← Book details The Return Of The King Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 3 OF 36

Sashe 3

The Return Of The King Complete Hausa Novel · about 8 min read

A kwana a tashi sabo ya fara shiga tsakaninsu da Maryam matashiyar budurwa da bazata wuce shekara 17 ba kullum zataje islamiyya shi yake rakata suna hira, sabo yay sabo ya kuma shaquwa har abin yaso rikidewa ya chanza salo dukda Maryam kullum tana tsawatarwa kanta akan zurfafa mu'alamansu sanin cewa bbu aure tsakaninsu.

Uchenna ya kasa jurewa har saida ya fito fili ya fadamata sirrin zuciyarsa akanta na son aurenta da iya gaskiyarshi nn ta fadamishi cewa bbu aure tsakaninsu kasancewarsa Christian.Nn take ya cemata sai shiga addinin musulunci inde zai zama sanadiyyar mallakarta ya yarda ya bar komai da kowa nashi ya kasance da ita, da farko taki amince masa saida yayta masa naci tukunna ta hadashi da mahaifinta Malam Hamza yay masa gargadi sosai da karin hankali akan lalle saide yasa aransa zai shiga addinin musulunci badan soyayya ba sai don gane cewar shine tafarkin gaskiya.

Uchenna ya karbi addinin musulunci Malam hamza ya zaba mishi sunan ALIYU tareda daurashi kan hanyoyi da koyarwa ta addini.Ganin yanxu bai isa ya tunkari garinsu ba yasa Aliyu fara bin abokinsa Abel wajen sana'arsa ta saida bread da yake karba wajen mai gidansa da yake da bbn gidan bread yana bashi akan sari.

Sana'ar saida bread ya karbi Aliyu sosai hakama mai gidan nasu yana matukar jindadi yanda kasantuwar Aliyu yasa gidan bread sa kara bunqasa da tarin costumers koh ta ena.

Bayan Maryam ta kammala secondary ta Malam hamza mahaifinta ya daura mata aure da Aliyu sbd jarabasa da yay tayi akan yanda yay riko da addini yasa ya bashi ersa, haka suka kasance tare lokacin Aliyu ya dan tara kudi bbu laifi ya nemi shawarar Surukinsa da yake tamkar uba yanxu awajenshi akan bude nasa gidan bread koh karami ne..

Alhamdulillah kamar wasa saiga gidan bread Aliyu mai suna TOPTASTE ya bunqasa duk costumers dinsu na tsohon gidan bread dinsu sun dawo nn wanda abin yay matukar qonawa Alh Saminu mai gidansu nada rai harya hada baki da Abel abokin Aliyu da shima yake qule dashi sbd yanda lokaci daya yazo ya cigaba ya barshi.

Nan suka hada baki Abel ya shiga gidan bread din Aliyu ya zuba maganin bera wajen kwabin inda ya jawo asarar rayuwa da dama kuma bincike ya nuna duk sanadiyyar bread din top taste da sukaci ne, nn jama'a sukayi ayarin zua daukar mataki akansa

Aliyu ya shiga matuqar tashin hnkl a dare ya tattara matarsa da FAHIMA tana er shekara biyu ya daukesu suka gudu zua garinsu ABIA STATE

Kin karbarsa en uwansa sukayi don sunji lbryn musuluntarsa awajen abokinshi Abel har saide in zai koma addinin Christian tukunna zasu karbeshi har su bashi jari.

Dayake daman musulunci ba ratsashi yay ba kuma soyayyace ta jashi nn ya yarda da buqatarsu nan ya qara komawa ruwa, Maryam kuwa ganin haka yasa ta saci jiki ta dau erta Fahima ta gudu gida Kaduna..

Bayan Aliyu ya koma Uchennan da en uwan nasa da suka masa alkawarin jarin da wajen zama suka juya masa baya daman iyayensa sun mutu tuntuni sai church ya koma yana burgima...
[1/6, 8:58 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*

BY APHSERTEEN KHAIREE

ELEGANT ONLINE WRITERS

4

_cigaban lbryn Fahima_

Haka Maryam ta cigaba da kulawa da Fahima agidan iyayenta tana sana'ar dinki da taimakon Mahaifinta Malam Hamza har fahima tayi wayo aka sata a makaranta mai kyau da tsada.

