← Book details The Return Of The King Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 29 OF 36

Sashe 29

The Return Of The King Complete Hausa Novel · about 8 min read

fasa shiga tayi ta nufi hanyar komawa cikin gidan da gudu securities na kiranta koh ta kansu bata bi ba ta kutsa cikin tanayi tana kaucewa ginin dake zubuwa,tazo tsakiyar parlor knn ta hango King rungume da Zaki yana jansa

"Me kikeyi anan?out now"

King ya fada a tsawace,daga kan da zeyi ya hango wani gini na kokarin faduwa Fahima dasauri ya saki Zaki yana kiran security ya taho da gudu ya hankadata gefe

Kafin ya juya wajen Zaki yaji shima an hankadasa gefe da karfi ya fadi gefen Fahima,dagowan da zeyi sai ganin karfin globes d'in dake tsakiyar parlor ya zubuwa Zaki a kai India yay daidai da shigowar polisawan aka fara basu taimakon gaggawa

Da kansa King ya ciccibi Zaki duk nauyinsa yana

"Why Zaki,why"

"Till I die my King"

*************************
Siren din motocin polisawa dana ambulance ne ya karade ilahirin asibiti inda nurses da securities suka fara kokarin fitowa da don basu taimakon gaggawa

King na tareda Zaki da oxygen aka daurashi akan gadon asibitin akayi hanyar emergency dashi.Magana Zaki keta kokarin yiwa King cikin wahala dakyar King ya kagane abinda yake fada ta hanyar motsin bakinsa

"Gidanka,gidanka..gidan gona"

Har aka shige dashi emergency, Saudat ma emergency akayi da ita sai Zee da Fahima da suma akayi dasu daki don duba lafiyarsu hakama sauran guards din da sukaji rauni.Suspect da aka kama kuwa su Uchenna anyi babbar headquarter dasu for further investigation.

King kuwa kin zama a dubasa yayi sai kai kawo yakeyi a kofar ICU,maganar da Zaki ya masa na tsaye a kokon ransa.40mins later aka fito da Zaki daure da bandages koh ina a jikinsa akayi dakin hutu dashi.

"Doctor ya jikin nashi?"

"Alhamdulillah,he seriously needs ur prayers"

Ajiyar zuciya King ya sauke a wahale yace

"What's his condition now?"

"He needs surgery both face da left leg d'insa"

"Innalillahi wa inna ilaihi raji'un,Sauran patients din fah?"

"Yanxu zanje na duba conditions dinsu,akoi doctors akansu suma.You need to rest Insha Allah all is well"

"Uhmmm"

Kawai King yace ya nemi kujera ya zauna,dafe kansa yayi yanajin wani irin zugi a ransa na tausayawa halinda Zaki yake ciki duk akansu.Tunda suka hadu Zaki yake kokarin bashi kariya da dukkan karfinsa,yana jinsa tamkar jininsa.Zai iya jure rasa komai a rayuwarsa ama banda Zaki

Wasu shud'ad'd'un lokuta ne suka fara dawo masa kwanyansa

"Why do u choose to be a thug?"

"To survive"

Zaki ya basa amsa a takaici da turanci suke magana don lokacin Zaki bayajin Hausa koh Kazan

"Menene matakin karatunka?"

"Secondary"

"Meya hanaka cigaba?"

"Money"

"Meyasa tho baka nemi wani aikin koda dako ne kayi ba a maimakon dabanci?"

"Abinda yafi kawo kudi knn a areanmu"

"Will u change ur life and be a better person if u get the chance?"

"A yanxu bazan iya kowanni irin aiki ba am used to what am doing now"

"A taimakon saka rayuwar al'umma cikin hatsari mai zai hana ka kasance mai basu kariya da dukkan karfinka"

"Me kake nufi?"

"Ina nufin ka sama one of the securities da kasarka zatayi alfahari dashi ba wanda zai zama abin Allah wadai ba cikin al'umma"

Shiru Zaki yayi na en seconds yana tunanin maganganun King,tabbas zaiso chanja rayuwarsa

"Tayaya kake tunanin hakan zai faru?"

