Sashe 20
The Return Of The King Complete Hausa Novel · about 8 min read
Zuciyar AA sai tsintsinkewa take don a mugun tsorace yake
"You're the only king I now recognized"
AA ya maimata abinda yace
"And my loyalty rest solely on you"
Yana gama maimaitawa ODUBARIBA ya dauko wani kwarya a kusada shi ya mikawa AA
"Drink"
Karba yayi hannunsa na rawa,yana kaiwa kusada bakinsa yaga jini ne.Zaro ido yayi yana girgiza kai ya kalli ODUBARIBA. Dariya suka sa mishi ya kara maimaita mishi
"Drink"
Sai kawai AA ya tsinci kansa da kafa kwaryar a baki ya shanye wnn jinin tass,take yaji kansa ya fara juyawa yanajin wani baqon yanayi a jikinsa yana jin tsoron dake ransa na raguwa
"Aikinka na farko da zaka yiwa kunqiya shine ka kawo mana wani makusancinka ma'ana dan uwanka koh amininka cikin kwana biyu"
Tunda suka dawo AA ya shiga tunanin wanda zai kaiwa kunqiya don zua yanxu zuciyarsa ta bushe bbu sauran imani koh miskala zarratan a ransa,bbu wanda tunaninsa ya fadawa sai KING...
Ji yayi an banko kofar dakinsa yana juyawa yaga Zee ce
"Ina ka shiga tun dazu nake nemanka,na tambayi P.A da guards sunce kana ciki basuga fitanka ba?"
"Menene?"
Ya tambayeta a takaice,zama tayi a bakin gadonsa tayi cross leg
"Akan aikin daka sani"
"Ya ake ciki?"
"All is well don yace mu hadu a hotel"
"Ok, lemme know before you leave"
_FAHIMA_
Jikinta a mace ta dawo gida dukda dadin da taji na samu bayanai masu yawa saide labarin ya sata a sark'ak'iya don tabbas akoi lauje cikin nad'i,there's definitely a third party behind this ama waye?
Dole zarginta zai fada kan
ZAKI
AA KAITA
ZEE KAITA
Koh shida kansa uban gayyar
KING
Tho ina iyayen Dija suke,suna ina lokacin da abin ya faru?
Kanta ya kulle gabadaya tana bukatar tarin amsoshin kafin show dinta da King.Wayarta ta ciro daga jakarta tayi dailing number,saida ta kira kusan sau hudu snn akayi picking. Cikin sauri tace
"Hello,please ka tsaya u need to talk"
"What do yo want?"
Aka tambayeta daga wayar
"Please ina buk'atar hadin kanka da taimakonka don Allah ka bani lokacinka"
Shiru yayi kamar bazaiyi magana ba cen yace
"Ki sameni gobe a coffee shop na new site around 4"
Kitt ya kashe wayar,cikin murna tace "yes....
[1/6, 9:08 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
ELEGANT ONLINE WRITERS
23
Salim da Fu'ad ne suka fad'o mata a rai duk sai taji mood d'inta ya sauya, kewarsu ya lullub'eta gaba daya taji bbu dad'i.She can't hide the fact tana matuk'ar kewar mijinta abin kaunarta,samun kanta tayi da dailing numbern Fu'ad koda muryarsa ne ta d'anji koh zata samu sassauci a ranta.Yana kwance rigingine akan bed d'insa ya k'urawa pop ido,he's deep in thought yaji wayarsa na ringing.Special ringtone dayasa mata ita kadai ne ya sashi mik'ewa cikin hanzari,take wani murmushi ya su6uce masa a fuskar daman ance lbryn zuciya a tambayi fuska wnn haka yake don farinciki dayaji a ransa ya kasa 6oyuwa a fuskarsa,har wayan ya katse ta sake kira ya d'aga.Shiru dukkansu sukayi zuciyoyinsu na bugawa da qarfi kuma cikin sauri².
