← Book details The Return Of The King Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 28 OF 36

Sashe 28

The Return Of The King Complete Hausa Novel · about 8 min read

King ya tambayeshi still idonsa nakan Zaki

"Saboda zan iyayin komai akan kudi,zan iya siyarda komai nawa akan kudi har shi fucking loyalty da kake fada"

"Me kake buqata wanda na kasayi maka?"

"Mai kake dashi yanxu da zakamin?"

"Kasan de zan maka komai matukar na samu kujerar da nake nema"

"That will be too late my King"

Dariya sukaga King yasa wanda ya bawa kowa mamaki suna kallonsa wasu na tunanin koh ya fara tabuwa ne na shock din abinda Zaki ya mishi,yana daga tsaye a tsakiyarsu yana kare musu kallo daya bayan daya haryazo kan AA KAITA

Tafi ya fara yana

"Well played ama dukkanku kunyi babban kuskure har yanxu bakusan wanene KING ba har kai kanka My old friend.Ni ALIYU MOHAMMED GIWA,the real Lion har kuna tunanin zan karaya cikin k'ank'anin lokaci bayan tsawon lokacin dana dauka bananan,bayan dukkan abinda ya faru kuna tunanin zan dawo cikin sanya.

Ina sane da dukkan plan din enemy na before they even make it,ina sane da dukkan move dinku. Kai AA KAITA a tafin hannuna kake duk wani wasanka a gabana kake yinsa,duk inda zakaje a idona nake ganinka hakama duk wani plan da zakayi a kunnuwana nake jinsu"

Daga idanunsa da suka rine sukayi jaa nan take,jijiyoyin kansa suka fito rad'a² ya kalli Zaki daya cire glass din idonsa suka kalli juna ido cikin ido ya kira sunansa da wani irin tune mai gigitarwa wanda har saida gidan ya dauka gabadaya

"Let's cut the bullshit"

Wani irin mikewa Zaki yayi ya saita bindigarsa kan Joseph dake kusada shi ji kake

"Tauuu....."

_DIJA_

Tunda ta tashi yau gabanta ke faduwa,zuciyarta ke tsinkewa sai addua kawai takeyi.Ba abinda takeso kamar taga ta bar gidan nan da suke tsare cikinsa,a yau ta yanke shawarar guduwa kota halin k'ak'a.

Fitowa tayi daga dakin da take ta nufi nasu Dada,tun a parlor taga bbu guard tayi knocking kofarsu Dada.Babaji ne ya bude ya Dan kara tsufa, ganin Dija a tsaye da sassafe don koh 8 baiyi ba yace cikin fullanci

"Lafiya kuwa,koh kina bukatar wani abu ne?"

Batayi magana ba ta wuceshi ta shiga dakin inda Dada ke zaune kan cushion dake bedroom din

"Dada,Babaji ku shirya yau zamu bar gidan nan"

"Me kike fadane,idan muka bar nan muje ina kuma kina ganin mutanen nan zasu barmu mu fitane?"

Babaji ya tambayeta

"Tabbas yau zamu bar gidan,kota wani hali Babaji don na gaji da wannan tsaron"

Gashi nan loma daya 🤸🏻‍♀️

COMMENTS
SHARE FISABILLAH
[1/6, 9:11 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*

BY APHSERTEEN KHAIREE

ELEGANT ONLINE WRITERS

32

Da sauri Dada ta mike tsaya tana

"Yawwa bingel am daman kullum abinda nake fad'a masa kenan ama tsoro ya hanashi koh ina fullancin nasa ya tafi oho,kinga idan shi bazai tafi ba muyi tafiyarmu mu kyaleshi har shekaran yanka kansa yayi"

Kallon Babaji Dija tayi cikin fuskar magiya tace

"Don Allah don Annabi Babaji am kazo mu gudu kafin su dawo"

"Tho idan muka gudu daga nan ina zamuje?Kina ganin de duk tsawon shekarun da muka dauka a gidan nan babu wanda koh kallon banza ya tabayi mana, kullum suna kula damu,duk abinda muke buk'ata sunayi mana.Nide don Allah da kunyi hakuri har muga gudun ruwansu"

Magiya sosai Dija tayi Babaji ba yanda ya iya hakan nan ya dauki sandarsa,Dija bata bari sun dauki komai ba cikin sand'a suka fito parlor suna lekawa luckily kuwa gidan babu kowa daga cikin guards din.