"Kamar yanda kake amfani da karfi,rashin tsoro da jajircewa wajen raba al'umma da mallakinsu haka zakayi amfani da wadannan abubuwan wajen basu kariya.Secondary certificate dinka yana nn?"

"Yes"

"Mai zai hana ka kuma makaranta?"

"Banida wnn gatan"

"Allah ne gatan kuwa snn nima zan zame maka gata da dukkan abinda na mallaka"

Koyi manage zuwa anjima Insha Allah

COMMENTS
SHARE FISABILLAH 🥰

"
[1/6, 9:12 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*

BY APHSERTEEN KHAIREE

ELEGANT ONLINE WRITERS

34

Tafiya mai nesa yayi sosai cikin dajin da gidan yake gashi ya bar motarsa ya barota a kofar gidan. Saida ya nitsa cikin jejin tukunna ya ciro jen kyelle a aljihunsa,surutun tsafinsu ya dingayi na kusan 20mins saide shiru daga yanda yaji jikinsa beyi respond ba yasan akoi matsala.

Shafa aljihunsa dukka yayi cikin 6acin rai yace "shit" tunawa da wayoyinsa da atm's dinsa daya bari a mota.

Dakyar ya fito bakin titi a galabaice sbd dogon tafiyar daya sha nn ma ya kusa 30mins kafin ya samu motar itace ya hau bayan inda ya kawosa cikin garin ABIA

Wani d'an joint ya gani da plastic chair na matasa sunata shaye_shaye ya zauna daga gefe kan kujerar robar yana ajiyar zuciya. Zuciyarsa sai tafasa take da bakin cikin shammatan da Zaki ya masa

Wato Zaki acts to be fool just to fool d fool that thinks he's fooling him. Ya dauka zai iya using dinsa wajen achieving goal dinsa snn daga baya shima ya gama dashi ashe shine biggest fool din

Tunaninsa yanxu ma tayaya zaiyi ya kuma Kaduna, yasan by now he's face was evrwia. Meyasa tun farko baiga bayan king ba ya tsaya biyewa kunqiya da buqatarta gashi buqatar bata biya ba babu tsontso babu tarko.

Haka ya shafe kusan awonni yana tunani na rashin mafita har duhu ya fara shigowa, wani iyamuri da shagon giyarsa ke gefen inda AA yake ne ya lura dashi ganin shigar suit na alfarma dake jikin AA da yanayin skin dinsa dukda wahala da gajiyar dayake ciki yasan bazai rasa maiko ba

Tahowa yayi gabansa ya dafashi yana washe masa hakwara cikin pidgin English yace

"How fa bro wetin una dey want or maybe i can help?"

Dago kansa AA yayi ya kalle iyamurin dukda bai yarda dashi ba ama sai yaji kaman an aiko masa da rahama ne

"please can u help me with water am really thirsty"

_KADUNA STATE GENERAL HOSPITAL_

Gaba daya an gama examine dinsu mutanen da aka dauko daga gidansu ABIA, Fahima da wasu guards daga ciki are well healthy don ita Allah_Allah ma take su sallameta taje tayi abinda yake gabanta

Microphone dake dunkule a hannunta ta bude tana kallo, one side of her heart is much excited and overjoyed na wnn abinda ya faru kamar wani miracle and the other side cike yake da kunci na ganin mahaifinta cikin one of the most wanted criminals

Saide kamar yanda tayiwa kanta alkawari da yarda Allah saita cika shi ta hanyar bada kwarara kuma cikakkun shaida akan dukkan abinda ta sani

Wani doctor da nurses biyu dake biye dashi a baya ne suka shigo dakin da Fahime ke kwance ya tambayeta yanayin jikinta

"Doctor am fine, please i need to go now"

"Hakuri zakiyi don ba'a bamu damar discharging kowannenku ba andthe hospital is on tight security"

"Doctor sauran en uwana fah i mean the first lady Zee kaita da dayar matar?"

