Sashe 33
The Return Of The King Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tare suka shiga toilet d'in yana biye da ita. Har abin ya suma bata tsoro don ta tabbata yanayin king kam ba wai shock din ganinta bane akoi abinda ya faru
Saida ta taimaka masa yayi wanka itama tayi suka dauro alwala tukunna suka fito,jallabiya ta dauko masa a cikin closet dinsa itama ta zura daya ta saka hijab dinta King ya jagorancesu Sallah
Suna idarwa Kuka hawaye suka fara lalle marhabun a kumatun king.
"Allah ya jikanka da rahma Aliyu,Allah yasa wnn sadaukarwa da kayi ya zama sanadiyyar shigarka aljannah kenan, Allah ya kyautata makoncinka.
Ka yafemin Zaki,ka yafemin,ka yafemin.Ni nayi dragging dinta into all this mess"
Sai lokacin DIJA ta fahimci dalilin shigar King shock,tunawa da waye Zaki,alherinsa,sadaukarwarsa na komai akan King ga kuma tarin tambayoyin da takeso ta mishi ama gashi yanxu yama bar duniya.
"Innalillahi wa inna ilaihi rajiun"
Sai hawaye itama daga ita har King an rasa mai rarrashin wani
Daren da take burin gani da mafarkin samu ya zame musu daren alhini na rashin Zaki
Babu abinda King ke tunawa kamar irin tsantsar shaquwa da kaunar dake tsakaninsu.
Zaki wani irin mutum ne wanda kai tsaye baka isa karantar halinsa,bazaka taba cewa Zaki yana son wani ba shi kawai kullum cikin aikinsa yake ama kuwa deep inside him kaunar uban gidansa ne
Zai iya yin komai akan king,zai iya rasa komai akansa,zai iya halaka kowa a kansa danma King ya tausarsa don shi kadai yake iyawa halin Zaki
Idan kaga Zaki na hira tho da king ne,dariya kuwa daman baya cikin halinsa koh hiran ma da sukeyi da King saide a kan aiki koh wani abu
Yana da mugun zurfin ciki ga bawa lokacin mahimmanci snn baya taba yin abu cikin gaggawa komai akan ka'ida yakeyinsa duk abinda zaiyi saiya bashi isheshshen lokaci kafin ya aiwatar
Tunawa yayi da ranar da Zaki ya karbi Kalmar shahada da aka tambayeshi wani suna yakeso
"Dukda bansan sunanka ba My king,naka sunan nakeso don inason nayi kwatanta koyi da halinka na son kawo cigaba tsakanin al'umma da yawan alkhairi"
Har ransa King yaji kaunar Zaki ya shigesa a take yanajin sa kamar blood related brother dinsa.Sheikh Imam Suleiman da yace
"Masha Allah,tabbas kayi zabi na kwarai don tun daga kan mai sunan Sayyidina Aliyu RA wanda ya kasance Sahabi mafi kusanci da Annabi SAW snn suriki a gareshi.
Muna maka fatan koyi da wnn suna mai daraja snn ka zama asalin Zaki mai taimako da tsoron al'umma da dukkan karfinka da iyawarka
" Menene ma'anar ZAKI"
Zaki ya tambaya,King yace masa
" *LION*"
"Wowwww,you're LION My King"
Dafa kafadarsa King yayi yace
"You're the real LION"
_FAHIMA_
Gudu take shararawa a motarta daga office suke ita da Zee,rashin ganin laptop dinta duk ya firgitata
Toh ina ta saka,ya akayi ta nemeshi ta rasa.
