Sashe 20
Mata Iyayen Giji Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Yawale:
Gama cin abincinshi kenan, Mudi yayi sallama cewar Baba na nemanshi. Tsaki yaja.
"Bazai wuce akan Musina bane Baba yasa ayi kirana. Amma wallahi in dai ƙarata takai wajan Baba zata gane kuskurenta. Rigarshi ya saka.
"Kumatu daga nan zan wuce kasuwa, ya kamata ace na koma kasuwa, ai an gama cin amarcin. Cikin yamutse fuska Kumata tace.
"In zaka dawo ka tawo mun da ɗata bakina yawu sai gudana kawai yake yi. A dawo lafiya Allah ya tsare hanya." Sallama yayi mata sannan ya nufi ɗakin mahaifinshi, anan ya taradda da iyayen nashi da Yayunshi. Malam Idi yace.
"Shin menene gaskiyar jita_jitar da aketa yaɗawa kan cewar ka saki Musina. Wasu ma suka ce tun jiya ta ɗebi kaya a buhu ta tafi. Babarka kuma tace yau da safe Musina tazo tayi mata sallama akam zata je gida sai nan da mako biyu zata dawo." Yawale ji yayi inama da gaske ne ya rabu da Musina da yafi kowa jin daɗi. Dan sai akan Kumatu yasan yayi aure, dan macace wacce tasan makamar kula da mai gida a gado, kuma tafi Musina ruwan ni'ima, shi yasa yake jin sonta ya zama na daban a zuchiyarshi. Daurewa yayi yace.
"Ni ban sake ta ba Baba. Jiya da daddare tazo ta sameni a ɗakin Kumatu, take faɗa mun likita yace daga yau zata dinga zuwa asibiti kullum harna tsawon mako biyu, shine take neman alfarma in barta ta zauna a gida, har saita gama ganin likita. Kuma na bata dama. Banda labarin kwashe kaya da Musina tayi gaskiya. Ƙwafa Malam Idi yayi tace.
"Zaman lafiyanka dani shine da wasa kar inji ka saki Musina. Dan na lura da take_takenku kai da mahaifiyarka, tunda ta aura ma ƴar aminiyarta.'
"Ha'a Malam ai ba haka akeyi ba. Mai ɗaki shi yasan inda yake zubar mishi da ruwa. Ya zaka yanke ɗanyen hukunci haka?"
"Hauwa kul na kuma jin bakin ki, ko bayan raina ban yarje mishi ya saki uwargidanshi ba. Kai kuma ya kamata ka soma zuwa aiki. Ni yanzu bazan iya aikin jima ba sam, kune zaku ci gaba da zuwa. "To" kawai Yawale yace ya fice. Ƙofar ɗakin Musina yaje, ya bankaɗe ƙofar ɗakin ya leƙa. Gadaje biyu sune abunda suka rage sai kwaba da babu komai cikinta. Tabbas Musina tafiya tayi, a ranshi yaji yana fatan karta dawo, inama iyayenta zasu aiko suce a basu takaddarta da zuchiyarshi tafi haka fari. A wangale ya fice ya bar ƙofar. Kumatu data fito tsakar gida taci karo da labari mai daɗi cewar an saki Musina. Murna ta shiga yi, a tunaninta taci nasarar samun Yawale ita kaɗai.
[27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: *_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_*
*_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_*
_A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_
*Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻*
https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj
----------
No
07067964894
*_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._*
*_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_*
*_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_*
*_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_*
[27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: Gawurtattu uku,zasu buɗe aji na musamman da azumi,don koyar da girke girke na musamman na azumi don kun san mu mata ƴan adone,wajen yin girki in akace baki iya girki ba to tabbas mijinki fa kullum yana kan hanyar yawon restuarent, sannan idanuwansa suna kan ƴammata saboda ya samu sarauniyar girki, kada ki bari a barki a baya don gwangwaje me gidanki.
