Sashe 2
Mata Iyayen Giji Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ku kasance tare dani, dan karanta wannan littafin mai ɗauke da salo irin na rayuwar iyayenmu ta shekarun baya. Labarine mai ɗumbun darasi. Duk macen data karanta littafinnan na tabbatar zata ilmantu da ilimi mai tarin yawa.
Gawurtattu uku,zasu buɗe aji na musamman da azumi,don koyar da girke girke na musamman na azumi don kun san mu mata ƴan adone,wajen yin girki in akace baki iya girki ba to tabbas mijinki fa kullum yana kan hanyar yawon restuarent, sannan idanuwansa suna kan ƴammata saboda ya samu sarauniyar girki, kada ki bari a barki a baya don gwangwaje me gidanki.
Domin nema ƙarin bayani,sai ku tuntuɓi waɗannan numbobin👇🏻👇🏻
07068606171
08104335144
08179523215
💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
*🤟GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARA TA 2023🤟*
*_Ina kuke masoyan gawurtattu uku ga su ssun dawo muku da wasu sabbin labaransu a wannan sabuwar shekarar, wannan karon salon gawurtacce ne, ku hanzarto kar ku sake ayi babu ku._*
_Sun shirya tsaf a wannan karon don kawo muku labaran da zakuyi fahari da su, tafiyar mai zafi ce sannan ta musamman._
*_Haziƙai kuma gawurtattu ukun sun shirya ne domin kawo muku gwarazan labaran da zaku yi alfahari da su._*
*MATA IYAYEN GIJI*
_Mrs Bukhari_
*INDA BA ƘASA..!*
_Ummu Maheer_
*KARO ƊAYA...!*
_Ummu Affan_
_LITATTAFAN GABAƊAYA AKAN FARASHI MAI SAUƘI DA RAHUSA 1K_
1 500
2 700
3 1000
_Kai tsaye zaku tura kuɗinku ta wannan account number ɗin._
2212328303
RABIATU BASHIR
Zenith bank
_Don Allah wannan karon ba ma buƙatar katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._
_Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171
*DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.*
0810 433 4144
0817 952 3215
0706 860 6171
*MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.*
_TEAM GAWURTATTU UKU 2023_
*Mrs Bukhari ce 👉🏾👉🏻*
MATA...
IYAYEN..
GIJI
BADI'AT IBRAHIM ( MRS BUKHARI)
( GAWURTATTU UKU)
LAMBA TA BIYU
SAMFOTI
*_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_*
*_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_*
_A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_
*Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻*
https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj
----------
No
07067964894
*_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._*
*_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_*
*_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_*
*_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_*
MATAR MALAM:
Fitowarta kenan daga sakaki ( Bayan gida) ta jiyo ihun Laila. Sai kuma taga Shehu a ruɗe ya fito.
"Shehu lafiya, Laila ta dawo ne, ni naji ihu ko?"
"E matar Malam, naƙuda inaga ta soma, sai juyi take yi aƙasa." Butar hannunta ta ajjiye tace.
"Ka tashi Mai riga, da Iyami maza. Bari ni in soma zuwa." Tana kaiwa nan ta shige ɗakin Laila, shi kuma ya wuce Shiyyar su Baba Mai riga mahaifiyarshi.
"Baba Mai riga, Baba"
"Kaik waye wannan haka nenene?"
"Shehunki ne Baba mai riga " Da sauri ta miƙe zaune, tana mutstutstsuke idanu.
"Yaya dai Shehu, ko duk a kan tafiyar Lailan ne? Infa iyayenta na gidi ne, to wallahi cikin darennan zasu dawo da'ita ko ka gansu asubar fari, abun kunya kuma ta riga data jama kanta, harfa yaran data haifa za'a iya goranta musu in sun girma. Kama kwantar da hankalinka kaji ko?" Shehu ya sosa kai yace.
"Tama dawo, naƙudace ta tasan mata Baba. Yanzu haka matar Malam na kanta." Ba shiri ta miƙe daga ita sai ɗaurin gaba, mayafi ta jawo a igiya, ta wuce ta Bar Shehu tsaye a wajan. Iyami, da Laure surukanta, facalolin Laila ta taso, suka shiga ɗakin Lailan a tare."