Baya gidanta da ta buda tuntuni duk tsammaninta yana office gashi nn ma baya nn
"Easy Fahima,Insha Allahu zamu gani maybe yana gidan de"
Zee ta fada donta kwantarwa Fahima hankali
"Bazaki gane ba Zee,wnn ne kadai evidence d'in da zai wanke King daga mugun tuggun da suke kokarin kulla masa don tabbas idan court da yarda da zancensu na King na cikin kunqiya duk kusan hukunci daya zasu fuskanta kinga kuwa bazamu bari mutumin da tseratar damu daga masifar da muga shiga ba shi ya fada ciki
Badan shi ba da yanxu saide wasu ba mu ba"
"Hakane Fahima kuma,Allah kadai yasan dubbin rayukan da suka ceta.Allah sarki Zaki wallahi naji bbu dadi mutuwarsa ban rokesa ya yafemin ba na haushinsa dana dingaji a baya ina ganin shi yamin katanga da King"
Fahima de bata kuma magana ba har suka isa gida,nan ba bbu inda bata sake dubawa ba ama bbu laptop
Kiran Fu'ad ne ya shigo wayarta tayi picking a kasalance
"Ya ake ciki,kina ina zanzo yanxu na karba laptop din inason nayi printing out din komai kinsan de jibi ne 22 din so bamu da isheshshen time"
"Wallahi fuad banganshi ba"
Bakiga me ba?"
"Laptop din"
"Innalillah,Fahima garin yaya"
Take ta tuna da microphone din data Bawa King tace
"Alhamdulillah,there's another way out.kaje wajen king zai baka wani microphone"
Koda Fu'ad ya iso gidan King saida ya jirasa a parlorn qasa don yau kwana 5 knn da rashin Zaki,tunda Mario yace masa an kaishi washegari bai sake saukowa daga samansa ba
Gabadaya ya rasa nutsuwarsa,ya kasa dawowa seti dukda kokarin da Dija takeyi na kula dashi
Tayi² dashi ya fawwalawa Allah komai ya fita cikin jama'a yayi facing abinda ke gabansa ama ya kasa
Koh zuwan Fu'ad dakyar ya sauko qasan,bayan sun gama gaisawa Dija ta kawo masa Drink da rowa don yanxu kam guards basa zama a parlor tunda ta dawo
"Dama akan case dinsu AA KAITA ne,so munyi lacking evidence sosai gashi suna kokarin zan sunanka izuwa kunqiyarsu don har shaidu suka bayar"
King daya kwantar da kansa kan cushion idonsa ya lumshe yace
"Ka kyalesu suyi yanda suke so"
Tsaraf Dija dake zaune kusa dashi tace
"No way,Barrister Fu'ad ya kake ganin za'ayi?"
"Fahima Aliyu tace min akoi wani microphone data Bawa King a asibiti Wanda yake dauke da dukkan wani shaida da zai wanke King daga zarginsu shine nake buqata yanxu"
"Bad'd'o ina ka ajiye please?"
Dija ta tambayeshi,dago rinannun idonsa yayi yana kallon yanda ta marairaice yace
"Nima bansani ba,bansan inda yake ba"
"Innalillahi wa inna ilaihi rajiun"
Kawai Fu'ad ke maimaitawa snn yayi karfin halin cewa
"Ana buqatarka a zama na gaba,bamu da wani shaida da zamu iya wanke ka saide kai ka wanke kanka. Allah ya taimakemu"
Bangaren AA KAITA kuwa da aka kaishi asibitin likitoci sunyi iyakar kokarinsu wajen ganin sun dakatar da aikin gobar a jikjnsa ama ina ta rigada ta bata masa wasu kayan cikinsa
Yana cikin tsananin azabar haka aka sakashi a jirgi akayi Kaduna dashi bakin rai bakin fama haka yake fitar da wani ruwa mai wari ta bayanshi sbd lalacewar da hanjinsa yayi ga cikinsa daya kumbura
Koda aka kawoshi Kaduna asibiti aka saukeshi nn ma suka bashi treatment sosai sbd a samu a kasance a court a zama na gaba don shima ya karbi hukuncinsa.Yayi jinyar a gidan yari
_22 September...... FEDERAL HIGH COURT KADUNA STATE_
Duk an gama hallara a court daya cika yayi makil da jama'a har daga wajen sbd ana sa ran yau ne zama na karshe da za'a kawo karshen wnn sharia daya zama talk of town
Duk wata kafar sadarwa duk wani lugu da sako na ciki da wajen Kaduna maganar da akeyi knn
Shari'a tsakanin aminai biyu,tsohon gwanma kuma mai takara a yanxu da kuma gwamna mai ci a yanxu kuma Dan takara na gaba
Ga kuma en kunqiya da zargin da ake yiwa King na shima yana daga cikinsu,abinda yafi jan maganar jama'a knn don kaso 80 cikin 100 sun yarda da cewa King na cikin kunqiya tsafi da jinin al'umma
Muje zuwa a next page don jin yanda wnn Shari'a zata kaya...
