Sashe 34
The Return Of The King Complete Hausa Novel · about 8 min read
Abisa binciken da mukayi ya nuna Mohammed Giwa ya zabi ya tsarwatsa wnn kunqiya ne sbd biyan buqatarrsa akan takararsa na gwanma da sukeyi tare da Amininsa AA KAITA.
Kamar yanda mukaji ta bakin AA KAITA,MOHAMMED GIWA yayi kokarin tsarwatsa kunqiyar tasu ne sbd duk shaidu da hujjoji da muka nunawa court akansa da suke nuni da yanada alaka da kunqiyar wanda takun da sukeyi da aminnasa yasa AA KAITA yi masa barazana dasu don ya hakura da takarar gwanma.
Ganin AA KAITA da gaske yake zai iya tuna masa asiri yasashi daukar mataki wajen tarwatsa wnn kunqiya batare da sanin shima kansa zai fada ciki ba"
Maida kallonsa yayi kan king snn yace
"Idan har kace baka cikin kunqiya,toh ya akayi iyayenka suka rasu a rana daya kuma likitoci sun tabbata bbu koh ciwon kai?
Ina kakai matarka da yaranka en biyu daga haihuwarta aka nemeta aka rasa?
Kai kuma sanin cewa dole za'a tuhumeka akan batar matarka da yaranka aka nemeka aka rasa na tsawon shekara 6"
King ji yayi Kansa na juya masa sai wani irin numfashi yake saukewa,fuskarsa da idonsa sunyi jawur.Hatta Fahima da Fu'ad mamakin Barrister Joseph dasu AA KAITA sukayi na iya hada irin tuggu haka don kawai suyi dragging dinsa cikinsu bama ta neman kubutar Kansu suke ba don sunsan bbu yanda za'ayi su kubutan shine suke neman yanda zasu jawo King.
Wato a mutu tare.
"Ina raye, babu inda King ya kaini sannan ba shi yayi sanadiyyar iyayensa da 'ya'yansa ba"
Sukaji murya na daukar dakin court,take kowa ya maida akalar kallonsa kan inda wannan murya kai fitowa.Wani wawan ajiyar zuciya Fahima,Zee da Fu'ad suka sauke a kusan tare
"DIJAH"
Zee ta furta cikin dubbin mamakin ganinta a raye kamar wani abin almara koh mafarki
"DIJAH"
Itama Fahima ta maimaita sai kuma sukace
"Alhamdulillah"
Har suna hada baki wajen furtawa,ga wani murmushin farinciki daya subuce musu
"Wacece ke kuma daga ina?"
Wani d'an sanda ya tambayeta a tsawace
"Sunana KHADIJA BUBA wato DIJAH,nice matar MOHAMMED GIWA wato KING"
Hanya Dan sandan ya bata ta karaso har inda King yake,kansa da yakeji kamar ya tsage yana k'asa kawai jinsu yake ya runtse idonsa.Hannu tasa akan hannunsa dake damke kan katon dake gabansa sai lokacin ya daga kai ya kalleta
Take idanunta ya taro kwalla ganin yanayin da baddonta ke ciki gashi daman yana tsaka da alhinin rashin Zaki,lumshe masa ido tayi a hankali da budesu alamar ya kwantar da hankalinsa sai kuwa ya mata Dan murmushi koh ba komai ya samu Dan sassaucin daga radadin da yakeji a ransa
"Zaki iya fadawa court hujjarki na fadar hakan da shaidar cewa bashi yayi sanadiyyar iyayensa ba sannan duk tsawon wannan lokacin ina kika shiga,ina kuma abinda kika haifa?