Laila;
Ina zaune dirshen a kusa da kwallayen dake jere hawan hawa a ɗakina, sai yarfe hannaye nake yi, idanuwana sunyi ƙwala_ƙwala, jikina kuwa a jiƙe sharkab yake da ruwan jiɓi."
"Ki durƙusa Laila, ba zaki zauna dirshen haka ba, saiki kashe abunda ke cikin naki." Da jin haka ba shiri na durƙusa, hannayena duka biyun a dafe a ƙasa. Kafin kace me, ɗakinnan ya cika da mata, duk sun tsaya akaina. Ga wasu a barandar ƙofar ɗakin, duk sun tare mun iska.
"Iyami maza ki samu Shehu, yaje ƙwar gida ya taso Malam yai mata rubutu tasha, sai kiga yanzu ta samu kai. Sannan yaje gidan Unguwar zoma ya tado ta itama. Da hanzari Iyami ta fita, ta faɗama Shehu saƙon da aka bata ta bashi. Da sauri ya fice zuwa waje, ita kuma ta dawo ciki. Kamar minti talatin haka, ina tsaka da cin kwakwa. Shehu ya kawo rubutunnan, Unguwar zoma itama isowarta kenan. aka ɗirka mun, amma shiru kake ji. Awa ɗaya awa biyu. Na gama galabaita na fice a duk wani hayyacina. Sai sannu suke yi mun. Ni kuma haushi suke bani ma.
"Mai riga a samo barkono, sai anyi mata hayaƙi ina ganin." Cewar unguwar zoma kenan." Baba mai riga tace.
"Laure a duba kaskon nan baya rabo da gaushi, a ɗebo, saiki kawo barkono guda bakwai."
Azaba kan azaba kenan. Dan mugunta haka anguwar zomannan ta rufeni da zane, ta zuba barkono a ciki ƙaramin kasko, ta ajjiyeshi gabana. Nan take yajin barkono ya turniƙeni. Kowa ya dare a ɗakin, daga ni sai ita. Tari nake yi ina zubar da hawaye da majina, sai atishawa nake yi, kamar wacce ta hau na kada. Ƙashin kwankwasonane naji ya buɗa, wani irin nishi ne naji yana tunƙudo ƙanshi da kanshi. Wani abune naji ya tokareni. Wannan anguwar zoman na haskawa, sai naji ket, tasa aska ta ƙarani. Hannu tasa ta jawo jaririn.
"Ayririri yiriririhhhh ta samu kai"
Ɗakin nan ya kuma ɗinkewa. Mabiya kuma akayi akayi ta fito abu yaci tura. Muciya unguwar zomannan muguwa tasa aka ɗakko mata. Ai kuwa haka taita turbuɗamun a baki, ina kakarin amai.
Mabiyar ce ta faɗo, take aka yanke cibi.
"Subuhanallahi mai riga me zan gani, kinga aljanin da surukarki ta haifa kuwa." Ras naji gabana ya tsinke ya zube. Aljani kuma? Na nanata a zuchiyata. Ina durƙushe jaririna sai canyara kuka yake yi. In wannan ta leƙo saita matsa, sai waccan ta leƙo itama saita matsa. Ni dai tsabar kunya kaina yana ƙasa, amma zuchiyata sai daka take faman yi.
Baba mai riga ce ta tsugunna, tasa hannu tana duba jaririn. Ɗaga kai tayi ta dubi Matar Malam tayi shiru, tama rasa ta cewa. Jaririna kuwa sai canyara kuka yake yi. Ƙauna da tausayinshi sai buga mun tambari yake yi. Ina ji ina gani aka rasa wanda zai ɗaukeshi, ko ya bani umarnin rungume kayana, inna ɗago kuma ace nayi rashin kunya a gaban surukai, da matan Yayun miji."
Shehu:
Yana zaune a kututturen itacen dake ƙofar gida. Shi da abokanshi biyu. Haruna, da Hamza. Kukan jariri suka soma jiyowa, yanata canyara kuka.
