Sashe 31
Mata Iyayen Giji Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
MRS BUKHARI
[27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: *_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_*
*_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_*
_A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_
*Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻*
https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj
----------
No
07067964894
*_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._*
*_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_*
*_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_*
*_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_*
[27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: Gawurtattu uku,zasu buɗe aji na musamman da azumi,don koyar da girke girke na musamman na azumi don kun san mu mata ƴan adone,wajen yin girki in akace baki iya girki ba to tabbas mijinki fa kullum yana kan hanyar yawon restuarent, sannan idanuwansa suna kan ƴammata saboda ya samu sarauniyar girki, kada ki bari a barki a baya don gwangwaje me gidanki.
Domin nema ƙarin bayani,sai ku tuntuɓi waɗannan numbobin👇🏻👇🏻
07068606171
08104335144
08179523215
💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
*🤟GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARA TA 2023🤟*
*_Ina kuke masoyan gawurtattu uku ga su ssun dawo muku da wasu sabbin labaransu a wannan sabuwar shekarar, wannan karon salon gawurtacce ne, ku hanzarto kar ku sake ayi babu ku._*
_Sun shirya tsaf a wannan karon don kawo muku labaran da zakuyi fahari da su, tafiyar mai zafi ce sannan ta musamman._
*_Haziƙai kuma gawurtattu ukun sun shirya ne domin kawo muku gwarazan labaran da zaku yi alfahari da su._*
*MATA IYAYEN GIJI*
_Mrs Bukhari_
*INDA BA ƘASA..!*
_Ummu Maheer_
*KARO ƊAYA...!*
_Ummu Affan_
_LITATTAFAN GABAƊAYA AKAN FARASHI MAI SAUƘI DA RAHUSA 1K_
1 500
2 700
3 1000
_Kai tsaye zaku tura kuɗinku ta wannan account number ɗin._
2212328303
RABIATU BASHIR
Zenith bank
_Don Allah wannan karon ba ma buƙatar katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._
_Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171
*DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.*
0810 433 4144
0817 952 3215
0706 860 6171
*MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.*
_TEAM GAWURTATTU UKU 2023_
[08/04, 19:57] Mrs Bukhari: MRS BUKHARI
GAWURTATTU UKU
LAMBA TA ASHIRIN DA UKU
LAILA:
Ƙafafuwa kawai nake jefawa, babu kuzari a jikina. Tunanin daya addabeni, meya kawo jini rigar Ɗahiru? Tani ce ta katsemun tunanina da cewa.
"Ke Laila, kinga Sha'awa ƙawarki sai magana take yi miki fa" Da sauri na juyo na dubi Sha'awa, wani sanyi naji sosai sabida dama sona inje in sameta mu tattauna.
"Lafiya Uwar Tawayoyi?" Haka Sha'awa take kirana. Nace mata.
Sha'awa wannan yaron ne naga jini a bayan rigarshi, shine duk kika ganni a ruɗe haka, naji tsoro sosai. Sha'awa tace.
"Zanje in same shi muji ko lafiya, da mun fito fada zan sa Halima tayo mun kiranshi in tambayeshi duk yanda mu kayi dashi zan tawo in sanar miki." Ajjiyar zuchiya na sauke nannauya, sai na ɗanji sukuni a raina. Danfa danfan mata muka riske a zazzaune a fadar mai gari, an shinshinfiɗa karauni, mata da yaran ƙauyan ni bansan sun kai yawan haka ba. Matan mai gari, suna daga gefe, sa'ilin da baƙin da mu kayi suma suke gefe a zaune. Ga kayayyaki buhu_buhu a gabansu a jibge. Wata mata daga cikin baƙinmu, mai gari yaba damar yin magana. Cikin girma da karamci ta soma bayanin abinda ya kawosu cikin ƙauyannan, da manufar jam'iyyar matan Arewa. Ta ɗaura da bamu asalin cikakken tarihin kafuwar jam'iyyar matan Arewa kamar haka.