"Assalama alaikum"
Lumshe idonsa yayi ya kwanta lamo a kan gadon yanajin sautin amon muryarta har cikin ransa,jin shiru yasa Fahima k'ara cewa
"Hello"
"Heema na"
Ya furta a hankali,sake makale wayar tayi a kunnenta tanaji tsikar jikinta na tashi.Lumshe ido tayi ta kwantar da kanta akan kujera kowannensu ya kasa magana zuciyoyinsu sai kai kawo yake,kokarin had'a kalmomi tayi a bakinta tana
"Emmm daman nace koh Salim yana kusa?"
"Stop pretending like u care heema"
"Please Fu'ad,mu dena nanata abu daya dagani har kai ba yara bane I just call to ask about him"
"Hmmm heema knn,shiyasa nace ki dena pretending like you care about him"
"Me kake fadane wai Fu'ad? 'Dana ne fah"
"Ohh sorry ashe shine 'dan kine, na dauka aiki kika haifa ba Salim ba kamar yanda kike auren aiki ba Fu'ad ba"
Kashe wayarta tayi tana hucin haushin maganar da Fu'ad ya fadamata tayi tsaki yafi a irga kafin ta mike ta shige bedroom d'inta don watsa ruwa ga magrib na dosowa shi kuwa dariya ya fashe dashi koh ba komai yaji sanyi a ransa na jin muryarta kuma ya tabbata ta shaqa daman haka koda suke tare yake yawan shaqar da ita don Fahima irin mutanen ne masu saurin hasala
"I miss us"
Ya furta yana murmushi,mikewa yayi ya shige toilet sbd lokacin sallah daya k'arato.
Washegari da safe tana
tashi ta kintsa ta wuce office cikeda zumudin ganin 4 yayi lokacin da Zaki ya mata alkawarin had'uwarsu,tana aiki tana duba time 3:30dot ta tattara ta bar office. Tafiyar 15mins ya kaita Coffee shop din lokacin 3:45 daman tana fashin sallah shiyasa bata damu ba,haka tayi zaman 15mins a motarta tana ganin 4 yayi ta fito ta kulle motar ta nufi coffee shop d'in inda tasa a kawo mata cappuccino badan tana sha'awar sha ba sai don ta d'an dauke lokacin kafin ya iso. Haka duk bayan min sai ta duba wristwatch dake hannunta
Call ne ya shigo wayarta dake kan table din
"Daddy"
Ta furta da mamaki take taji gabanta ya tsinke,tayi mmk ganin call dinsa don inde ba ita ta kirasa baya tab'a kiranta sai su dade basuyi waya ba koh yanxu ta manta when last ta kirashi a waya yanda yake nuna halin koh in kula da ita yasa itama bata wani damu da sabgarshi ba.Har zatayi sallama ta tuna tace
"Hello Dad"
"My daughter how're you?"
"Am fine and you?"
"Am fine too daughter, I just missed you shiyasa nace bari na kiraki naji yakike hope bbu wata matsala"
"Ba komai all is well"
"That's good,yaushe zaki kawomin visit nn ABIA ne kinga ni bazan iya zuwa gari naku ba"
"Visit Dad,I've a lot of work here bazan iya bari ba yanxu gaskiya"
"Ohh Daughter da kinyi sequence time koh kwana daya kizo kiyi"
"OK zan duba"
"Please kiyi kokari,nayi missing dinki dewa I want to spend sometimes with my daughter"
"OK insha Allah"
Sukayi sallama tayi cutting off.Koda Uchenna ya kashe wayar jiyayi gabadaya ba dadi,damuwar dayake ciki ta ninku fiyeda na kwana biyu dayake ciki jin muryar tilon er tasa.
Gyara zamanta tayi da wuri sbd shigowar Zaki data gani, ya karaso inda take bayan ya nemi kujera daga table din ya zauna yana fuskantarta.Gaisheshi tayi ya amsa fuskar nn a murtuke ya toshe da bakin glass no respect
"Banida ishashshen time,what do you want?"
Ya tambayeta yana duba agogon hannunsa,Dan gyaran murya tayi tace
"Dama program d'ina gobe kuma King is our next gubernatorial candidate da zamu hira dashi,so I need ur help inason sanin more about him sbd nasan irin tambayar da zan mishi please"
Ta fada da muryar rokansa
"Don't pretend, kede kice kinason sanin wanene shi ba wai sbd program dinki ba?"
