Sashe 11
The Return Of The King Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dariya yayi yace "OK OK sorry man,please tho tunda weekend ne goben sai kuzo tare it's urgent please"
"Yawwa ko kaipa,Allah ya kaimu Bye"
Shima ya yanke call din,TV ya kunna ya danyi kallo duk rabin hankalinsa yana cen wajensu Dija yanaso yaje ya sake dubasu kuma yana tsoron hargagin Dada,murmushi yayi ya ajiye cup din hannunsa kan table ya zura slippers dinsa tareda ficewa ya sauko kasa,saida ya duba koh ena masu aiki duk sun tafi part dinsu ya duba abincin da kuku ya jera kan table tukunna ya fice a flat din ya nufi nasu Dija.
Yaji dadin yanda yaga BABAJI a parlour yayi wanka ya chanza kaya ya sake yana kallo abinsa dama yacewa Bala mai gyaran gidan ya kunna musu TV,zama yayi akan kujera suka kara gaisawa da Babaji yana kara sa masa albarka.Cen suna zaune suna hira jifa² ama hankalin King ya kan kofar dakinsu Dija sai jin ihu sukayi daga cikin dakin kuma kamar muryar Dija......
More comments more typing 🌚
Share fisabillah 🙏🏻
[1/6, 9:02 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY APHSERTEEN KHAIREE
ELEGANT ONLINE WRITERS
13
Da sassarfa King da Babaji suka k'arasa kofar bedroom d'in nasu, kicibis sukayi da Dada itama ta fito aguje dan fa ita har yanzu bawai ta gama yarda da gidan bane fadi take
"Babaji kazo ka duba meye samu Dija,na shigu uku ni A'ise"
kai tsaye king ya shige dan ya tabbatar da babu wani abin cutarwa a gidan,kusan karo sukayi da Dijan ma king yaja burki.Tsayuwa yai yana binta da kallo dan so yake ya gano abinda ya firgitata ganin a jike take jagab kayanta yamanne a dirarran surarta kamar ba er sweet 16 ba,kasa daukarsa kafafunsa sukayi sbd wani irin bakon yanayi daya kawo mishi ziyarar bazata cikin en seconds sai neman jikin bangon toilet din yayi ya jingina jikinsa don wani irin abu yakeji tunda ga yatsar kafarsa har tsakiyar kansa yana bin dukkan wani magudanar jinin jikinsa tareda aikawa zuciyarsa da kwakwalwarsa wasu irin sakonni masu wuyan fassara,jan kafarsa yayi ya juya yaci sa'a kuwa cikin kayan daya kawo musu sun bajeshi kan gado ya dauko hijab.
Daga bakin kofar toilet din ya wurgo mata hijabin din kawai komai bace ba sai wani lumshe ido kawai yakeyi,har lokacin Dija bata cikin nutsuwarta hannunta na rawa ta saka hijab din wajen wuyan na gefe.Sa hijab din yayi daidai da shigowarsu Babaji da Dada dakin magana king yayi yunk'urin yi sai yaji muryarsa ashak'e saida yayi gyaran murya ya had'iye abinda ya tuk'are masa a mak'oshi dakyar tukunna yana kallon Dija badan yanada tabbaci zataji shi ba yace
"Meyesa ki ihu?"