"A ranar 27 ga watan mayu na shekarar 1963, wasu tarin mata suka haɗu a gidan mai ɗakin tsohon gwamnan jihar Arewa. Hajiya Asiya Hassan Katsina, da nufin yin ƙwarya_ƙwaryar bikin shan shayi, dan jin daɗinsu. Wanda hakan ya haifar da tattaunawa, gami da shawarwarin da suka samar da JAM'IYYAR MATAN AREWA. Babban maƙasudin wannan ƙungiya shine, rungumar dukkannin wata mace da ke arewacin Najeriya, ba tare da yin la'akari addininta ko ƙabilarta ba. A cokacin da aka kammala tattaunawar da ta haifar da JAM'IYYAR MATAN AREWA, an samar da kwamiti acikin matan da suke gurun, dan sanar ma firimiyan jihar Arewa AHMADU BELLO SARDAUNAN SOKOTO , domun sanar dashi yunƙurin da akayi na samar da JAM'IYYAR MATAN AREWA wacce ta kasance bata siyasa bace. Dan neman shawarwari, da tallafi, gami da sa mata albarka, a matsayinshi na shugaba, kuma babban mutum.
Matan da su ka kasance a wajan taron bikin shan shayin sun haɗa da.
1 Laila dogon yaro.
wacce itace
ta fara kawo wannan shawara dan taimakon matan Arewa.
2 Comfot G Dikko
3 Inna Talib
4Helen Akilu
5 Aishatu Joɗs
6Tuha Shehu
7Mardiyya Liman Chiroma
8Ladi Yusuf Gobir
9Bilewu Yusuf Gobir
10Ambashai Shu'ab
11Asiya Hassan Katsina
12Laraba Tata Askira
13Mary Hamman Maiduguri
14Jummal Baba Jimeta
15Margaret Durlong
A ƙarshe kwamitin da aka kafa sun samu ganin firimiyan jihar Arewa SA AHMADU BELLO a ranar 18 ga watan Yulin shekarar 1968 a gidansa.
Bayan an gabatarma da Sardaunan manufofin Ƙungiya, da kuma irin muradan data ƙunsa ta sanya a gaba, Sardauna ya yi na'am da irin manufofinsu tare da bayyana jin daɗinsa akan wannan ƙungiya. Inda yayi musu fatan alkhairi tare kuma da basu gudunmawar Fam ɗari a matsayin gudunmawa, da kuma yi musu alƙawarin basu filin da za su gina ofishin wannan ƙungiya ta JAM'IYYAR MATAN AREWA. Daga wannan ganawa da aka yi da SA AHMADU BELLO SARDAUNAN SOKOTO, sai kwamitin ya gana da matan gwamnan jihar Arewa SA KASHIM IBRAHIM. Waɗanda su ka kasance a gurin wannan ganawa sun haɗa da.
1Khadija Kashim Ibrahim
2 Ya Halima Kashim Ibrahim
3 Zainab Kashim Ibrahim
4Inna Talib
5Helen Akilu
6 Aishatu joɗa
7Comfort Dikko
8Kydia F Zakari
9 Laila dogon yaro
Bayan kammala dukkan wata tattaunawa da akayi da matan gwamna. Sai ɗaya daga cikin matanshi, uwar gida Khadija Kashim Ibrahim, ta samu gwamna akan wannan lamari. Nan take kuwa gwamna ya amince da wannan ƙoƙarin na matan Arewa. Khadija uwar gidan Gwamna ta kirawo taron ganawa a karon farko, wanda ya gudana a gidan Gwamnati, a ranar 21 ga watan Yuli na shekarar 1963 da misalin ƙarfe huɗun yamma. Jawabin uwargidan Gwamnan ta bayyana matuƙar buƙatar samar da ƙungiyar matan arewacin Najeriya tare kuma da yin farin cikin ganin zaratan mata daga yankin Arewacin ƙasar nan da su ka ɗauki zabarin aikin ciyar da ƙasar nan gaba. A ƙarshen jawabin nata ta yi godiya ga matan da suka samar da wannan Ƙungiya tare da yi musu addu'ar Allah ya dafa musu akan wannan kyakykyawar niya tasu.