"Duk suna hutawa, Zee is fine too saide dayar patient din is on critical condition just pray for her"

_KING_

Dakyar aka barshi ya shiga ganin Zaki, saida ya chanja kayansa zuwa na asibitin snn hatta takalmi saida ya cire don ba'a son making any possible sound

Ganin yanda Zaki yake nade cikin bandages daga fuskarsa har zuwa jikinsa ya idon King tara kwalla, tsananin so da tausayin Zaki na kara mamayar ransa. He's badly injured duk sbd shi kullum yana risking rayuwarsa

Ya tuna lokacin da DIJA ta haihu, lokacin da yayi accident koh yace AA yasa mota bin kansa yanda Zaki yasha dawainiya dashi har yayi yanda yayi ya fitar dashi a kasar ba tareda sanin kowa ba

"GIDAN GONA"

Maganar Zaki na karshe ne ya dawo kansa

"Me yake nufi da Gidansa na gidan gona?"

COMMENTS
SHARE FISABILLAH
[1/6, 9:13 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*

BY APHSERTEEN KHAIREE

ELEGANT ONLINE WRITERS

_Here we are_ 🤸🏻‍♀️🤸🏻‍♀️

35

Saida ya biya wajen sauran patients d'in ya dubasu,d'akin da Saudat take ya shiga last.Tsananin tausayin halin da yaganta a ciki yasa idonsa tara kwalla don saida ya tambayi likitan condition dinta

Tana kwance ringingine an lullubeta don koh kaya bbu a jikinta,wanke bayanta da akayi aka cire duk wani dauda yasa duwawunta kamar an tuna rami

Bacci takeyi cike da nutsuwa na saukin azabar da takeji kwanaki,fuskarta tayi fiyau sai wani uban haske datayi kamar farar takarda

Tunani yake a ransa

"Koh wacece wnn?koh wanene yayi sanadiyyar zuwanta gidan?"

Yana mata fatan tashi lafiya snn ya mata tarin tambayoyin dake bakinsa akanta.Sai kuma tunanin Dijansa ya fado masa rai.Tho ina suka kai mishi Dijansa,idan har dagaske tana hannunsu dole a sameta a gidan.Ina AA yakai masa ita? Bashida mai amsa masa dole ya fita daga dakin zuciyarsa na masa zugi

Compound din asibitin ya fito dukda dare ne don kusan 12 ama duk guards dinsa da sauran securities na zagaye a asibitin.Ganin King yasa su karasowa inda yake, wani guard dinsa mai suna Mario ya matso daf dashi yana tambayarsa koh yana bukatar wani Abu ne

"Ka kaini gidan gona"

Abinda yace masa knn ya karasa wajen motocinsa dake pake.Gudun da drivern yakeyi yasa cikin 20mins suka karasa gidan gonar tasa. A bakin gate din gidan dake jikin gidan gonar suka tsaye driver yayi horn saiga maigadi ya leko,ganin motocinsu King ya sashi budewa da mamaki don duk inda yaga motarsu zai ganeta shi kuwa King tun dawowarsa garin bai leko gidan gonar tasa ba sai yau kuma a daren nn.

Gabadaya motocinsu 3 suka shiga gidan kowanne yayi parking. Mario dake gaban motar da King yake ya fito da sauri ya budewa King dake zaune a bayan motar ya kwantar da kansa kan kujerar idonsa a lumshe.Saida yakai kusan 5mins tukunna ya fito

Mai gadi kuwa yana gama rufe gate din jikinsa na rawa ya karaso gaban king cikin tsoro abinda zai biyo baya sbd guduwarsu Dija, kafin King yayi magana yayi sauri cikin rawar murya yace

"Wallahi ranka ya dade shammata ta tsohon nn yayi,kafin na ankara ya bugamin sandar hannunsa suka gudu.Don Allah amin afuwa karna rasa aikina"

Cikin rashin fahimtar zancen nasa King yace

"Me kake nufi kuma suwaye suka gudu?"

"Ranka ya dade mutanen da Oga yake kula dasu anan shekara da shekaru"

"Su waye na tambayeka kuma wani oga?"

Cikin tsawa King yayi maganar wanda yasa har hantar mai gadi kadawa don tsoron yayin King daya gani
Chapter 29 · 0% Book details