Ina mai kara miko ta'aziyyata na rashin LION dinmu 😭😭😭
[1/6, 9:17 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY
Aphserteen khairee
ELEGANT ONLINE WRITERS
42
Tsittt court d'in ya d'auka ina jiran mai gayya mai aiki CHEIF JUSTICE ISYAKU BARAU ya shigo.King,Fahima,Zee da en gidansu Fu'ad da suma yau suka hallaci zaman suna daga gaba
Tunda aka shigo da AA KAITA akan wheelchair anyi handcuffed d'insa ya d'aga kai ya kalli King sai hawaye,suna jere tare dasu David,Baban Fahima,gboy sai suleguy.
Daman su Samuel an kwana biyu a tare da walak'iri
Gabadaya kan Barrister Fu'ad Hashim ya d'au chaji sbd rashin kwakkwaran shaidar da zai wanke King shiyasa tun kafin su shigo Fahima ke tausarsa akan ya kwantar da hankalinsa Insha Allah,Allah na bayan mai gaskiya
Shigowar Cheif judge kowa ya mike kamar yanda al'adar court take,nn aka fara gabatar da shari'a daki²
Barrister Fu'ad Hashim ne ta fara daga yiwa sauran suspects d'in tamboyoyi,da akazo kan Baban Fahima kuwa k'in kallon wajen Fahima tayi suna hada ido sau daya ta kauda kanta
King kuwa tunda aka fara bai d'ago kansa ba,shi hatta tunaninsa da hankalinsa baya tare dasu.Alhinin rashin masoyinsa kadai ya isheshi
"MOHAMMED ABDULLAHI GIWA....MOHAMMED ABDULLAHI GIWA,Court na buqatar ganinsa"
Sai da Fahima dake gefensa ta d'an tabasa tukunna ya daga rinannun idonsa wanda ita da kanta saida ya tsorata ta snn ta mishi nuni da shi ake kira
Idanuwa dubbin jama'ar dake makeke dakin shari'ar ne ya dawo kansa, a hankali yake takawa harya karasa wajen amsar tambayoyi
Gyara tsayuwarsa Barrister Joseph yayi sannan ya fara magana
"Court zataso jin wanene King"
Nan King ya gabatar da kansa still idanunsa a qasa
"Koh mai zaka iya cewa game da zargin akan kunqiyar tsafi wanda kwararan shaidu sun nuna hakan"
"Bani da abinda zance akai illa abinda yake a zahiri"
"Menene a zahirin?"
"Bana daga cikin kowacce irin kunqiya balle kuma ta tsafi,hasalima ina daga cikin wa'inda suka jajirce wajen ganin mun kawo karshensu"
King ya bashi amsa with full confidence, and this time around idanunsa na kan Barrister Joseph
Yanda King ya kafe Barrister Joseph da ido yana aika masa wani irin kallo dayasa barrister sunkui da kai da sauri don har kamar wani majigi ya gani a idon King d'in
Cikin karfin halin barrister Joseph ya kuma wajen desk dinsa ya dauko wani photo ya nunawa King
"Me zaka iya cewa akan wnn photon,sauran en kunqiya sun bada tabbacin aiki aka baka a kunqiya na kawo jinin mutum washe garin saukarka a kasar nn?"
Kallon photo King yayi dakyau,tabbas ya gane ranar da aka dauka yayi murmushi yace
"Wannan photo tabbas an daukeshi ne a washegarin dawowa na,na kaiwa iyayena da al'umma Annabinmu ziyara makabarta"
"Koh zaka iya fadamana jinin menene a jikinka?"
"Yankata akayi da wukan akan hanyarmu ina daga cikin mota"
Juyawa Barrister Joseph yayi yana fuskantar mai sharia yace
"Ya mai girma mai sharia, Mohammed Giwa da lawyernsa basuda wata kwakkwarar shaida da zasu wanke kansu daga zargin da ake masa.Ga dukkan shaidu da kwararan hujjoji da muka bawa court sun nuna Mohammed Giwa nada hannu dumu² a cikin wnn kunqiya duba yanda aka sameshi shima a wnn gida na tsafinsu,idan kuwa baya cikinsu toh tayaya ya isa ga wnn gida,waya kaishi?