Bayan kammala taron ne aka tafi domun gudanar da zaɓen shugabannin da za su ɗauki nauyin shugabantar wannan ƙungiya ta JAM'IYYAR MATAN AREWA . An zaɓi shuwagabannin da mataimakansu. Sai justis Muhammad Bello a matsayin lauyan ƙungiya.
Jim da kammala zaɓen shuwagabannin wannan ƙungiya ta matan Arewa, shuwagabannin sun kai ziyarar farko zuwa babban asibitin Kaduna a ranar 1 ga watan Disambar shekarar 1964 daga wannan ziyara aka samar da tunanin samar da gidan Marayu.
An sanar da Firimiyan jihar Arewa wannan tunani, inda ya bayar da filin da za'a samar da gidan marayun, a titin Dendk da ke cikin garin Kaduna. Daga wannan gidan Marayu jam'iyyar matan Arewa ta samar da makarantun kwana na sakandare, tare da motocin jigilar maido ɗabibai jihohinsu. Wannan ƙungiyar bata gaza ba wajan samar da asibiti dake garin kaduna, wanda a lokacin kyauta ake duba marasa lafiya, kuma har gobe wannan asibitin yana rayuwa, duk da al'amuran rayuwa sun sauya, yanzu ana ɗan karɓar ƴan kuɗaɗen da basu taka kara sun karya ba. A shugancin Laila dogon yaro ne wannan ci gaba ya samu, danta kasance jarumar mace, mai kishin ganin farin cikin matan Arewa, da ci gabansu.Asibitin Laila dogonyaro ake kiran asibitin. Bayan haka, sai Hajiya Laila dogon yaro ta tara abokan shawararta akayi meeting, a wannan zama ne aka samar da tunanin faɗaɗa wannan ƙungiya zuwa jihohin Arewa,tare da buɗe ofishoshi, da naɗa shuwagabanni bayan hakan ya samu kuma, aka sake yin zama dan ganin ƙungiyar ta yaɗu har zuwa ƙananun hukumomi, tare da fidda shuwagabanni, daga ƙananun hukumomi, sai suma aka basu aikin yaɗa ƙungiyar Jam'iyyan matan Arewa, zuwa ƙauyukan dake kewaye da ƙananun hukumomin
Taƙaitaccen tarihin Hajiya Laila dogon yaro.
An haife ta ne a birnin Kano a 1944 aka yi mata aure tana da shekaru 13. Hajiya Laila dogon yaro tana gaba wajan fafutukar kare hakkin mata, musamman ganin an ilmantar da su. Ta shugabanci majalisar ƙasa ta ƙungiyoyin mata a najeriya wato national conucil of women's societies ( NCWS) daga 1995. Ta rasu tana da shekara 66 a shekarar 2011. Ina sake jaddada ta'aziyyata ga iyalan wannan baiwar Allah, baya goya marayu.
A yanzu kuma ( Hajiya Rabi Saulawa ke riƙe da muƙamin presedent a cikin jam'iyyar matan Arewa. Kuma ita kanta a tsaye take, dan macace jajirtacciya, tana iya ƙoƙarinta dan ganin farin ciki, da walwalar mata)
Gamu a wannan ƙauye na unguwar alƙali munzo dan mu tallafi mata, kuma a buɗe jam'iyyar matan Arewa, ƙarƙashin gwamitin da muke son mu buɗe. Amman zanba uwar gidan mai garin unguwar alƙali dama ta fitar mana da nagartacciyar mace da take ganin zata jagoranci wannan tafiyar, amman wacce ta zama ta iya karatu da rubutu, sai kuma mataimaka biyu da zasu taimaketa.