Babaji ne ya maimata mata da fulatanci sai lokacin Dija ta budi bakinta cikin sanyayyar muryarta daya hadu da kuka a take cikin fullanci take fadawa Babaji
"Na shiga zanyi wanka zan tari ruwa a waccen karfen da Dada ta nunamin ina murd'a wurin ruwan sai kawai naji ruwan zafi a kaina, garin gudu kuma santsi wnn ledar dake shinfide a k'asa da ruwa ya zubo akai yaso kayar dani toh garin qoqarin na gyara tsayuwata na sake murd'o kan wnn k'arfen sai ji nayi ana ruwan saman ruwan zafi daga kaina sai jin ruwan zafi nayi a gadon bayana da gefen fuskata,kamar an watsa min garwashi haka naji don azaba har na kusa fita hayyacina.Wajen gudun kuma nn ma ban tsiraba saiji nayi santsin ledan nn ya debeni ya watsar dani gefe,kaga gwiwar hannuna ma ya bugi wnn tukunyar dake ciki sannan na fadi dabas a qasa shine nasa ihu"
Ta karashe zancen da fashewa da wani sabon kuka,kallonta dukkansu sukeyi cikeda takaici babaji ya tambayeta
" Meyesa baki tambaya ba tunda bakusan yanda ake amfani dashi ba?"tace
"Na tambayi bad'd'o shine Dada ta ce tasani zata nunamin"
har lokacin kuka take sbd zugin da hannunta ke mata,tsaki Babaji yaja yace Allah ya kyauta muku yayi ficewarsa a dakin shi kuwa King kamar ya dawo dashi ya tambayeshi abinda ya samu Dijan har ransa yakejin kukan nata,ji yake kamar yazo yayi cuddling dinta ya sharrashi abarsa
"Kinga ya isa dena kukan haka,meya sami hannun? naki in gani"
Dasauri Dada ta rikota yace
"Aa k'ad'o yi tafiyarka kawai mun de mun shiga ukun mu mun lalace tunda mukazo gidan mutuwa gashi har mun fara ganin bala'i"
Girgiza kansa kawai yayi yace
"Bari na kawo mata magana"
Da harara Dada ta raka bayansa harya fice a dakin bai samu Babaji a parlor ba ya fita a flat din ya wuce nasa,harya dauko ointment din zai kawo musu sai kuma ya fasa.Wayarsa ya dauka ya kira Bala mai aikin dake bangarensu baifi 5mins ba sai gashi ya bashi maganin yace ya kaiwa bakin nn da paracetamol sachets har zai mika masa dukka sachet din saiya fasa ya b'alle dukka ya bar kwaya biyu kawai a jiki..
_Washe gari_
Tunda ya dawo daga masallaci ya koma bacci sai 9 ya farka cikin shauk'i don jinsa yake kamar wani sabon angon da aka kawo masa matarsa jiya, wanka ya shiga yayi ya shirya cikin Jersey black da wandonta iya guiwa ya mishi kyau sosai ya k'ara fito da ainihin chocolate fresh skin dinsa, ya brushing d'an gashin dayake tarawa kadan akansa da sajensa.Slippers dinsa ya zura ya fito madaidaicin parlornsa dake sama,dinning ya nufa direct sanin cewa duk weekend anan yake cin abincinsa hankalinsa duk yana kansu Dija koya suka kwana suka tashi oho? kwarmaton Dada ne ya hanashi zua dukda ya had'u da Babaji a masallaci da asuba don ya fito sallah yace mishi suna nn lfy ama hankalinsa bai kwanta ba ya fison yaje ya gansu da kanshi ya tabbatar da lfyrsu wanda yakejin yanxu kamar hakkine akansa yanxu tunda sun dawo karkashinsa.
Saida yaci ya koshi dam don baya wasa da cikinsa koh kadan tukunna ya bar kan dinning ya dawo kan cushions din dake parlor dama weekend sallah kawai ke fitar dashi waje yini yake a gida abinsa.
Favourite channel dinsa yasa mbc2 don yanason action films sosai,yayi lucking kuwa ana Ninja Assassin one of his favourite movies.Yana cikin kallo wayarsa ta fara ringing, AA KAITA ne a rubuce jikin screen din da murmushi yayi picking
"Muna downstairs"
Cutting kawai yayi ba tareda ya amsa ba ya kashe TV ya nufi hanyar stairs,tun kafin ya karasa sakkuwa idonsa ya sauka kan Zee data kafe kan stairs din da ido tana jiran fitowarsa.