Ajiyar zuciya tayi tace
"Kusan hakane"
Gyara zamansa Zaki yayi saida yakai kusan 2mins kamar mai tunani tukunna yace
"Me kikeson sanin game da King?"
"Menene alakarka dashi?"
"Yaro da uban gidansa"
"Bayan wannan fah ina nufin alakar jini?"
"Bbu ta inda muka hada alaka ta jini dashi hasalima ni Yoruba ne d'an asalin garin Lagos"
Da mmk Fahima take kallonsa don bata taba daukar Zaki ba bahaushe bane daga yanda yake furta hausa a bakinsa koh dan bata taba kare masa kallo bane don kullum fuskarsa a toshe take
"Garin yaya ka hadu dashi toh harka zame masa tamkar Dan uwa koh amini don na tabbata yanxu bbu mutum mafi kusanci da King kamar kai?"
"Kamar yanda na fadamiki ni d'an asalin tsakiyar garin Lagos ne a wata anguwa da ake kiranta da _MUSHI_
Anguwace da ake kiran da _GETTO AREA_ duk wani dan anguwar tantiran kansa ne daga yara har tsofi hakama daga mazansu har matansu duk en gajerine.Munada wata group na matasa da ake kiranta da _AWAWA GROUP_ wanda nine shugaban wnn GRP din
Duk wani bako inya shigo anguwar nn sai mun yasheshi tsaf idan kuma kace zakayi magana mu yayyaga maka jiki da wuka.In takaita miki zance
Ni ZAKI asalin sunana AARE DAPO amma anfi sanina da STONE a cen garinmu,am a THUG guy ina nufin d'an daba.All I know is to steal,kill,rape da duk wani mummunan Abu da kikasan rikakken d'an daba na aikatawa
Wani irin shock Fahima ta Shiga wanda ya sata zaro ido tana kallonsa a tsorace da mamaki,dakewa tayi cikin son kawar da tsoran dake ranta tace
"please in bazaka damu ba zanso sanin daga yaushe kasan King kuma wani irin aiki kake masa?"
"Banida wnn time d'in saide wani lokacin but all I want you to know is banida kamar King and I can do evrtin for him,idan nace komai ina nufin komai snn ya rage naki akan kowanne irin tambaya kikeso ki masa"
Yana gama magana ya tashi ya fice ya barta a wajen cikin rud'u da tunanin maganganunsa
"D'an daba?"
Abinda take ta nanatawa knn kamar karatu a bakinta,sunan ya kasa barin ranta.Tarin tamboyoyine a bakinta da batasan wa zai amsa matasu yanxu ba kuma tana bukatar jin amsarsu cikin kowanni hali
_ZEE KAITA_
Tunda ta tashi yau take shiri ciki da waje, ta goge nn ta kalkale cen.Koh kayan da zatasa ordersu tayi a yau aka kawo mata wani arnen gown red color wanda bayansa yake a rarake har kana iya hango shatin boom² dinta ga gaban ma rabinsa net ne da flower gashi ta kasan ya lafe a jikinta wanda ya fito da asalin shape dinta.Koda AA ya shigo dakin ya kalleta saida yace wow a ransa take yaji wani kishi ya taso mishi kamar ya fasa ama bbu yanda ya iya ya bukatar cikar burinsa don itama da kanta ZEE din duk soyayyar da yake mata hakannan zai hakura ya mikata
Matsowa yayi gaban dressing mirror inda take gyara gashin attachment dake kanta,ya tsaya ta bayanta tareda zura hannunsa cikin rigarta ta gaba ya maqala mata wani karamin abu duk tana kallonsa ta cikin mirror din
"Kar kimanta da abinda na baki ki tabbatar kinsa kafin wani abu ya shiga tsakaninku"
Juyawa tayi suna kallon juna kamar zata mishi magana kuma ta share shi kuma ya fice a dakin,wayarta ta dauka taga 15mins to 9.Cikin sauri ta zura hijab ta dau wayarta da karamin jakarta ta fice
"You're the only king I now recognized"
AA ya maimata abinda yace
"And my loyalty rest solely on you"
Yana gama maimaitawa ODUBARIBA ya dauko wani kwarya a kusada shi ya mikawa AA
"Drink"
Karba yayi hannunsa na rawa,yana kaiwa kusada bakinsa yaga jini ne.Zaro ido yayi yana girgiza kai ya kalli ODUBARIBA. Dariya suka sa mishi ya kara maimaita mishi
"Drink"
Sai kawai AA ya tsinci kansa da kafa kwaryar a baki ya shanye wnn jinin tass,take yaji kansa ya fara juyawa yanajin wani baqon yanayi a jikinsa yana jin tsoron dake ransa na raguwa
"Aikinka na farko da zaka yiwa kunqiya shine ka kawo mana wani makusancinka ma'ana dan uwanka koh amininka cikin kwana biyu"
Tunda suka dawo AA ya shiga tunanin wanda zai kaiwa kunqiya don zua yanxu zuciyarsa ta bushe bbu sauran imani koh miskala zarratan a ransa,bbu wanda tunaninsa ya fadawa sai KING...