[27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: *_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_*
*_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_*
_A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_
*Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻*
https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj
----------
No
07067964894
*_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._*
*_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_*
*_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_*
*_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_*
[27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: Gawurtattu uku,zasu buɗe aji na musamman da azumi,don koyar da girke girke na musamman na azumi don kun san mu mata ƴan adone,wajen yin girki in akace baki iya girki ba to tabbas mijinki fa kullum yana kan hanyar yawon restuarent, sannan idanuwansa suna kan ƴammata saboda ya samu sarauniyar girki, kada ki bari a barki a baya don gwangwaje me gidanki.
Domin nema ƙarin bayani,sai ku tuntuɓi waɗannan numbobin👇🏻👇🏻
07068606171
08104335144
08179523215
💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
*🤟GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARA TA 2023🤟*
*_Ina kuke masoyan gawurtattu uku ga su ssun dawo muku da wasu sabbin labaransu a wannan sabuwar shekarar, wannan karon salon gawurtacce ne, ku hanzarto kar ku sake ayi babu ku._*
_Sun shirya tsaf a wannan karon don kawo muku labaran da zakuyi fahari da su, tafiyar mai zafi ce sannan ta musamman._
*_Haziƙai kuma gawurtattu ukun sun shirya ne domin kawo muku gwarazan labaran da zaku yi alfahari da su._*
*MATA IYAYEN GIJI*
_Mrs Bukhari_
*INDA BA ƘASA..!*
_Ummu Maheer_
*KARO ƊAYA...!*
_Ummu Affan_
_LITATTAFAN GABAƊAYA AKAN FARASHI MAI SAUƘI DA RAHUSA 1K_
1 500
2 700
3 1000
_Kai tsaye zaku tura kuɗinku ta wannan account number ɗin._
2212328303
RABIATU BASHIR
Zenith bank
_Don Allah wannan karon ba ma buƙatar katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._
_Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171
*DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.*
0810 433 4144
0817 952 3215
0706 860 6171
*MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.*
_TEAM GAWURTATTU UKU 2023_
[08/04, 19:57] Mrs Bukhari: MRS BUKHARI
GAWURTATTU UKU
LAMBA TA ASHIRIN DA UKU
LAILA:
Ƙafafuwa kawai nake jefawa, babu kuzari a jikina. Tunanin daya addabeni, meya kawo jini rigar Ɗahiru? Tani ce ta katsemun tunanina da cewa.
"Ke Laila, kinga Sha'awa ƙawarki sai magana take yi miki fa" Da sauri na juyo na dubi Sha'awa, wani sanyi naji sosai sabida dama sona inje in sameta mu tattauna.
"Lafiya Uwar Tawayoyi?" Haka Sha'awa take kirana. Nace mata.
Sha'awa wannan yaron ne naga jini a bayan rigarshi, shine duk kika ganni a ruɗe haka, naji tsoro sosai. Sha'awa tace.
"Zanje in same shi muji ko lafiya, da mun fito fada zan sa Halima tayo mun kiranshi in tambayeshi duk yanda mu kayi dashi zan tawo in sanar miki." Ajjiyar zuchiya na sauke nannauya, sai na ɗanji sukuni a raina. Danfa danfan mata muka riske a zazzaune a fadar mai gari, an shinshinfiɗa karauni, mata da yaran ƙauyan ni bansan sun kai yawan haka ba. Matan mai gari, suna daga gefe, sa'ilin da baƙin da mu kayi suma suke gefe a zaune. Ga kayayyaki buhu_buhu a gabansu a jibge. Wata mata daga cikin baƙinmu, mai gari yaba damar yin magana. Cikin girma da karamci ta soma bayanin abinda ya kawosu cikin ƙauyannan, da manufar jam'iyyar matan Arewa. Ta ɗaura da bamu asalin cikakken tarihin kafuwar jam'iyyar matan Arewa kamar haka.