Domin nema ƙarin bayani,sai ku tuntuɓi waɗannan numbobin👇🏻👇🏻
07068606171
08104335144
08179523215
💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
*🤟GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARA TA 2023🤟*
*_Ina kuke masoyan gawurtattu uku ga su ssun dawo muku da wasu sabbin labaransu a wannan sabuwar shekarar, wannan karon salon gawurtacce ne, ku hanzarto kar ku sake ayi babu ku._*
_Sun shirya tsaf a wannan karon don kawo muku labaran da zakuyi fahari da su, tafiyar mai zafi ce sannan ta musamman._
*_Haziƙai kuma gawurtattu ukun sun shirya ne domin kawo muku gwarazan labaran da zaku yi alfahari da su._*
*MATA IYAYEN GIJI*
_Mrs Bukhari_
*INDA BA ƘASA..!*
_Ummu Maheer_
*KARO ƊAYA...!*
_Ummu Affan_
_LITATTAFAN GABAƊAYA AKAN FARASHI MAI SAUƘI DA RAHUSA 1K_
1 500
2 700
3 1000
_Kai tsaye zaku tura kuɗinku ta wannan account number ɗin._
2212328303
RABIATU BASHIR
Zenith bank
_Don Allah wannan karon ba ma buƙatar katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._
_Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171
*DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.*
0810 433 4144
0817 952 3215
0706 860 6171
*MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.*
_TEAM GAWURTATTU UKU 2023_
MRS BUKHARIMRS BUKHARI
GAWURTATTU UKU
Lamba ta goma sha biyar
Unguwar Alƙali:
GIDAN MAI GARI:
Fitowa yayi a ɗakinshi zuwa tsakar gidanshi.
"Uwani, Uwani!! Uwani uwar gidan mai gari ce. Da sauri Uwani ta fito daga ɗaki.
"Kisa Zainabu ta shirya ta sameni a shagon waje, ba'a fada ba, Baban yaronnan nata Zulƙifulu ya dawo. Jiya da daddare, magatakarda yake sanar dani, yaji labarin shigowarshi a wajan ƴan doka. Har nasa fadawa suje gidan ayi kiranshi, da ƴan uwanshi. Shima malam Ayuba nasa ayi kiranshi da ɗiyarshi Binta, da duk dai wanda wannan rikicin ya shafa. Zamu tattauna a shagon waje, dan tattaunawar tana buƙatar sirri." Tsaki Uwani tayi tace.
"Amma Allah yayi wadaran yaronnan Malam dan ya cutar damu, ya cutar da yarinyar, shekara sama da goma ta rasa manemin aure. Ƴan uwana da danginka duk a ciki an rasa mai aurenta. Cutarwar tayi yawa. Ni malam inason kaimun izini in rakota dan a tattauna komai a gabana." Mai gari yace.
"Uwani kenan. Ni kaina a kullum inna kalli Zainabu yanda ta tsofe a gida, wallahi abun yana yi mun ciwo. Amma ki sani ba Baban Zulƙifulu kaɗai bane mai laifi, yarinyar nan ita da kanta ta bada kai bori ya hau fa. Ku tawo fadar dai." Yana kaiwa nan ya fice."
Laila:
Matar malam ce ta leƙo ɗakina, suka gaisa dasu Daddo, taji lafiyata dana jaririna. Sannan tace.
"Laila tawo, mu tafi wanka, an juye ruwan karya huce." Miƙewa nayi, ina jan ƙafata harna fice.
Daddo:
"Laraba kinga yanda Laila ta nakasa kuwa, ƙafarta fa ɗaya janta take yi, bata iya ɗagawa. Bari dai ta fito muji" shigowar Iyami da kaskon wuta ne ya katse musu hirar, Laure ce ta shigo da baho na wankan jariri. Bayan sun gaggaisa. Iyami tayi ma yaro wanka ta banka tazargade a cikin wuta taima Jaririn hayaƙi. Laure ta gyare ɗakin, suka fitar da kayan da Laila, da jaririnta suka tuɓe. A haka Laila ta shigo ta samesu jigum."