Don mun samu tabbaci a asibitin da kika haihu cewar an nemeku keda yaran ne an daga haihuwarki"
"Ni nake da dukkan shaida,hujja da amsar tambayoyinku"
Muryar da tafi kowacce daukar amon sauti ta bayyana a dakin shari'ar,wani ihun dadi FAHIMA ta saka wanda yake dauke da very surprised shock tana
" ZAKI"
💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
Ina jiran ruwan comments 😘
[1/6, 9:17 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
By
Aphserteen Khairee
ELEGANT ONLINE WRITERS
*JERIN LITATTAFAN ELEGANT ONLINE WRITERS MAI TAKEN ELEGANT 5STARS* ✨🔥
*IDAN ZUCIYA TAYI WAKE*- Meerah
*TUGGU BIYU*-diamond Aleesha
*ZUBAR HAWAYE*-Gimbiya Ayush
*MATA A YAU*-Aphserteen khairee
*NIHLA*-Mammy Kabeer
Akan farashi mai sauki
5_500
4_400
3_300
2_200
1_150
Zakuyi payment d'inku ta 0623151889 AISHA NURA MURTALA GT BANK sai evidence of payment ta wannan no 08148360851
Kati waya na MTN 09067211352
GA MAI BUQATAR MATA A YAU YA TUNTUBENI TA
07086037570
SIYAN NA GARI MAI DA KUDI GIDA 🤝🏻
43
Tsananin firgice,tashin hankali da d'imuwa AA ya shiga sbd yasan tabbas Zaki sai ya tune dukkan wani k'ulli right from the beginning.
Yasan k'ok'arin tarnishing image d'in King da suke zai juye kansu
Addu'a yakeson yaji ya tsafko a bakinsa ama sai yaji ya kasa sam kamar bai ma tab'a karanta kowacce irin addua a rayuwarsa ba gashi fah ya iya d'in don yana da sittin akansa ama shi kansa ba zai iya cewa ga ranar daya firta bismillah ba balle akai ga karatun surori daga cikin littafinmu mai girma ba
Hawaye ne suka fara kwaranya daga idonsa,tabbas yasan shi kam tun daga yau,tun daga duniya hisabinsa ya tsaya
Yau ga ranar da ake fada,ranar damana,ranar da baki bazai iya furta Kalmar tuba ba
Kaiconsa,kaicon rayuwarsa,kaicon idanuwansa da suke rufe don neman duniya,kaicon hankalinsa daya gushe don biyewa son zuciya da kwadayin abinda yake ba dawwamamme ba.
Zaki dake tsaye daga bakin kofa da farar jallabiya a jikinsa hannayensa dukka biyu rikeda sandar dake taimakawa masu karaya wajen tafiya makale daga hammatarsa
Kana ganinsa kasan ya raunato,ya jinyato don karayace a dukkan kafafunsa biyu danma karfin hali da zuciya irinna jaruman mazan nn wanda suke iya shanye zafi da rad'ad'in kowanne irin rauni ne kawai balle kuma shi da yake retired member AARE DAPO na AWAWA group sannan kuma recent Chief of securities DSS ALIYU DAPO
Sautin karar tafiyar sandarsa ce kawai ke tashi a dakin shari'ar,duk idanuwa sun dawo kansa da tsananin mamakin ganin ashe yana raye ya karaso har tsakiyar dakin ya tsaya facing din alkalin alkalai
"Sunana DSS ALIYU DAPO wato ZAKI,babban yaro,amini kuma mai tsoro da bawa MOHAMMED GIWA kariya a kodayaushe a kuma kowanni irin yanayi"
Daidai lokacin da King ya bude idonsa daga lumshe da yayi sbd ciwon da kansa ke masa ya saukeso kan Zaki,mamakin ganin Zaki da jin muryarsa Wanda ya tabbata ba mafarki yakeyi ba
Ajiyar zuciya kawai ya sauke ya had'iye tarin tambayoyin da suka ziyarci bakinsa a take sai hamdala kawai yake yiwa Rabbi daga zuci har bakinsa
Kujera wani daga police d'in ya Kai Zaki ya taimaka masa ya zauna sbd condition d'insa,Fu'ad kowa bakinsa har kunne sbd murna hakama Fahima sai hamdala take tana kara godewa Allah gagara misali mai yin yanda yaso a kuma lokacinda yakeso.Tabbas Sarkinmu baya barin zalunci da masu yinshi
Dija itama godewa Allah kawai take sakeyi ta kafe mijinta da ido cikin shauki da son abinta daga inda aka nuna mata ta zauna kusada dasu Fahima
Barrister Joseph kowa ba karamin karaya shima yayi ba don ance masa shine mai tarin shaidun da zai iya wanke King ama dadin abin ya mutu ashe yana raye
Kasa motsawa kusada Zaki yayi don sai yaji duk kwarewarsa a yanxu kwakwalwarsa ta toshe, tsoron amsar da zai samu yake daga tambayar da zai masan
"Barrister Joseph koh kanada abinda zakace game da DSS ALIYU DAPO"
Alkali ya tambayesa
"Baaabbbuu ya mai shari'a"
"DSS ALIYU DAPO zaka iya fadamana abinda ya kawoka kai tsaye"
"Nagode ya mai shari'a"
Zaki yace, juyawa yayi inda wani inspector da suka shigo tare ke tsaye ganin Zaki ya kalleshi ya sashi karasowa inda yake tare da mika masa laptop d'in hannunsa.