"A ranar 27 ga watan mayu na shekarar 1963, wasu tarin mata suka haɗu a gidan mai ɗakin tsohon gwamnan jihar Arewa. Hajiya Asiya Hassan Katsina, da nufin yin ƙwarya_ƙwaryar bikin shan shayi, dan jin daɗinsu. Wanda hakan ya haifar da tattaunawa, gami da shawarwarin da suka samar da JAM'IYYAR MATAN AREWA. Babban maƙasudin wannan ƙungiya shine, rungumar dukkannin wata mace da ke arewacin Najeriya, ba tare da yin la'akari addininta ko ƙabilarta ba. A cokacin da aka kammala tattaunawar da ta haifar da JAM'IYYAR MATAN AREWA, an samar da kwamiti acikin matan da suke gurun, dan sanar ma firimiyan jihar Arewa AHMADU BELLO SARDAUNAN SOKOTO , domun sanar dashi yunƙurin da akayi na samar da JAM'IYYAR MATAN AREWA wacce ta kasance bata siyasa bace. Dan neman shawarwari, da tallafi, gami da sa mata albarka, a matsayinshi na shugaba, kuma babban mutum.
Matan da su ka kasance a wajan taron bikin shan shayin sun haɗa da.
1 Laila dogon yaro.
wacce itace
ta fara kawo wannan shawara dan taimakon matan Arewa.
2 Comfot G Dikko
3 Inna Talib
4Helen Akilu
5 Aishatu Joɗs
6Tuha Shehu
7Mardiyya Liman Chiroma
8Ladi Yusuf Gobir
9Bilewu Yusuf Gobir
10Ambashai Shu'ab
11Asiya Hassan Katsina
12Laraba Tata Askira
13Mary Hamman Maiduguri
14Jummal Baba Jimeta
15Margaret Durlong
A ƙarshe kwamitin da aka kafa sun samu ganin firimiyan jihar Arewa SA AHMADU BELLO a ranar 18 ga watan Yulin shekarar 1968 a gidansa.
Bayan an gabatarma da Sardaunan manufofin Ƙungiya, da kuma irin muradan data ƙunsa ta sanya a gaba, Sardauna ya yi na'am da irin manufofinsu tare da bayyana jin daɗinsa akan wannan ƙungiya. Inda yayi musu fatan alkhairi tare kuma da basu gudunmawar Fam ɗari a matsayin gudunmawa, da kuma yi musu alƙawarin basu filin da za su gina ofishin wannan ƙungiya ta JAM'IYYAR MATAN AREWA. Daga wannan ganawa da aka yi da SA AHMADU BELLO SARDAUNAN SOKOTO, sai kwamitin ya gana da matan gwamnan jihar Arewa SA KASHIM IBRAHIM. Waɗanda su ka kasance a gurin wannan ganawa sun haɗa da.
1Khadija Kashim Ibrahim
2 Ya Halima Kashim Ibrahim
3 Zainab Kashim Ibrahim
4Inna Talib
5Helen Akilu
6 Aishatu joɗa
7Comfort Dikko
8Kydia F Zakari
9 Laila dogon yaro
Bayan kammala dukkan wata tattaunawa da akayi da matan gwamna. Sai ɗaya daga cikin matanshi, uwar gida Khadija Kashim Ibrahim, ta samu gwamna akan wannan lamari. Nan take kuwa gwamna ya amince da wannan ƙoƙarin na matan Arewa. Khadija uwar gidan Gwamna ta kirawo taron ganawa a karon farko, wanda ya gudana a gidan Gwamnati, a ranar 21 ga watan Yuli na shekarar 1963 da misalin ƙarfe huɗun yamma. Jawabin uwargidan Gwamnan ta bayyana matuƙar buƙatar samar da ƙungiyar matan arewacin Najeriya tare kuma da yin farin cikin ganin zaratan mata daga yankin Arewacin ƙasar nan da su ka ɗauki zabarin aikin ciyar da ƙasar nan gaba. A ƙarshen jawabin nata ta yi godiya ga matan da suka samar da wannan Ƙungiya tare da yi musu addu'ar Allah ya dafa musu akan wannan kyakykyawar niya tasu.