Laila:
ina fitowa na sake kaya, na shafe jikina da man kaɗanya, sannan na zauna. Baba mai Riga da matar Malam ne suka shigo.
"Ga tuwo Laila, kici ki ƙoshi. Gaishe da Baba mai Riga nayi. Sannan na koma na soma cin tuwon, jaririna yana hannun Daddo."
"Baƙi kukayi ne Mai riga, ni naji jiya anata magana a tsakar gida" cewar Daddo. Baba mai riga tace."
"Manyan baƙi ma kuwa, ƙanin su Malam ne Ɗahiru ya dawo, takwaran wannan" Ta nuna jaririna"
"Shekara fin goma da tafiyarshi birni, sai jiya Allah yasa suka dawo" Shehu ya shigo kuwa?" Goggo Laraba tace.
"Bai shigo ba, na ɗauka tun sassafe zai shigo yaga lafiyarta." Kafin tace wani abun sai muka jiyo sallamar malam. Yana cewa.
"Matar malam, Mai riga kuzo mai gari ya aiko fa" Da sauri suka fita, buɗe labulen da sukayi, na hango Shehu a tsaye a kusa da Malam. Hawayen daya tawo mun ne ya gangaro bansan sanda ya zubo ba."
Malam:
"Mai gari ya aiko yana son ganinmu, Baban Yara nace yayi gaba shi da Lauwali. To Ɗahiru kuma tun safe Shehu yake nemanshi, babu shi babu dalilinshi, bamu ganshi ba ko'a masallaci. Amman zanje can fadar, Shehu zai kuma zagayawa ya duboshi. Na faɗa muku ne dan ku sani. Yaro yana son ya jefa mu a matsala, ai yasan abubbuwan daya tabka babbane" Nan Malam ya wuce ya barsu. Shehu kuma ya shiga ɗakin Laila."
Gama cin abincinshi kenan, Mudi yayi sallama cewar Baba na nemanshi. Tsaki yaja.
"Bazai wuce akan Musina bane Baba yasa ayi kirana. Amma wallahi in dai ƙarata takai wajan Baba zata gane kuskurenta. Rigarshi ya saka.
"Kumatu daga nan zan wuce kasuwa, ya kamata ace na koma kasuwa, ai an gama cin amarcin. Cikin yamutse fuska Kumata tace.
"In zaka dawo ka tawo mun da ɗata bakina yawu sai gudana kawai yake yi. A dawo lafiya Allah ya tsare hanya." Sallama yayi mata sannan ya nufi ɗakin mahaifinshi, anan ya taradda da iyayen nashi da Yayunshi. Malam Idi yace.
"Shin menene gaskiyar jita_jitar da aketa yaɗawa kan cewar ka saki Musina. Wasu ma suka ce tun jiya ta ɗebi kaya a buhu ta tafi. Babarka kuma tace yau da safe Musina tazo tayi mata sallama akam zata je gida sai nan da mako biyu zata dawo." Yawale ji yayi inama da gaske ne ya rabu da Musina da yafi kowa jin daɗi. Dan sai akan Kumatu yasan yayi aure, dan macace wacce tasan makamar kula da mai gida a gado, kuma tafi Musina ruwan ni'ima, shi yasa yake jin sonta ya zama na daban a zuchiyarshi. Daurewa yayi yace.
"Ni ban sake ta ba Baba. Jiya da daddare tazo ta sameni a ɗakin Kumatu, take faɗa mun likita yace daga yau zata dinga zuwa asibiti kullum harna tsawon mako biyu, shine take neman alfarma in barta ta zauna a gida, har saita gama ganin likita. Kuma na bata dama. Banda labarin kwashe kaya da Musina tayi gaskiya. Ƙwafa Malam Idi yayi tace.