Tunda King ya kira take Allah² gari ya waye,ta so AA ya barta ta taho ita kadai da koh bata kashe ishinta ba sai ta jiyarda kanta dad'in King ko kadan ne.Sanye take cikin wani arnen peach colour lace da akayiwa dinkin Riga da siket daya lafe kamar a jikinta aka dinka ga wuyan off shoulder ne wanda ya bawa lafiyayyen fresh white skin dinta bayyana ga boobs dinta kusan rabi a waje don mayafin ma one side ta yafa shida bbu duk daya ta bazo attachment har gadon baya tayi daurin ture kaga tsiya ga wasu shegun hills a kafarta tana taunar chewing gum cikin wani irin salo na riqaqqun en bariki.
Kallo daya king ya mata ya dauke kai harya wuce ta gabanta inda ya ajiye mata kamshin turarensa daya kara tafiya da ita wata duniyar ya doshi inda AA yake zaune yana masa murmushi shima yana mayar masa, hannun ya mika masa suka gaisa ya zauna kusa da shi suna hirarsu koh kallon inda take baiyi ba.Ita kuwa wani kasala ne ya ziyarceta ta kasa magana ta lumshe ido tanajin wani irin feelings a jikinta, ji take kamar ta tashi ta fada jikinsa ta masa tight hug tayi kissing warm soft lips dinsa wanda taga gani zasuyi shegen dadi.
Ajiyar zuciya ta sauke tana kokarin saita kanta wajen aro nutsuwa data rasa meyasa duk randa ta hada ido dashi snn ta shaqi daddadan kamshin turarensa take rasa dukkan wani nutsuwarta ba wnn inaga body contact ya hadasu fah?
Dakyar ta bude bakinta tace
"Morning my King"
Shi kua bayason My da take kiransa sam² ba tareda ya kalleta ba yace
"How're you Zee"
"Somehow"
Ta bashi amsa,still bai kalleta ba sai AA ne ya aika mata wani irin kallo na gargadi sarai ta gane ama ta basar.AA yayi saurin cewa King
"Man kace kana neman mu,hope lfy?"
"Klau, kawai wani taimako zaku min"
Caraf Zee tace "you're always my king,kuma menene just consider it done"
"Thanks" kawai yace mata ya mayar da kallonsa kan AA kamar shi zai masa aikin
"Dama inada baki ne a flat din baya da nakeso ki taimakawa yarsu tunda naga macece er uwarki"
Nn de ya basu labarinsu Dija ama bai fadamusu burinsa akan dijan ba yade ce kawai yanaso Zee ta taimaka mata wajen nunamata wasu abubua kuma yanason sata a school
[1/6, 9:02 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY APHSERTEEN KHAIREE
ELEGANT ONLINE WRITERS
14
Flat dinsu Dija ya kaisu suna biye dashi a baya har AA daya kasa zama yanaso yaga wani irin aiki matarshi zatayiwa King din.Babu kowa a parlour don BABAJI na cen wajen Baba Audu mai gadi
"Ku jirani ina zuwa"
King yacewa su Zee ya wuce bedroom dinsu Dija yasan suna ciki,suna raku6e a k'asa dukkansu sai Dija daketa gabzar kuka Dada kuwa ta zuba uban tagumi kamar marayu.Hankalin King ne ya tashi ganin kukan da Dija takeyi "lfy?" Ya tambayi Dada,harara ta zuba mishi ta dauke kai daga kallonsa.Cikin fullanci Dija tace
"Yunwa nakeji Bad'd'o,Dada ta hanani fita a dakin kuma Babaji ma bai shigo ba tun jiya"
Cizan lips nashi King yayi sbd takaicin rashin jin abinda ta fada kuma yasan Dada bazata fassara mishi ba
"Dada don Allah ki yarda dani koh kadan ne wallahi banida niyyar cutar daku ki saki jikinki kiyarda da Allah zai kareku a duk inda kuke kuna tareda kariyarsa da yarda Allah bbu wanda ya isa ya cutar da ku"
"Yawwa ko kaipa,Allah ya kaimu Bye"
Shima ya yanke call din,TV ya kunna ya danyi kallo duk rabin hankalinsa yana cen wajensu Dija yanaso yaje ya sake dubasu kuma yana tsoron hargagin Dada,murmushi yayi ya ajiye cup din hannunsa kan table ya zura slippers dinsa tareda ficewa ya sauko kasa,saida ya duba koh ena masu aiki duk sun tafi part dinsu ya duba abincin da kuku ya jera kan table tukunna ya fice a flat din ya nufi nasu Dija.