Saida ta taimaka masa yayi wanka itama tayi suka dauro alwala tukunna suka fito,jallabiya ta dauko masa a cikin closet dinsa itama ta zura daya ta saka hijab dinta King ya jagorancesu Sallah
Suna idarwa Kuka hawaye suka fara lalle marhabun a kumatun king.
"Allah ya jikanka da rahma Aliyu,Allah yasa wnn sadaukarwa da kayi ya zama sanadiyyar shigarka aljannah kenan, Allah ya kyautata makoncinka.
Ka yafemin Zaki,ka yafemin,ka yafemin.Ni nayi dragging dinta into all this mess"
Sai lokacin DIJA ta fahimci dalilin shigar King shock,tunawa da waye Zaki,alherinsa,sadaukarwarsa na komai akan King ga kuma tarin tambayoyin da takeso ta mishi ama gashi yanxu yama bar duniya.
"Innalillahi wa inna ilaihi rajiun"
Sai hawaye itama daga ita har King an rasa mai rarrashin wani
Daren da take burin gani da mafarkin samu ya zame musu daren alhini na rashin Zaki
Babu abinda King ke tunawa kamar irin tsantsar shaquwa da kaunar dake tsakaninsu.
Zaki wani irin mutum ne wanda kai tsaye baka isa karantar halinsa,bazaka taba cewa Zaki yana son wani ba shi kawai kullum cikin aikinsa yake ama kuwa deep inside him kaunar uban gidansa ne
Zai iya yin komai akan king,zai iya rasa komai akansa,zai iya halaka kowa a kansa danma King ya tausarsa don shi kadai yake iyawa halin Zaki
Idan kaga Zaki na hira tho da king ne,dariya kuwa daman baya cikin halinsa koh hiran ma da sukeyi da King saide a kan aiki koh wani abu
Yana da mugun zurfin ciki ga bawa lokacin mahimmanci snn baya taba yin abu cikin gaggawa komai akan ka'ida yakeyinsa duk abinda zaiyi saiya bashi isheshshen lokaci kafin ya aiwatar
Tunawa yayi da ranar da Zaki ya karbi Kalmar shahada da aka tambayeshi wani suna yakeso
"Dukda bansan sunanka ba My king,naka sunan nakeso don inason nayi kwatanta koyi da halinka na son kawo cigaba tsakanin al'umma da yawan alkhairi"
Har ransa King yaji kaunar Zaki ya shigesa a take yanajin sa kamar blood related brother dinsa.Sheikh Imam Suleiman da yace
"Masha Allah,tabbas kayi zabi na kwarai don tun daga kan mai sunan Sayyidina Aliyu RA wanda ya kasance Sahabi mafi kusanci da Annabi SAW snn suriki a gareshi.
Muna maka fatan koyi da wnn suna mai daraja snn ka zama asalin Zaki mai taimako da tsoron al'umma da dukkan karfinka da iyawarka
" Menene ma'anar ZAKI"
Zaki ya tambaya,King yace masa
" *LION*"
"Wowwww,you're LION My King"
Dafa kafadarsa King yayi yace
"You're the real LION"
_FAHIMA_
Gudu take shararawa a motarta daga office suke ita da Zee,rashin ganin laptop dinta duk ya firgitata
Toh ina ta saka,ya akayi ta nemeshi ta rasa.
Baya gidanta da ta buda tuntuni duk tsammaninta yana office gashi nn ma baya nn
"Easy Fahima,Insha Allahu zamu gani maybe yana gidan de"
Zee ta fada donta kwantarwa Fahima hankali
"Bazaki gane ba Zee,wnn ne kadai evidence d'in da zai wanke King daga mugun tuggun da suke kokarin kulla masa don tabbas idan court da yarda da zancensu na King na cikin kunqiya duk kusan hukunci daya zasu fuskanta kinga kuwa bazamu bari mutumin da tseratar damu daga masifar da muga shiga ba shi ya fada ciki
Badan shi ba da yanxu saide wasu ba mu ba"
"Hakane Fahima kuma,Allah kadai yasan dubbin rayukan da suka ceta.Allah sarki Zaki wallahi naji bbu dadi mutuwarsa ban rokesa ya yafemin ba na haushinsa dana dingaji a baya ina ganin shi yamin katanga da King"
Fahima de bata kuma magana ba har suka isa gida,nan ba bbu inda bata sake dubawa ba ama bbu laptop
Kiran Fu'ad ne ya shigo wayarta tayi picking a kasalance
"Ya ake ciki,kina ina zanzo yanxu na karba laptop din inason nayi printing out din komai kinsan de jibi ne 22 din so bamu da isheshshen time"
"Wallahi fuad banganshi ba"
Bakiga me ba?"