Ji yayi an banko kofar dakinsa yana juyawa yaga Zee ce
"Ina ka shiga tun dazu nake nemanka,na tambayi P.A da guards sunce kana ciki basuga fitanka ba?"
"Menene?"
Ya tambayeta a takaice,zama tayi a bakin gadonsa tayi cross leg
"Akan aikin daka sani"
"Ya ake ciki?"
"All is well don yace mu hadu a hotel"
"Ok, lemme know before you leave"
_FAHIMA_
Jikinta a mace ta dawo gida dukda dadin da taji na samu bayanai masu yawa saide labarin ya sata a sark'ak'iya don tabbas akoi lauje cikin nad'i,there's definitely a third party behind this ama waye?
Dole zarginta zai fada kan
ZAKI
AA KAITA
ZEE KAITA
Koh shida kansa uban gayyar
KING
Tho ina iyayen Dija suke,suna ina lokacin da abin ya faru?
Kanta ya kulle gabadaya tana bukatar tarin amsoshin kafin show dinta da King.Wayarta ta ciro daga jakarta tayi dailing number,saida ta kira kusan sau hudu snn akayi picking. Cikin sauri tace
"Hello,please ka tsaya u need to talk"
"What do yo want?"
Aka tambayeta daga wayar
"Please ina buk'atar hadin kanka da taimakonka don Allah ka bani lokacinka"
Shiru yayi kamar bazaiyi magana ba cen yace
"Ki sameni gobe a coffee shop na new site around 4"
Kitt ya kashe wayar,cikin murna tace "yes....
[1/6, 9:08 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
ELEGANT ONLINE WRITERS
23
Salim da Fu'ad ne suka fad'o mata a rai duk sai taji mood d'inta ya sauya, kewarsu ya lullub'eta gaba daya taji bbu dad'i.She can't hide the fact tana matuk'ar kewar mijinta abin kaunarta,samun kanta tayi da dailing numbern Fu'ad koda muryarsa ne ta d'anji koh zata samu sassauci a ranta.Yana kwance rigingine akan bed d'insa ya k'urawa pop ido,he's deep in thought yaji wayarsa na ringing.Special ringtone dayasa mata ita kadai ne ya sashi mik'ewa cikin hanzari,take wani murmushi ya su6uce masa a fuskar daman ance lbryn zuciya a tambayi fuska wnn haka yake don farinciki dayaji a ransa ya kasa 6oyuwa a fuskarsa,har wayan ya katse ta sake kira ya d'aga.Shiru dukkansu sukayi zuciyoyinsu na bugawa da qarfi kuma cikin sauri².