"Zaman lafiyanka dani shine da wasa kar inji ka saki Musina. Dan na lura da take_takenku kai da mahaifiyarka, tunda ta aura ma ƴar aminiyarta.'
"Ha'a Malam ai ba haka akeyi ba. Mai ɗaki shi yasan inda yake zubar mishi da ruwa. Ya zaka yanke ɗanyen hukunci haka?"
"Hauwa kul na kuma jin bakin ki, ko bayan raina ban yarje mishi ya saki uwargidanshi ba. Kai kuma ya kamata ka soma zuwa aiki. Ni yanzu bazan iya aikin jima ba sam, kune zaku ci gaba da zuwa. "To" kawai Yawale yace ya fice. Ƙofar ɗakin Musina yaje, ya bankaɗe ƙofar ɗakin ya leƙa. Gadaje biyu sune abunda suka rage sai kwaba da babu komai cikinta. Tabbas Musina tafiya tayi, a ranshi yaji yana fatan karta dawo, inama iyayenta zasu aiko suce a basu takaddarta da zuchiyarshi tafi haka fari. A wangale ya fice ya bar ƙofar. Kumatu data fito tsakar gida taci karo da labari mai daɗi cewar an saki Musina. Murna ta shiga yi, a tunaninta taci nasarar samun Yawale ita kaɗai.
[27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: *_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_*
*_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_*
_A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_
*Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻*
https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj
----------
No
07067964894
*_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._*
*_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_*
*_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_*
*_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_*
[27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: Gawurtattu uku,zasu buɗe aji na musamman da azumi,don koyar da girke girke na musamman na azumi don kun san mu mata ƴan adone,wajen yin girki in akace baki iya girki ba to tabbas mijinki fa kullum yana kan hanyar yawon restuarent, sannan idanuwansa suna kan ƴammata saboda ya samu sarauniyar girki, kada ki bari a barki a baya don gwangwaje me gidanki.
Domin nema ƙarin bayani,sai ku tuntuɓi waɗannan numbobin👇🏻👇🏻
07068606171
08104335144
08179523215
💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
*🤟GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARA TA 2023🤟*
*_Ina kuke masoyan gawurtattu uku ga su ssun dawo muku da wasu sabbin labaransu a wannan sabuwar shekarar, wannan karon salon gawurtacce ne, ku hanzarto kar ku sake ayi babu ku._*
_Sun shirya tsaf a wannan karon don kawo muku labaran da zakuyi fahari da su, tafiyar mai zafi ce sannan ta musamman._
*_Haziƙai kuma gawurtattu ukun sun shirya ne domin kawo muku gwarazan labaran da zaku yi alfahari da su._*
*MATA IYAYEN GIJI*
_Mrs Bukhari_
*INDA BA ƘASA..!*
_Ummu Maheer_
*KARO ƊAYA...!*
_Ummu Affan_
_LITATTAFAN GABAƊAYA AKAN FARASHI MAI SAUƘI DA RAHUSA 1K_
1 500
2 700
3 1000
_Kai tsaye zaku tura kuɗinku ta wannan account number ɗin._
2212328303
RABIATU BASHIR
Zenith bank
_Don Allah wannan karon ba ma buƙatar katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._
_Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171
*DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.*
0810 433 4144
0817 952 3215
0706 860 6171
*MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.*
_TEAM GAWURTATTU UKU 2023_
MRS BUKHARIMRS BUKHARI
GAWURTATTU UKU
Lamba ta goma sha biyar
Unguwar Alƙali:
GIDAN MAI GARI:
Fitowa yayi a ɗakinshi zuwa tsakar gidanshi.
"Uwani, Uwani!! Uwani uwar gidan mai gari ce. Da sauri Uwani ta fito daga ɗaki.