Yaji dadin yanda yaga BABAJI a parlour yayi wanka ya chanza kaya ya sake yana kallo abinsa dama yacewa Bala mai gyaran gidan ya kunna musu TV,zama yayi akan kujera suka kara gaisawa da Babaji yana kara sa masa albarka.Cen suna zaune suna hira jifa² ama hankalin King ya kan kofar dakinsu Dija sai jin ihu sukayi daga cikin dakin kuma kamar muryar Dija......
More comments more typing 🌚
Share fisabillah 🙏🏻
[1/6, 9:02 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY APHSERTEEN KHAIREE
ELEGANT ONLINE WRITERS
13
Da sassarfa King da Babaji suka k'arasa kofar bedroom d'in nasu, kicibis sukayi da Dada itama ta fito aguje dan fa ita har yanzu bawai ta gama yarda da gidan bane fadi take
"Babaji kazo ka duba meye samu Dija,na shigu uku ni A'ise"
kai tsaye king ya shige dan ya tabbatar da babu wani abin cutarwa a gidan,kusan karo sukayi da Dijan ma king yaja burki.Tsayuwa yai yana binta da kallo dan so yake ya gano abinda ya firgitata ganin a jike take jagab kayanta yamanne a dirarran surarta kamar ba er sweet 16 ba,kasa daukarsa kafafunsa sukayi sbd wani irin bakon yanayi daya kawo mishi ziyarar bazata cikin en seconds sai neman jikin bangon toilet din yayi ya jingina jikinsa don wani irin abu yakeji tunda ga yatsar kafarsa har tsakiyar kansa yana bin dukkan wani magudanar jinin jikinsa tareda aikawa zuciyarsa da kwakwalwarsa wasu irin sakonni masu wuyan fassara,jan kafarsa yayi ya juya yaci sa'a kuwa cikin kayan daya kawo musu sun bajeshi kan gado ya dauko hijab.
Daga bakin kofar toilet din ya wurgo mata hijabin din kawai komai bace ba sai wani lumshe ido kawai yakeyi,har lokacin Dija bata cikin nutsuwarta hannunta na rawa ta saka hijab din wajen wuyan na gefe.Sa hijab din yayi daidai da shigowarsu Babaji da Dada dakin magana king yayi yunk'urin yi sai yaji muryarsa ashak'e saida yayi gyaran murya ya had'iye abinda ya tuk'are masa a mak'oshi dakyar tukunna yana kallon Dija badan yanada tabbaci zataji shi ba yace
"Meyesa ki ihu?"
