calm down ki kwantar da hankalinki ki fadamin su waye, had it been kin fadamin tun farko da bazan bari su kashe Maminki ba ama Allah ya kaddara lokacinta yayi bamuda wani zabi.Yanxu kiyi shiru ki fadamin su waye suka saki?"
"FIRST LADY ZEE KAITA"
COMMENTS AND SHARE FISABILLAH 🙏🏻
[1/6, 9:00 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY APHSERTEEN KHAIREE
ELEGANT ONLINE WRITERS
9
"ZEE" King ya maimata sunan,murmushi yayi ya mi'ke tsaye.Kallon Fahima da har lokacin kuka take yace