Bayan sun fito compound d'in gidan suka hango mai gadi daga bakin gate,nan suka b'uya a bayan wani gini dake varander entrance.Kusan 20mins suka tsaye cen suka hango mai gadin ya mike ya dauki buta yayi hanyar toilet

Habaa kan kace meye DIJA dasu Babaji suka runtuma a guje inda maigadi yaji sautin gudunsu kafin ya shiga toilet din,Dija na kokarin bude sakatan gate din maigadin ya nufosu yana

"Kai kai ina zakuje? Ku tsaya,Ku tsaya nace"

Yana karasuwa Babaji ya maka masa sandan hannunsa a kai, nan ya fadi saboda azaba.

_ABIA STATE_

Jin karar harbin bindigan kota ina ne ya firgitasu Fahima da Zee suka hau ihu suna salati,ita kuwa saudat salati kawai takeyi daga kwance koh motsawa batayi ba ta runtse ido don ta saddakar kawai lokacinta ne yayi,abinda kullum take addua yau Allah yayi.

Sosai su Fahima suka firgita ba kadan ba don Zee kam har suma ta dingayi tana farfadowa da kanta,ta cukurkude kanta a jikin Fahima tana ihu

Bangarensu Zaki kuwa barin wuta aka d'ingayi tsakanin Guards dinsu danasu AA,Zaki yayi nasarar kashe mutum 3 daga cikin en kunqiya dake parlor don bbu bindiga a hannun kowannensu sai guards d'insu kawai kuma abin ya mugun zuwan musu a bazata

KING na tsaye a inda yake, koh motsawa baiyi ba zuciyarsa sai tafarfasa take idonsa yayi jajir gabadaya ya wani rikid'e yana kallo AA ya silele a gudu daga parlor. Wani murmushi kawai yayi

AA na fita compound d'in gidan ya farajin Siren d'in motar police koh ta ina da alama an zagaye gidan,zagayawa yayi da wani kofa dake bayan gidan ya gudu

Tun daga waje police suka fara bata kashi da guards din dake zagaye daga wajen gidan inda sukaci nasarar kama wasu,wasu kuma an harbeshi har suka shigo cikin gidan

"All hands behind ur backs"

Wani dake gaba cikin uniform d'in police ya fada bayan sun shigo parlor dayayi kaca² da jini, nan dukka guards din suka daga hannayensu banda Zaki daketa wani irin huci.King kuwa kujera ya nema ya zauna yana kallonsu Uchenna dake boye daga bayan kujeru

Takowa police din yayi har gaban Zaki,ya Sara mishi irin yanda akewa manya

"Weldone DSS ALIYU DAPO"

"Thank you,a fitar da corpses da wanda sukaji rauni.Ina fatan kun taho da ambulance?"

"Yes Sir"

"Kuyi checking dukkan dakuna da kowanni lungu na cikin gidan"

"Okay Sir"

Jami'in tsaron ya fada tareda sarawa Zaki.Cikin huci da tsantsar 6acin rai Zaki yake binsu da kallo don shi baiso king ya dakatar dashi daga cin uban wad'annan da bbu imani koh kwayar zarra a zuqatansu ba duk sun b'uya a bayan kujera sai karkarwa suke cikin tsoro. Juyawa yayi ya kalli king da rinannun idanunsa yace

"king akashe wadannan banzayen marasa amfani tun a nn bbu wanda zaiji kuma yagani, duk police nan are under my control barinsu bashida wani rana saima rage mugun iri da zamuyi"

girgiza kai king yayi ya kalli zaki yace

"Calm down my lion inaso a gurfanar dasu agaban shari'a saboda yanzu haka en jarida suna hanya dakuma en gidan television saboda komai live nakeso ayishi yanda koda manya qasa zasu rufe maganar mutane bazasu basu wannan damar ba"

Wani police ne ya shigo dakin ya sarawa Zaki yace

"Sir en jaridar sun karaso"