Bayan ya karba ya budeta tare da kunnawa ya shiga wani waje
"Ya mai shari'a,wannan laptop d'in FAHIMA ALIYU ne er jaridar dake aiki akan rayuwar MOHAMMED GIWA sbd kashe mata mahaifiya da akayi akanshi wanda yake aikin Governor AA KAITA.Duk wani shaidu da hujjoji yana cikinsa,nina sace laptop a gidanta a ranar data tafi ABIA STATE"
Fahima cikin tsananin mamaki ta zaro ido tana kallon Zaki da kai tsaye baka isa kace ga inda ya dosa ba saide kawai kuwa ya zuba masa na mujiya da kunnen basira wajen sauraronsa
"Na had'a da shaidar dake wajena na pictures d'in FIRST LADY ZEE KAITA Wanda na dauketa a lokacin da muka sata ta mayar da yaron fahima wanda yake aikin King ne snn yayi kokarin wajen ganin ya kawo karshen bibiyarsa da takeyi da alfasha"
Kunyace ta lullube ZEE kaita,bataso Zaki ya tuna wnn cikin baynin nasi ba sai kawai ta sunne kanta qasa tana mamakin irin zuciya ta Zaki da shide babu ruwansa abinda yasa a gaba kawai yakeyi.
"AA KAITA yayi amfani da ita wajen sace mahaifiyar Fahima Aliyu da yaronta ba tare da sanin shine yake sakata ba,shi da kansa yayi confessing hakan a gaban ita Zee da Fahima ta wannan microphone d'in,na'ora mai nadan sauti da FAHIMA ALIYU ke yawo dashi a jikinta sbd kwarewarta da jajircewarta da takeyi akan aikinta a koh ena"
Murmushi FU'AD yayi shima yana qara jinjinawa matar tasa akan jajircewarta don shi da kansa sai yanxu yake sake ganin kokarinta da yaba mata snn yake jin haushin kansa na rashin bata goyan bayansa a lokacin da take buqatar hakan sai ma nisanta kansa da yayi da ita akan aikinta yaso yin amfani da son da take masa yana tunanin zata zabishi akan aikinta ama Jaruma FAHIMA ALIYU ta nuna masa ta zabi gaskiya da kawo karshen zalunci akansa.Dole ya mata kyauta na ban mamaki wanda zai wanke kansa a wajenta bayan an gama wnn shari'ar.Yana murmushi ya cigaba da sauraron Zaki
"AA KAITA ya nemi mu hada kai dashi wajen kokarinsa na ganin ya saka Mohammed Giwa cikin kunqiyarsu inda ya bani miliyoyin kudi,na amince dashi ba tare da sanin nida King muna aiki akansa bane har ya sani na sato masa King
Nayi kokarin siyan daya daga cikin guards dinsa inda na bashi CCTV ya sakamin a dakin da AA kaita ya kai King lokacin dana sato masa king,luckily kuwa AA KAITA ya saki bakinsa wajen tunawa kansa asiri a wannan dakin a gaban King ga camera ta nado min komai Wanda na hadashi a cikin wnn laptop din
Inaso a junashi a kowa yaji kuma ya gani irin tuggun da AA KAITA ya kullawa aminsa Mohammed Giwa tun suna jami'a
Kamar yanda mukaji ta bakin AA KAITA,MOHAMMED GIWA yayi kokarin tsarwatsa kunqiyar tasu ne sbd duk shaidu da hujjoji da muka nunawa court akansa da suke nuni da yanada alaka da kunqiyar wanda takun da sukeyi da aminnasa yasa AA KAITA yi masa barazana dasu don ya hakura da takarar gwanma.