Fahima ta kasance irin yaran nn masu bin kokkofi akan Abu da nacin tambaya tun tana yarinya shiyasa da tayi wayo ta mallaki hankalin kanta bbu abinda takeso aikin jarida ga boyayyen burinta akan gano asalin gaskiya akan mahaifinta na lbryn da mamarta ta bata na dalilin rabuwarsu da baban nata.Tana part 2 a university inda take karantar mass communication suka hado da Fu'ad lokacin yana final year dinsa yana gama karatu kua bayan ya sami aiki sukayi aure ya cigaba da kula da karatunta harta kammala ta samu aikin a _Kaduna daily trust_

Jajircewarta ta kokarin yasa ta zama zakaran gwajin dafi a ma'aikartasu,ake ji da ita sosai.Tasha shiga hadarurruka da dama wajen bincoko gsky wanda yasa kullum suke samun matsala da fu'ad har yace da zabi daya tsakanin aikinta dashi.Dukda yanda take kaunarsa kua haka ta zabi aikinta akansa wanda ya zama sanadiyyar rabuwarsu knn,ta dawo gaban gaban mahaifiyarta dake zauna ita kadai bayan rasuwar iyayenta tareda yaronta Salim, har lokacin Maryam bata sake wani auren ba don haryanxu tana tsananin son Uchenna dukda kaddara ta rabasu.

Suna zaune cikin jindadi da kwanciyar hankali sbd kyakkywan tsaro da Fahima ke samo karkashin jagorancin King dayake bata goyon baya 100percent akan aikinta ya zama tamkar uba agareta don Daddy ma take kiransa tun akan wani aikin da tayi akan wasu en ta'adda da ta dau pictures dinsu.

Har King ya bar garin bata taba samun wani matsala ba dukda rashinsa na tsawon sheraka 6,ta shiga damuwan rashinsa sosai kullum addu'arta Allah ya dawo dashi lfy in yana yare in koma ya rigamu gidan gaskiyane Allah ya masa rahama..

Kwatsam a ranar da King zai dawo bayan ta dawo daga aiki da yamma kusan after 6 agajiye ta tarar da bbn tashin hankali na rashin ganin Maminta da salim agida sai sakon video ta WhatsApp dinta da tagansu a daure cikin azaba da fitan hankali sai koma ga call daga private number na qudorinsu akanta da aikin da suke so ta musu da gargadin kuskure daya a bakin ran Maminta da danta salim.....

_CIGABAN LABARI_

_GOV'T HOUSE_

_*GOVERNOR ABDULSALAM AMINU KAITA*_

Tunda ya fita ya bar Zee a dakin daddaren bai dawo ba sai yayi wucewarsa daya bedroom ya kwanta cikeda sake sake da tunani kala² game da dawowar King da matakan da ya kamata ya dauka tun wuri kafin abubua su kwacame mishi.

Bayan an idar da sallar asuba ya shigo ya samu Zee tayi daya² akan makeken gado dake dakin,wani dogon tsaki yaja cikeda takaicin halin Zee da mugun jaraba ace mutum bazai taba iya kwana daya without having sex ba,da zaiyi spending all the night akanta bazata taba nuna gajiyawarta ba saide shi ya gaji ya kwanta.Haka yana gani za tayta biyawa kanta buqata saide ya fita ya kyaleta a dakin,koh yau ma ya tabbata saida ta kwakwule kanta kafin tayi bacci..

Kallon yanda tayi daya² yayi,er ficiciyar sleeping dress din duk ya tattare ta wajen cikinta,kirjinta a bayyane hakama daga kasanta duk waje.Take yaji tsikar jikinsa ya tashi,yasan kuma yana tabata yanxu ya tabowa kansa aiki ne

Hadiye abinda ya taso masa yayi,ya hau tashinta tayi sallah.Dakyar ta bude ido ganinsa a tsaye akanta yasata bankaro kirjinta tana wani nishi cikin wani irin salo na tsantsar iya bariki da jan hankali.