"Permission carry on"

yacewa police din nan akashigo da cameras masu video live nayi masu daukar photo nayi masu rubutawa nayi nan gidan ya cika maqil anata haskawa alabarai yayinda aka sako hoton gwamna maici wato AA KAITA ana nemansa wanted

Wani tulu dake kusada king ya tunkude baisani ba nan fah ya fashe sai qarar tussssh kikeji take dakin yafara girgiza wani zobe a hannun ODUBARIBA da tuni ya fadi kasa yana shure² ya fara cire wani jan hayaki sai kuma kukan wani irin abu kamar dodo dayake tashi kamar daga kasan gidan

Zaki cikin qarfin hali ya fara bin inda yake jiyo sautin,ta corridor nn ya d'inga bi harya kaishi wajen steps d'in da zai kaishi underground

Sauka ya d'ingayi a hankaki cikin kwarewar aikinsa yana duddubawa har ya karasa wajen kofar dakin da sautin yafi fita sosai.Shiga dakin yayi nn take kansa ya fara juyawa,jikinsa ya fara rawa

Addua ya d'ingayi harya samu ya denaji,ashe dodon da suke bautawa wannan tulun daya fashe kusan qarfinsa ne aciki. Da farko Zaki ya girgiza da ganin wannan halitta saboda wani irin kwatantanwa da ODUBARIBA keyi gawani irin abu da yake fita abakinsa kore mai shegen yauqi bbu kyan gani.

Daga idonsa da jini me fita daga ciki yayi ya kalli Zaki da kuma king daya biyoshi abaya,yana kallon king ya qurma wani irin ihu domin king yashigo dakinne yana mai karantar Ayatul kursiyu abakinsa, ganin addu'ar tana illata Odubariba yasa king da Zaki suka qara qaimi wani kabbara king yayi tare da harbin wanna dodon a idonsa na dama habawa wani irin girgiza dodon yayi tare da wani ihu mai amo nan yayi kan Zaki kamin ya iso yaqara sakar masa bullet a tsakiyar kai nan ya zube ko shurawa baiba anan dan gidan yaci gaba da girgiza yana rushewa aguje suka fito awannan dakin

Suna fitowa kansu karasu wajen steps d'in da zasu bi wajen fita ginin steps din ya zubuwa Zaki dake gaba....

😭😭😭 _WAYYO ZAKI_

Wallahi a gajiye nake yau ba kadan ba 🥴🥴

COMMENTS
SHARE FISABILLAH
[1/6, 9:12 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*

ELEGANT ONLINE WRITERS

_ALHAMDULILLAH_
We're back again💃🏻💃🏻💃🏻it's been a while. Thanks all for ur prayers, love and concern. I really do appreciate ur cares towards me,am very glad to av u all habibties🥰😍😘Jazakallahu khair
Yawwa nace ba,kuna deji ai...🧏🏻‍♀️ ga fah masoyin ya dawo🤗My KING,ur KING,our KING is back💃🏻💃🏻💃🏻
_let's cut the bullshit_ 😎

33

Wani irin ihu King ya saka a gigice ya tahu inda Zaki ya fadi block ya danne kafansa.Kokarin daga block d'in ya fara ama ina nauyinsa yafi karfin d'agawan mutum daya ga jini sai zuba yake daga kafar Zaki don block din ya fasa har kashin kafarsa.Azabar da Zaki keji yasa ya fara lumshe ido kamar sai sume

"No no no...Zaki stay with me,karka rufe idonka"

King keta maimaitawa a gigice ya rasa ma ta ina zai fara gashi gidan zai kara tsatstsagewa yake, steps din da zai fitarsu daga underground din kuma ya rushe.Bangarensu Fahima kua securities sun fito dasu an dauko saudat dake yashe a kasa an sata cikin ambulance,sunyi kokarin kwashe gawarwakin da Wanda sukaji rauni sai sauran da suke lfy Uchenna,David,Gboy,suleguy an kwashesu suma a motar en sanda.

Fitowarsu Fahima taga d'and'azon en jarida a wajen gidan harda na wajen aikinsu duk tsoro ya hanasu shiga ganin yanda ginin me rushewa.Har zasu shiga taji wani police yana

"DSS ALIYU DAPO and KING are still inside,we have to save they lives"
Chapter 28 · 0% Book details