Babaji ne ya maimata mata da fulatanci sai lokacin Dija ta budi bakinta cikin sanyayyar muryarta daya hadu da kuka a take cikin fullanci take fadawa Babaji
"Na shiga zanyi wanka zan tari ruwa a waccen karfen da Dada ta nunamin ina murd'a wurin ruwan sai kawai naji ruwan zafi a kaina, garin gudu kuma santsi wnn ledar dake shinfide a k'asa da ruwa ya zubo akai yaso kayar dani toh garin qoqarin na gyara tsayuwata na sake murd'o kan wnn k'arfen sai ji nayi ana ruwan saman ruwan zafi daga kaina sai jin ruwan zafi nayi a gadon bayana da gefen fuskata,kamar an watsa min garwashi haka naji don azaba har na kusa fita hayyacina.Wajen gudun kuma nn ma ban tsiraba saiji nayi santsin ledan nn ya debeni ya watsar dani gefe,kaga gwiwar hannuna ma ya bugi wnn tukunyar dake ciki sannan na fadi dabas a qasa shine nasa ihu"
Ta karashe zancen da fashewa da wani sabon kuka,kallonta dukkansu sukeyi cikeda takaici babaji ya tambayeta
" Meyesa baki tambaya ba tunda bakusan yanda ake amfani dashi ba?"tace
"Na tambayi bad'd'o shine Dada ta ce tasani zata nunamin"
har lokacin kuka take sbd zugin da hannunta ke mata,tsaki Babaji yaja yace Allah ya kyauta muku yayi ficewarsa a dakin shi kuwa King kamar ya dawo dashi ya tambayeshi abinda ya samu Dijan har ransa yakejin kukan nata,ji yake kamar yazo yayi cuddling dinta ya sharrashi abarsa
"Kinga ya isa dena kukan haka,meya sami hannun? naki in gani"
Dasauri Dada ta rikota yace
"Aa k'ad'o yi tafiyarka kawai mun de mun shiga ukun mu mun lalace tunda mukazo gidan mutuwa gashi har mun fara ganin bala'i"
Girgiza kansa kawai yayi yace
"Bari na kawo mata magana"
Da harara Dada ta raka bayansa harya fice a dakin bai samu Babaji a parlor ba ya fita a flat din ya wuce nasa,harya dauko ointment din zai kawo musu sai kuma ya fasa.Wayarsa ya dauka ya kira Bala mai aikin dake bangarensu baifi 5mins ba sai gashi ya bashi maganin yace ya kaiwa bakin nn da paracetamol sachets har zai mika masa dukka sachet din saiya fasa ya b'alle dukka ya bar kwaya biyu kawai a jiki..
_Washe gari_
Tunda ya dawo daga masallaci ya koma bacci sai 9 ya farka cikin shauk'i don jinsa yake kamar wani sabon angon da aka kawo masa matarsa jiya, wanka ya shiga yayi ya shirya cikin Jersey black da wandonta iya guiwa ya mishi kyau sosai ya k'ara fito da ainihin chocolate fresh skin dinsa, ya brushing d'an gashin dayake tarawa kadan akansa da sajensa.Slippers dinsa ya zura ya fito madaidaicin parlornsa dake sama,dinning ya nufa direct sanin cewa duk weekend anan yake cin abincinsa hankalinsa duk yana kansu Dija koya suka kwana suka tashi oho? kwarmaton Dada ne ya hanashi zua dukda ya had'u da Babaji a masallaci da asuba don ya fito sallah yace mishi suna nn lfy ama hankalinsa bai kwanta ba ya fison yaje ya gansu da kanshi ya tabbatar da lfyrsu wanda yakejin yanxu kamar hakkine akansa yanxu tunda sun dawo karkashinsa.
Saida yaci ya koshi dam don baya wasa da cikinsa koh kadan tukunna ya bar kan dinning ya dawo kan cushions din dake parlor dama weekend sallah kawai ke fitar dashi waje yini yake a gida abinsa.
Favourite channel dinsa yasa mbc2 don yanason action films sosai,yayi lucking kuwa ana Ninja Assassin one of his favourite movies.Yana cikin kallo wayarsa ta fara ringing, AA KAITA ne a rubuce jikin screen din da murmushi yayi picking
"Muna downstairs"
Cutting kawai yayi ba tareda ya amsa ba ya kashe TV ya nufi hanyar stairs,tun kafin ya karasa sakkuwa idonsa ya sauka kan Zee data kafe kan stairs din da ido tana jiran fitowarsa.