Ganin AA KAITA da gaske yake zai iya tuna masa asiri yasashi daukar mataki wajen tarwatsa wnn kunqiya batare da sanin shima kansa zai fada ciki ba"
Maida kallonsa yayi kan king snn yace
"Idan har kace baka cikin kunqiya,toh ya akayi iyayenka suka rasu a rana daya kuma likitoci sun tabbata bbu koh ciwon kai?
Ina kakai matarka da yaranka en biyu daga haihuwarta aka nemeta aka rasa?
Kai kuma sanin cewa dole za'a tuhumeka akan batar matarka da yaranka aka nemeka aka rasa na tsawon shekara 6"
King ji yayi Kansa na juya masa sai wani irin numfashi yake saukewa,fuskarsa da idonsa sunyi jawur.Hatta Fahima da Fu'ad mamakin Barrister Joseph dasu AA KAITA sukayi na iya hada irin tuggu haka don kawai suyi dragging dinsa cikinsu bama ta neman kubutar Kansu suke ba don sunsan bbu yanda za'ayi su kubutan shine suke neman yanda zasu jawo King.
Wato a mutu tare.
"Ina raye, babu inda King ya kaini sannan ba shi yayi sanadiyyar iyayensa da 'ya'yansa ba"
Sukaji murya na daukar dakin court,take kowa ya maida akalar kallonsa kan inda wannan murya kai fitowa.Wani wawan ajiyar zuciya Fahima,Zee da Fu'ad suka sauke a kusan tare
"DIJAH"
Zee ta furta cikin dubbin mamakin ganinta a raye kamar wani abin almara koh mafarki
"DIJAH"
Itama Fahima ta maimaita sai kuma sukace
"Alhamdulillah"
Har suna hada baki wajen furtawa,ga wani murmushin farinciki daya subuce musu
"Wacece ke kuma daga ina?"
Wani d'an sanda ya tambayeta a tsawace
"Sunana KHADIJA BUBA wato DIJAH,nice matar MOHAMMED GIWA wato KING"
Hanya Dan sandan ya bata ta karaso har inda King yake,kansa da yakeji kamar ya tsage yana k'asa kawai jinsu yake ya runtse idonsa.Hannu tasa akan hannunsa dake damke kan katon dake gabansa sai lokacin ya daga kai ya kalleta
Take idanunta ya taro kwalla ganin yanayin da baddonta ke ciki gashi daman yana tsaka da alhinin rashin Zaki,lumshe masa ido tayi a hankali da budesu alamar ya kwantar da hankalinsa sai kuwa ya mata Dan murmushi koh ba komai ya samu Dan sassaucin daga radadin da yakeji a ransa
"Zaki iya fadawa court hujjarki na fadar hakan da shaidar cewa bashi yayi sanadiyyar iyayensa ba sannan duk tsawon wannan lokacin ina kika shiga,ina kuma abinda kika haifa?