"Laptop din"
"Innalillah,Fahima garin yaya"
Take ta tuna da microphone din data Bawa King tace
"Alhamdulillah,there's another way out.kaje wajen king zai baka wani microphone"
Koda Fu'ad ya iso gidan King saida ya jirasa a parlorn qasa don yau kwana 5 knn da rashin Zaki,tunda Mario yace masa an kaishi washegari bai sake saukowa daga samansa ba
Gabadaya ya rasa nutsuwarsa,ya kasa dawowa seti dukda kokarin da Dija takeyi na kula dashi
Tayi² dashi ya fawwalawa Allah komai ya fita cikin jama'a yayi facing abinda ke gabansa ama ya kasa
Koh zuwan Fu'ad dakyar ya sauko qasan,bayan sun gama gaisawa Dija ta kawo masa Drink da rowa don yanxu kam guards basa zama a parlor tunda ta dawo
"Dama akan case dinsu AA KAITA ne,so munyi lacking evidence sosai gashi suna kokarin zan sunanka izuwa kunqiyarsu don har shaidu suka bayar"
King daya kwantar da kansa kan cushion idonsa ya lumshe yace
"Ka kyalesu suyi yanda suke so"
Tsaraf Dija dake zaune kusa dashi tace
"No way,Barrister Fu'ad ya kake ganin za'ayi?"
"Fahima Aliyu tace min akoi wani microphone data Bawa King a asibiti Wanda yake dauke da dukkan wani shaida da zai wanke King daga zarginsu shine nake buqata yanxu"
"Bad'd'o ina ka ajiye please?"
Dija ta tambayeshi,dago rinannun idonsa yayi yana kallon yanda ta marairaice yace
"Nima bansani ba,bansan inda yake ba"
"Innalillahi wa inna ilaihi rajiun"
Kawai Fu'ad ke maimaitawa snn yayi karfin halin cewa
"Ana buqatarka a zama na gaba,bamu da wani shaida da zamu iya wanke ka saide kai ka wanke kanka. Allah ya taimakemu"
Bangaren AA KAITA kuwa da aka kaishi asibitin likitoci sunyi iyakar kokarinsu wajen ganin sun dakatar da aikin gobar a jikjnsa ama ina ta rigada ta bata masa wasu kayan cikinsa
Yana cikin tsananin azabar haka aka sakashi a jirgi akayi Kaduna dashi bakin rai bakin fama haka yake fitar da wani ruwa mai wari ta bayanshi sbd lalacewar da hanjinsa yayi ga cikinsa daya kumbura
Koda aka kawoshi Kaduna asibiti aka saukeshi nn ma suka bashi treatment sosai sbd a samu a kasance a court a zama na gaba don shima ya karbi hukuncinsa.Yayi jinyar a gidan yari
_22 September...... FEDERAL HIGH COURT KADUNA STATE_
Duk an gama hallara a court daya cika yayi makil da jama'a har daga wajen sbd ana sa ran yau ne zama na karshe da za'a kawo karshen wnn sharia daya zama talk of town
Duk wata kafar sadarwa duk wani lugu da sako na ciki da wajen Kaduna maganar da akeyi knn
Shari'a tsakanin aminai biyu,tsohon gwanma kuma mai takara a yanxu da kuma gwamna mai ci a yanxu kuma Dan takara na gaba
Ga kuma en kunqiya da zargin da ake yiwa King na shima yana daga cikinsu,abinda yafi jan maganar jama'a knn don kaso 80 cikin 100 sun yarda da cewa King na cikin kunqiya tsafi da jinin al'umma
Muje zuwa a next page don jin yanda wnn Shari'a zata kaya...