Tunda King ya kira take Allah² gari ya waye,ta so AA ya barta ta taho ita kadai da koh bata kashe ishinta ba sai ta jiyarda kanta dad'in King ko kadan ne.Sanye take cikin wani arnen peach colour lace da akayiwa dinkin Riga da siket daya lafe kamar a jikinta aka dinka ga wuyan off shoulder ne wanda ya bawa lafiyayyen fresh white skin dinta bayyana ga boobs dinta kusan rabi a waje don mayafin ma one side ta yafa shida bbu duk daya ta bazo attachment har gadon baya tayi daurin ture kaga tsiya ga wasu shegun hills a kafarta tana taunar chewing gum cikin wani irin salo na riqaqqun en bariki.
Kallo daya king ya mata ya dauke kai harya wuce ta gabanta inda ya ajiye mata kamshin turarensa daya kara tafiya da ita wata duniyar ya doshi inda AA yake zaune yana masa murmushi shima yana mayar masa, hannun ya mika masa suka gaisa ya zauna kusa da shi suna hirarsu koh kallon inda take baiyi ba.Ita kuwa wani kasala ne ya ziyarceta ta kasa magana ta lumshe ido tanajin wani irin feelings a jikinta, ji take kamar ta tashi ta fada jikinsa ta masa tight hug tayi kissing warm soft lips dinsa wanda taga gani zasuyi shegen dadi.
Ajiyar zuciya ta sauke tana kokarin saita kanta wajen aro nutsuwa data rasa meyasa duk randa ta hada ido dashi snn ta shaqi daddadan kamshin turarensa take rasa dukkan wani nutsuwarta ba wnn inaga body contact ya hadasu fah?
Dakyar ta bude bakinta tace
"Morning my King"
Shi kua bayason My da take kiransa sam² ba tareda ya kalleta ba yace
"How're you Zee"
"Somehow"
Ta bashi amsa,still bai kalleta ba sai AA ne ya aika mata wani irin kallo na gargadi sarai ta gane ama ta basar.AA yayi saurin cewa King
"Man kace kana neman mu,hope lfy?"
"Klau, kawai wani taimako zaku min"
Caraf Zee tace "you're always my king,kuma menene just consider it done"
"Thanks" kawai yace mata ya mayar da kallonsa kan AA kamar shi zai masa aikin
"Dama inada baki ne a flat din baya da nakeso ki taimakawa yarsu tunda naga macece er uwarki"
Nn de ya basu labarinsu Dija ama bai fadamusu burinsa akan dijan ba yade ce kawai yanaso Zee ta taimaka mata wajen nunamata wasu abubua kuma yanason sata a school
[1/6, 9:02 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY APHSERTEEN KHAIREE
ELEGANT ONLINE WRITERS
14
Flat dinsu Dija ya kaisu suna biye dashi a baya har AA daya kasa zama yanaso yaga wani irin aiki matarshi zatayiwa King din.Babu kowa a parlour don BABAJI na cen wajen Baba Audu mai gadi
"Ku jirani ina zuwa"
King yacewa su Zee ya wuce bedroom dinsu Dija yasan suna ciki,suna raku6e a k'asa dukkansu sai Dija daketa gabzar kuka Dada kuwa ta zuba uban tagumi kamar marayu.Hankalin King ne ya tashi ganin kukan da Dija takeyi "lfy?" Ya tambayi Dada,harara ta zuba mishi ta dauke kai daga kallonsa.Cikin fullanci Dija tace
"Yunwa nakeji Bad'd'o,Dada ta hanani fita a dakin kuma Babaji ma bai shigo ba tun jiya"
Cizan lips nashi King yayi sbd takaicin rashin jin abinda ta fada kuma yasan Dada bazata fassara mishi ba
"Dada don Allah ki yarda dani koh kadan ne wallahi banida niyyar cutar daku ki saki jikinki kiyarda da Allah zai kareku a duk inda kuke kuna tareda kariyarsa da yarda Allah bbu wanda ya isa ya cutar da ku"