Don mun samu tabbaci a asibitin da kika haihu cewar an nemeku keda yaran ne an daga haihuwarki"
"Ni nake da dukkan shaida,hujja da amsar tambayoyinku"
Muryar da tafi kowacce daukar amon sauti ta bayyana a dakin shari'ar,wani ihun dadi FAHIMA ta saka wanda yake dauke da very surprised shock tana
" ZAKI"
💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
Ina jiran ruwan comments 😘
[1/6, 9:17 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
By
Aphserteen Khairee
ELEGANT ONLINE WRITERS
*JERIN LITATTAFAN ELEGANT ONLINE WRITERS MAI TAKEN ELEGANT 5STARS* ✨🔥
*IDAN ZUCIYA TAYI WAKE*- Meerah
*TUGGU BIYU*-diamond Aleesha
*ZUBAR HAWAYE*-Gimbiya Ayush
*MATA A YAU*-Aphserteen khairee
*NIHLA*-Mammy Kabeer
Akan farashi mai sauki
5_500
4_400
3_300
2_200
1_150
Zakuyi payment d'inku ta 0623151889 AISHA NURA MURTALA GT BANK sai evidence of payment ta wannan no 08148360851
Kati waya na MTN 09067211352
GA MAI BUQATAR MATA A YAU YA TUNTUBENI TA
07086037570
SIYAN NA GARI MAI DA KUDI GIDA 🤝🏻
43
Tsananin firgice,tashin hankali da d'imuwa AA ya shiga sbd yasan tabbas Zaki sai ya tune dukkan wani k'ulli right from the beginning.
Yasan k'ok'arin tarnishing image d'in King da suke zai juye kansu
Addu'a yakeson yaji ya tsafko a bakinsa ama sai yaji ya kasa sam kamar bai ma tab'a karanta kowacce irin addua a rayuwarsa ba gashi fah ya iya d'in don yana da sittin akansa ama shi kansa ba zai iya cewa ga ranar daya firta bismillah ba balle akai ga karatun surori daga cikin littafinmu mai girma ba
Hawaye ne suka fara kwaranya daga idonsa,tabbas yasan shi kam tun daga yau,tun daga duniya hisabinsa ya tsaya
Yau ga ranar da ake fada,ranar damana,ranar da baki bazai iya furta Kalmar tuba ba
Kaiconsa,kaicon rayuwarsa,kaicon idanuwansa da suke rufe don neman duniya,kaicon hankalinsa daya gushe don biyewa son zuciya da kwadayin abinda yake ba dawwamamme ba.
Zaki dake tsaye daga bakin kofa da farar jallabiya a jikinsa hannayensa dukka biyu rikeda sandar dake taimakawa masu karaya wajen tafiya makale daga hammatarsa
Kana ganinsa kasan ya raunato,ya jinyato don karayace a dukkan kafafunsa biyu danma karfin hali da zuciya irinna jaruman mazan nn wanda suke iya shanye zafi da rad'ad'in kowanne irin rauni ne kawai balle kuma shi da yake retired member AARE DAPO na AWAWA group sannan kuma recent Chief of securities DSS ALIYU DAPO
Sautin karar tafiyar sandarsa ce kawai ke tashi a dakin shari'ar,duk idanuwa sun dawo kansa da tsananin mamakin ganin ashe yana raye ya karaso har tsakiyar dakin ya tsaya facing din alkalin alkalai
"Sunana DSS ALIYU DAPO wato ZAKI,babban yaro,amini kuma mai tsoro da bawa MOHAMMED GIWA kariya a kodayaushe a kuma kowanni irin yanayi"
Daidai lokacin da King ya bude idonsa daga lumshe da yayi sbd ciwon da kansa ke masa ya saukeso kan Zaki,mamakin ganin Zaki da jin muryarsa Wanda ya tabbata ba mafarki yakeyi ba
Ajiyar zuciya kawai ya sauke ya had'iye tarin tambayoyin da suka ziyarci bakinsa a take sai hamdala kawai yake yiwa Rabbi daga zuci har bakinsa
Kujera wani daga police d'in ya Kai Zaki ya taimaka masa ya zauna sbd condition d'insa,Fu'ad kowa bakinsa har kunne sbd murna hakama Fahima sai hamdala take tana kara godewa Allah gagara misali mai yin yanda yaso a kuma lokacinda yakeso.Tabbas Sarkinmu baya barin zalunci da masu yinshi
Dija itama godewa Allah kawai take sakeyi ta kafe mijinta da ido cikin shauki da son abinta daga inda aka nuna mata ta zauna kusada dasu Fahima
Barrister Joseph kowa ba karamin karaya shima yayi ba don ance masa shine mai tarin shaidun da zai iya wanke King ama dadin abin ya mutu ashe yana raye
Kasa motsawa kusada Zaki yayi don sai yaji duk kwarewarsa a yanxu kwakwalwarsa ta toshe, tsoron amsar da zai samu yake daga tambayar da zai masan
"Barrister Joseph koh kanada abinda zakace game da DSS ALIYU DAPO"
Alkali ya tambayesa
"Baaabbbuu ya mai shari'a"
"DSS ALIYU DAPO zaka iya fadamana abinda ya kawoka kai tsaye"
"Nagode ya mai shari'a"
Zaki yace, juyawa yayi inda wani inspector da suka shigo tare ke tsaye ganin Zaki ya kalleshi ya sashi karasowa inda yake tare da mika masa laptop d'in hannunsa.