"Assalama alaikum"
Lumshe idonsa yayi ya kwanta lamo a kan gadon yanajin sautin amon muryarta har cikin ransa,jin shiru yasa Fahima k'ara cewa
"Hello"
"Heema na"
Ya furta a hankali,sake makale wayar tayi a kunnenta tanaji tsikar jikinta na tashi.Lumshe ido tayi ta kwantar da kanta akan kujera kowannensu ya kasa magana zuciyoyinsu sai kai kawo yake,kokarin had'a kalmomi tayi a bakinta tana
"Emmm daman nace koh Salim yana kusa?"
"Stop pretending like u care heema"
"Please Fu'ad,mu dena nanata abu daya dagani har kai ba yara bane I just call to ask about him"
"Hmmm heema knn,shiyasa nace ki dena pretending like you care about him"
"Me kake fadane wai Fu'ad? 'Dana ne fah"
"Ohh sorry ashe shine 'dan kine, na dauka aiki kika haifa ba Salim ba kamar yanda kike auren aiki ba Fu'ad ba"
Kashe wayarta tayi tana hucin haushin maganar da Fu'ad ya fadamata tayi tsaki yafi a irga kafin ta mike ta shige bedroom d'inta don watsa ruwa ga magrib na dosowa shi kuwa dariya ya fashe dashi koh ba komai yaji sanyi a ransa na jin muryarta kuma ya tabbata ta shaqa daman haka koda suke tare yake yawan shaqar da ita don Fahima irin mutanen ne masu saurin hasala
"I miss us"
Ya furta yana murmushi,mikewa yayi ya shige toilet sbd lokacin sallah daya k'arato.
Washegari da safe tana
tashi ta kintsa ta wuce office cikeda zumudin ganin 4 yayi lokacin da Zaki ya mata alkawarin had'uwarsu,tana aiki tana duba time 3:30dot ta tattara ta bar office. Tafiyar 15mins ya kaita Coffee shop din lokacin 3:45 daman tana fashin sallah shiyasa bata damu ba,haka tayi zaman 15mins a motarta tana ganin 4 yayi ta fito ta kulle motar ta nufi coffee shop d'in inda tasa a kawo mata cappuccino badan tana sha'awar sha ba sai don ta d'an dauke lokacin kafin ya iso. Haka duk bayan min sai ta duba wristwatch dake hannunta
Call ne ya shigo wayarta dake kan table din
"Daddy"
Ta furta da mamaki take taji gabanta ya tsinke,tayi mmk ganin call dinsa don inde ba ita ta kirasa baya tab'a kiranta sai su dade basuyi waya ba koh yanxu ta manta when last ta kirashi a waya yanda yake nuna halin koh in kula da ita yasa itama bata wani damu da sabgarshi ba.Har zatayi sallama ta tuna tace
"Hello Dad"
"My daughter how're you?"
"Am fine and you?"
"Am fine too daughter, I just missed you shiyasa nace bari na kiraki naji yakike hope bbu wata matsala"
"Ba komai all is well"
"That's good,yaushe zaki kawomin visit nn ABIA ne kinga ni bazan iya zuwa gari naku ba"
"Visit Dad,I've a lot of work here bazan iya bari ba yanxu gaskiya"
"Ohh Daughter da kinyi sequence time koh kwana daya kizo kiyi"
"OK zan duba"
"Please kiyi kokari,nayi missing dinki dewa I want to spend sometimes with my daughter"
"OK insha Allah"
Sukayi sallama tayi cutting off.Koda Uchenna ya kashe wayar jiyayi gabadaya ba dadi,damuwar dayake ciki ta ninku fiyeda na kwana biyu dayake ciki jin muryar tilon er tasa.
Gyara zamanta tayi da wuri sbd shigowar Zaki data gani, ya karaso inda take bayan ya nemi kujera daga table din ya zauna yana fuskantarta.Gaisheshi tayi ya amsa fuskar nn a murtuke ya toshe da bakin glass no respect
"Banida ishashshen time,what do you want?"
Ya tambayeta yana duba agogon hannunsa,Dan gyaran murya tayi tace
"Dama program d'ina gobe kuma King is our next gubernatorial candidate da zamu hira dashi,so I need ur help inason sanin more about him sbd nasan irin tambayar da zan mishi please"
Ta fada da muryar rokansa
"Don't pretend, kede kice kinason sanin wanene shi ba wai sbd program dinki ba?"