Kwada kansa yayi daga kallonta,shiyasa yake bala'in kaunarta sbd inde ta harkar jan hankali ne Zee gwanace.Ta karanci iya karuwanci da bariki kala kala,ga gyara da takewa jikinta ciki da waje don koh sau nawa zeyi zamzam yake jinta.Ga wani fresh skin da figure 8 structure mai daukar hankali

"Tashi kiyi sallah don har rana ta fito" ya fada tareda juyawa ya fita

Tsaki taja kadan, haryanxu a matse take ba abinda take buqata kamar namiji.Namijin ma KING, tana da buri akansa tun ranar ta fara daura idonta akanshi take tsananin son sa da buqartasa.

Tasha kai masa kanta,tasha yi masa trap kala² ama bata taba cimma nasara ba,sbd ta mallaki King ta auri AA kaita.Shekararsu biyu da aure ita da AA aka nemi King aka rasa take dagon sonsa da sha'awarsa kuma take addu'a da fatan dawowarsa don cimma burinta kuma tayiwa kanta alkawari wnn karan sai burinta ya cika akan King,sai ta dandani zumarsa,sai ta maidashi mallakinta ta juyashi iya son ranta. Ta dandani dadin da matarsa DIJA ke bata lbry akan KING

"Wallahi wnn karan sai na kashe qishi da kwadayina akanka My King" tayi maganar tareda wani shu'umin murmushi

Tashi tayi ta shiga toilet don tsarkake jikinta tayi wanka tareda dauro alwala don gabatarda sallar asuba lokacin har 6:45am

Sai 8:30 ta sauko downstairs cikin wani arnan doguwar rigar na material Orange color da akayiwa dinkin fitted gown, lafe a jikinta ta fitowa da surarta Kamar a jikinta aka dinke.Tako take daya² sai qarar takalminta dake hills akeji,tayi kyau masha Allah abinka da mai kyau ga kudi ga mulki ga uwa uba gyara da jikinta ke sha..

A dining ta hadu da AA kaita yana breakfast don so yake ya fita dawuri,so yake ya hadu da KING ayau dukda aikin da yasa a fara masa tun daga yau akan King din don da farar safiya ake kama fara,kafin King ya dau wani steps yakeso ya rigasa don yasan tabbas da shirinsa ya dawo.

_KING'S MANSION_

10:30am
Zaune yake kan wata kureja da take daban da sauran cushions din dake parlorn,yayi cross leg cikin shigar kananan kaya da tushe idonsa da bakin glass as usually sbd boye halin damuwar da yake ciki wanda ya kasa boya a idonsa

Kallonta innocent face dinta kawai yakeyi tana kwance a 3seater,Zaki na zaune a kujerar dake kusada ita da waya a hannunsa har lokacin saqon da aka tura masa dazu a graveyard yake gani,kuma yaga anyi blocking dinsa da number da aka turu sakon, sauran gurds din koma duk suna waje

Da alama farfaduwarta kawai suke jira.A hankali ya fara bude idonta da suka mata nauyi ga wani irin sarawa kanta yake mata,tana bude idon gabadaya ta saukeso kan King ta kujerarsa ke facing dinta tayi.

Cikin razana ta mike,sai kuma ta dafe kanta sbd yanda taji ya koma sara mata tace

"Ahhh...wayyo Allah kaina"

Tambayar da King ya jefo matane ya sata dagowa da sauri ta kalleshi

"Wa ya saki wnn aikin FAHIMA ALIYU?"

Maimakon ta bashi amsa sai kawai ta fashe da kuka,Zaki ne ya daka mata tsawa da budaddiyar muryarsa da take abin tsoro don shi koh a hankali yay magana sai ka jita da girma

A rayuwar Zaki in akoi abinda ya tsana tho mata ne barin ma in yaji suna kuka abin na matuqar tunzurashi da bata mishi rai don gani yake duk wani kukan da mace zatayi na qaryane kawai son gwanance wajen iya karya da pretend ne
(Komai dalilin Zaki akan wnn ohoo 😏🤷🏻‍♀️)
Chapter 3 · 0% Book details