Bayan ya karba ya budeta tare da kunnawa ya shiga wani waje
"Ya mai shari'a,wannan laptop d'in FAHIMA ALIYU ne er jaridar dake aiki akan rayuwar MOHAMMED GIWA sbd kashe mata mahaifiya da akayi akanshi wanda yake aikin Governor AA KAITA.Duk wani shaidu da hujjoji yana cikinsa,nina sace laptop a gidanta a ranar data tafi ABIA STATE"
Fahima cikin tsananin mamaki ta zaro ido tana kallon Zaki da kai tsaye baka isa kace ga inda ya dosa ba saide kawai kuwa ya zuba masa na mujiya da kunnen basira wajen sauraronsa
"Na had'a da shaidar dake wajena na pictures d'in FIRST LADY ZEE KAITA Wanda na dauketa a lokacin da muka sata ta mayar da yaron fahima wanda yake aikin King ne snn yayi kokarin wajen ganin ya kawo karshen bibiyarsa da takeyi da alfasha"
Kunyace ta lullube ZEE kaita,bataso Zaki ya tuna wnn cikin baynin nasi ba sai kawai ta sunne kanta qasa tana mamakin irin zuciya ta Zaki da shide babu ruwansa abinda yasa a gaba kawai yakeyi.
"AA KAITA yayi amfani da ita wajen sace mahaifiyar Fahima Aliyu da yaronta ba tare da sanin shine yake sakata ba,shi da kansa yayi confessing hakan a gaban ita Zee da Fahima ta wannan microphone d'in,na'ora mai nadan sauti da FAHIMA ALIYU ke yawo dashi a jikinta sbd kwarewarta da jajircewarta da takeyi akan aikinta a koh ena"
Murmushi FU'AD yayi shima yana qara jinjinawa matar tasa akan jajircewarta don shi da kansa sai yanxu yake sake ganin kokarinta da yaba mata snn yake jin haushin kansa na rashin bata goyan bayansa a lokacin da take buqatar hakan sai ma nisanta kansa da yayi da ita akan aikinta yaso yin amfani da son da take masa yana tunanin zata zabishi akan aikinta ama Jaruma FAHIMA ALIYU ta nuna masa ta zabi gaskiya da kawo karshen zalunci akansa.Dole ya mata kyauta na ban mamaki wanda zai wanke kansa a wajenta bayan an gama wnn shari'ar.Yana murmushi ya cigaba da sauraron Zaki
"AA KAITA ya nemi mu hada kai dashi wajen kokarinsa na ganin ya saka Mohammed Giwa cikin kunqiyarsu inda ya bani miliyoyin kudi,na amince dashi ba tare da sanin nida King muna aiki akansa bane har ya sani na sato masa King
Nayi kokarin siyan daya daga cikin guards dinsa inda na bashi CCTV ya sakamin a dakin da AA kaita ya kai King lokacin dana sato masa king,luckily kuwa AA KAITA ya saki bakinsa wajen tunawa kansa asiri a wannan dakin a gaban King ga camera ta nado min komai Wanda na hadashi a cikin wnn laptop din
Inaso a junashi a kowa yaji kuma ya gani irin tuggun da AA KAITA ya kullawa aminsa Mohammed Giwa tun suna jami'a