Bayan kammala taron ne aka tafi domun gudanar da zaɓen shugabannin da za su ɗauki nauyin shugabantar wannan ƙungiya ta JAM'IYYAR MATAN AREWA . An zaɓi shuwagabannin da mataimakansu. Sai justis Muhammad Bello a matsayin lauyan ƙungiya.
Jim da kammala zaɓen shuwagabannin wannan ƙungiya ta matan Arewa, shuwagabannin sun kai ziyarar farko zuwa babban asibitin Kaduna a ranar 1 ga watan Disambar shekarar 1964 daga wannan ziyara aka samar da tunanin samar da gidan Marayu.
An sanar da Firimiyan jihar Arewa wannan tunani, inda ya bayar da filin da za'a samar da gidan marayun, a titin Dendk da ke cikin garin Kaduna. Daga wannan gidan Marayu jam'iyyar matan Arewa ta samar da makarantun kwana na sakandare, tare da motocin jigilar maido ɗabibai jihohinsu. Wannan ƙungiyar bata gaza ba wajan samar da asibiti dake garin kaduna, wanda a lokacin kyauta ake duba marasa lafiya, kuma har gobe wannan asibitin yana rayuwa, duk da al'amuran rayuwa sun sauya, yanzu ana ɗan karɓar ƴan kuɗaɗen da basu taka kara sun karya ba. A shugancin Laila dogon yaro ne wannan ci gaba ya samu, danta kasance jarumar mace, mai kishin ganin farin cikin matan Arewa, da ci gabansu.Asibitin Laila dogonyaro ake kiran asibitin. Bayan haka, sai Hajiya Laila dogon yaro ta tara abokan shawararta akayi meeting, a wannan zama ne aka samar da tunanin faɗaɗa wannan ƙungiya zuwa jihohin Arewa,tare da buɗe ofishoshi, da naɗa shuwagabanni bayan hakan ya samu kuma, aka sake yin zama dan ganin ƙungiyar ta yaɗu har zuwa ƙananun hukumomi, tare da fidda shuwagabanni, daga ƙananun hukumomi, sai suma aka basu aikin yaɗa ƙungiyar Jam'iyyan matan Arewa, zuwa ƙauyukan dake kewaye da ƙananun hukumomin
Taƙaitaccen tarihin Hajiya Laila dogon yaro.
An haife ta ne a birnin Kano a 1944 aka yi mata aure tana da shekaru 13. Hajiya Laila dogon yaro tana gaba wajan fafutukar kare hakkin mata, musamman ganin an ilmantar da su. Ta shugabanci majalisar ƙasa ta ƙungiyoyin mata a najeriya wato national conucil of women's societies ( NCWS) daga 1995. Ta rasu tana da shekara 66 a shekarar 2011. Ina sake jaddada ta'aziyyata ga iyalan wannan baiwar Allah, baya goya marayu.
A yanzu kuma ( Hajiya Rabi Saulawa ke riƙe da muƙamin presedent a cikin jam'iyyar matan Arewa. Kuma ita kanta a tsaye take, dan macace jajirtacciya, tana iya ƙoƙarinta dan ganin farin ciki, da walwalar mata)
Gamu a wannan ƙauye na unguwar alƙali munzo dan mu tallafi mata, kuma a buɗe jam'iyyar matan Arewa, ƙarƙashin gwamitin da muke son mu buɗe. Amman zanba uwar gidan mai garin unguwar alƙali dama ta fitar mana da nagartacciyar mace da take ganin zata jagoranci wannan tafiyar, amman wacce ta zama ta iya karatu da rubutu, sai kuma mataimaka biyu da zasu taimaketa.