Ina mai kara miko ta'aziyyata na rashin LION dinmu 😭😭😭
[1/6, 9:17 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY
Aphserteen khairee
ELEGANT ONLINE WRITERS
42
Tsittt court d'in ya d'auka ina jiran mai gayya mai aiki CHEIF JUSTICE ISYAKU BARAU ya shigo.King,Fahima,Zee da en gidansu Fu'ad da suma yau suka hallaci zaman suna daga gaba
Tunda aka shigo da AA KAITA akan wheelchair anyi handcuffed d'insa ya d'aga kai ya kalli King sai hawaye,suna jere tare dasu David,Baban Fahima,gboy sai suleguy.
Daman su Samuel an kwana biyu a tare da walak'iri
Gabadaya kan Barrister Fu'ad Hashim ya d'au chaji sbd rashin kwakkwaran shaidar da zai wanke King shiyasa tun kafin su shigo Fahima ke tausarsa akan ya kwantar da hankalinsa Insha Allah,Allah na bayan mai gaskiya
Shigowar Cheif judge kowa ya mike kamar yanda al'adar court take,nn aka fara gabatar da shari'a daki²
Barrister Fu'ad Hashim ne ta fara daga yiwa sauran suspects d'in tamboyoyi,da akazo kan Baban Fahima kuwa k'in kallon wajen Fahima tayi suna hada ido sau daya ta kauda kanta
King kuwa tunda aka fara bai d'ago kansa ba,shi hatta tunaninsa da hankalinsa baya tare dasu.Alhinin rashin masoyinsa kadai ya isheshi
"MOHAMMED ABDULLAHI GIWA....MOHAMMED ABDULLAHI GIWA,Court na buqatar ganinsa"
Sai da Fahima dake gefensa ta d'an tabasa tukunna ya daga rinannun idonsa wanda ita da kanta saida ya tsorata ta snn ta mishi nuni da shi ake kira
Idanuwa dubbin jama'ar dake makeke dakin shari'ar ne ya dawo kansa, a hankali yake takawa harya karasa wajen amsar tambayoyi
Gyara tsayuwarsa Barrister Joseph yayi sannan ya fara magana
"Court zataso jin wanene King"
Nan King ya gabatar da kansa still idanunsa a qasa
"Koh mai zaka iya cewa game da zargin akan kunqiyar tsafi wanda kwararan shaidu sun nuna hakan"
"Bani da abinda zance akai illa abinda yake a zahiri"
"Menene a zahirin?"
"Bana daga cikin kowacce irin kunqiya balle kuma ta tsafi,hasalima ina daga cikin wa'inda suka jajirce wajen ganin mun kawo karshensu"
King ya bashi amsa with full confidence, and this time around idanunsa na kan Barrister Joseph
Yanda King ya kafe Barrister Joseph da ido yana aika masa wani irin kallo dayasa barrister sunkui da kai da sauri don har kamar wani majigi ya gani a idon King d'in
Cikin karfin halin barrister Joseph ya kuma wajen desk dinsa ya dauko wani photo ya nunawa King
"Me zaka iya cewa akan wnn photon,sauran en kunqiya sun bada tabbacin aiki aka baka a kunqiya na kawo jinin mutum washe garin saukarka a kasar nn?"
Kallon photo King yayi dakyau,tabbas ya gane ranar da aka dauka yayi murmushi yace
"Wannan photo tabbas an daukeshi ne a washegarin dawowa na,na kaiwa iyayena da al'umma Annabinmu ziyara makabarta"
"Koh zaka iya fadamana jinin menene a jikinka?"
"Yankata akayi da wukan akan hanyarmu ina daga cikin mota"
Juyawa Barrister Joseph yayi yana fuskantar mai sharia yace
"Ya mai girma mai sharia, Mohammed Giwa da lawyernsa basuda wata kwakkwarar shaida da zasu wanke kansu daga zargin da ake masa.Ga dukkan shaidu da kwararan hujjoji da muka bawa court sun nuna Mohammed Giwa nada hannu dumu² a cikin wnn kunqiya duba yanda aka sameshi shima a wnn gida na tsafinsu,idan kuwa baya cikinsu toh tayaya ya isa ga wnn gida,waya kaishi?