Ajiyar zuciya tayi tace
"Kusan hakane"
Gyara zamansa Zaki yayi saida yakai kusan 2mins kamar mai tunani tukunna yace
"Me kikeson sanin game da King?"
"Menene alakarka dashi?"
"Yaro da uban gidansa"
"Bayan wannan fah ina nufin alakar jini?"
"Bbu ta inda muka hada alaka ta jini dashi hasalima ni Yoruba ne d'an asalin garin Lagos"
Da mmk Fahima take kallonsa don bata taba daukar Zaki ba bahaushe bane daga yanda yake furta hausa a bakinsa koh dan bata taba kare masa kallo bane don kullum fuskarsa a toshe take
"Garin yaya ka hadu dashi toh harka zame masa tamkar Dan uwa koh amini don na tabbata yanxu bbu mutum mafi kusanci da King kamar kai?"
"Kamar yanda na fadamiki ni d'an asalin tsakiyar garin Lagos ne a wata anguwa da ake kiranta da _MUSHI_
Anguwace da ake kiran da _GETTO AREA_ duk wani dan anguwar tantiran kansa ne daga yara har tsofi hakama daga mazansu har matansu duk en gajerine.Munada wata group na matasa da ake kiranta da _AWAWA GROUP_ wanda nine shugaban wnn GRP din
Duk wani bako inya shigo anguwar nn sai mun yasheshi tsaf idan kuma kace zakayi magana mu yayyaga maka jiki da wuka.In takaita miki zance
Ni ZAKI asalin sunana AARE DAPO amma anfi sanina da STONE a cen garinmu,am a THUG guy ina nufin d'an daba.All I know is to steal,kill,rape da duk wani mummunan Abu da kikasan rikakken d'an daba na aikatawa
Wani irin shock Fahima ta Shiga wanda ya sata zaro ido tana kallonsa a tsorace da mamaki,dakewa tayi cikin son kawar da tsoran dake ranta tace
"please in bazaka damu ba zanso sanin daga yaushe kasan King kuma wani irin aiki kake masa?"
"Banida wnn time d'in saide wani lokacin but all I want you to know is banida kamar King and I can do evrtin for him,idan nace komai ina nufin komai snn ya rage naki akan kowanne irin tambaya kikeso ki masa"
Yana gama magana ya tashi ya fice ya barta a wajen cikin rud'u da tunanin maganganunsa
"D'an daba?"
Abinda take ta nanatawa knn kamar karatu a bakinta,sunan ya kasa barin ranta.Tarin tamboyoyine a bakinta da batasan wa zai amsa matasu yanxu ba kuma tana bukatar jin amsarsu cikin kowanni hali
_ZEE KAITA_
Tunda ta tashi yau take shiri ciki da waje, ta goge nn ta kalkale cen.Koh kayan da zatasa ordersu tayi a yau aka kawo mata wani arnen gown red color wanda bayansa yake a rarake har kana iya hango shatin boom² dinta ga gaban ma rabinsa net ne da flower gashi ta kasan ya lafe a jikinta wanda ya fito da asalin shape dinta.Koda AA ya shigo dakin ya kalleta saida yace wow a ransa take yaji wani kishi ya taso mishi kamar ya fasa ama bbu yanda ya iya ya bukatar cikar burinsa don itama da kanta ZEE din duk soyayyar da yake mata hakannan zai hakura ya mikata
Matsowa yayi gaban dressing mirror inda take gyara gashin attachment dake kanta,ya tsaya ta bayanta tareda zura hannunsa cikin rigarta ta gaba ya maqala mata wani karamin abu duk tana kallonsa ta cikin mirror din
"Kar kimanta da abinda na baki ki tabbatar kinsa kafin wani abu ya shiga tsakaninku"
Juyawa tayi suna kallon juna kamar zata mishi magana kuma ta share shi kuma ya fice a dakin,wayarta ta dauka taga 15mins to 9.Cikin sauri ta zura hijab ta dau wayarta da karamin jakarta ta fice