"Kisa Zainabu ta shirya ta sameni a shagon waje, ba'a fada ba, Baban yaronnan nata Zulƙifulu ya dawo. Jiya da daddare, magatakarda yake sanar dani, yaji labarin shigowarshi a wajan ƴan doka. Har nasa fadawa suje gidan ayi kiranshi, da ƴan uwanshi. Shima malam Ayuba nasa ayi kiranshi da ɗiyarshi Binta, da duk dai wanda wannan rikicin ya shafa. Zamu tattauna a shagon waje, dan tattaunawar tana buƙatar sirri." Tsaki Uwani tayi tace.
"Amma Allah yayi wadaran yaronnan Malam dan ya cutar damu, ya cutar da yarinyar, shekara sama da goma ta rasa manemin aure. Ƴan uwana da danginka duk a ciki an rasa mai aurenta. Cutarwar tayi yawa. Ni malam inason kaimun izini in rakota dan a tattauna komai a gabana." Mai gari yace.
"Uwani kenan. Ni kaina a kullum inna kalli Zainabu yanda ta tsofe a gida, wallahi abun yana yi mun ciwo. Amma ki sani ba Baban Zulƙifulu kaɗai bane mai laifi, yarinyar nan ita da kanta ta bada kai bori ya hau fa. Ku tawo fadar dai." Yana kaiwa nan ya fice."
Laila:
Matar malam ce ta leƙo ɗakina, suka gaisa dasu Daddo, taji lafiyata dana jaririna. Sannan tace.
"Laila tawo, mu tafi wanka, an juye ruwan karya huce." Miƙewa nayi, ina jan ƙafata harna fice.
Daddo:
"Laraba kinga yanda Laila ta nakasa kuwa, ƙafarta fa ɗaya janta take yi, bata iya ɗagawa. Bari dai ta fito muji" shigowar Iyami da kaskon wuta ne ya katse musu hirar, Laure ce ta shigo da baho na wankan jariri. Bayan sun gaggaisa. Iyami tayi ma yaro wanka ta banka tazargade a cikin wuta taima Jaririn hayaƙi. Laure ta gyare ɗakin, suka fitar da kayan da Laila, da jaririnta suka tuɓe. A haka Laila ta shigo ta samesu jigum."
Laila:
ina fitowa na sake kaya, na shafe jikina da man kaɗanya, sannan na zauna. Baba mai Riga da matar Malam ne suka shigo.
"Ga tuwo Laila, kici ki ƙoshi. Gaishe da Baba mai Riga nayi. Sannan na koma na soma cin tuwon, jaririna yana hannun Daddo."
"Baƙi kukayi ne Mai riga, ni naji jiya anata magana a tsakar gida" cewar Daddo. Baba mai riga tace."
"Manyan baƙi ma kuwa, ƙanin su Malam ne Ɗahiru ya dawo, takwaran wannan" Ta nuna jaririna"
"Shekara fin goma da tafiyarshi birni, sai jiya Allah yasa suka dawo" Shehu ya shigo kuwa?" Goggo Laraba tace.
"Bai shigo ba, na ɗauka tun sassafe zai shigo yaga lafiyarta." Kafin tace wani abun sai muka jiyo sallamar malam. Yana cewa.
"Matar malam, Mai riga kuzo mai gari ya aiko fa" Da sauri suka fita, buɗe labulen da sukayi, na hango Shehu a tsaye a kusa da Malam. Hawayen daya tawo mun ne ya gangaro bansan sanda ya zubo ba."
Malam:
"Mai gari ya aiko yana son ganinmu, Baban Yara nace yayi gaba shi da Lauwali. To Ɗahiru kuma tun safe Shehu yake nemanshi, babu shi babu dalilinshi, bamu ganshi ba ko'a masallaci. Amman zanje can fadar, Shehu zai kuma zagayawa ya duboshi. Na faɗa muku ne dan ku sani. Yaro yana son ya jefa mu a matsala, ai yasan abubbuwan daya tabka babbane" Nan Malam ya wuce ya barsu. Shehu kuma ya shiga ɗakin Laila."