"Inya_inya_inya_inya"
"Anya kukannan da baƙon duniya yake yi na lafiyane kuwa? Naji kukan yai yawa. Inji abokin Shehu.
"Nima haka nake ji dai. Amma bana shiga ciki ba, su Laure su sani a waƙa in suna dakan dawo a tsakar gida.
Malam ne ya tawo shida Baba Kabiru mahaifin Shehu, wanda akafi kira da Baban Yara. Malam yace.
" Kai Shehu ka leƙa masu haihuwarna kukan kamar bana lafiya ba. Kafin Malam ya rufe baki, zuruf Shehu ya shige cikin gidan.
Laila:
Hawaye nake ta fitarwa na tausayin jaririna. Muryar Shehu muka jiyo yana tambayar Iyami matar wanshi ko lafiya?" Iyami tace.
"Wani babban al'amarine mai cike da almara jaririn yake tattare dashi Shehu, danni tunda uwata ta haifeni ban taɓa cin karo da jariri irin na Laila ba. Amma duk yanda akayi ɗan ruwa ne, ko kuma mayu sun shafeshi, ko kuma aljanu sunyi mata canje.Tana kaiwa nan tasa hannu ta ɗauki jaririn tasa akan tsumman zani. Shehu kuwa dajin haka ya fita guiwa ba ƙarfi. Ajjiyar zuchiya na sauke. Baba mai riga tace.
"Allah ya baki lafiyar shayarwa Laila. Tana kaiwa nan ta juya tayi hanyar fita. Surukan gidan suka mara mata baya. Ɗakin ya rage dani ni sai matar Malam, Sai Iyami.
"Tashi zauna Laila, bari insa a hura wuta a ɗaura ruwan wanka. Iyami a nemi tsumma a naɗe mahaifarnan da safe sai aba Shehu ya birne. Iyami tace.
"To matar Malam, amma ruwan wanka kam inaga bojuwar ta juya yanzu, sai dai a kwashe a kwatanniya kawai. Tun sanda take kan guiwa nasa Laure ta hura wutar.
Ina miƙewa jini kamar jira yake yi saiya ɓalle, take na nemi ganina na rasa, yarab na faɗi idanuna na shirin kakkafewa. A guje Iyami ta kirawo Baba mai riga da Shehu. A lokacin aka kwanɗa kiran assatu.
Dishi_dishi nake ganin Shehu da jaririna wanda ko fuskarshi ban kalla ba. Da sauri Laure ta shigo hannunta riƙe da kofi.
"Ga mandan Baba na jiƙa"
Manda aka ɗagani aka ɗuramun. Kamar ɗaukewar ruwan sama jini ya tsaya cak. Daga nan ban sake sanin ina nake ba. A duniya ko a lahira.
Gawurtattu uku,zasu buɗe aji na musamman da azumi,don koyar da girke girke na musamman na azumi don kun san mu mata ƴan adone,wajen yin girki in akace baki iya girki ba to tabbas mijinki fa kullum yana kan hanyar yawon restuarent, sannan idanuwansa suna kan ƴammata saboda ya samu sarauniyar girki, kada ki bari a barki a baya don gwangwaje me gidanki.
Domin nema ƙarin bayani,sai ku tuntuɓi waɗannan numbobin👇🏻👇🏻
07068606171
08104335144
08179523215
💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
*🤟GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARA TA 2023🤟*
*_Ina kuke masoyan gawurtattu uku ga su ssun dawo muku da wasu sabbin labaransu a wannan sabuwar shekarar, wannan karon salon gawurtacce ne, ku hanzarto kar ku sake ayi babu ku._*
_Sun shirya tsaf a wannan karon don kawo muku labaran da zakuyi fahari da su, tafiyar mai zafi ce sannan ta musamman._
*_Haziƙai kuma gawurtattu ukun sun shirya ne domin kawo muku gwarazan labaran da zaku yi alfahari da su._*
*MATA IYAYEN GIJI*
_Mrs Bukhari_
*INDA BA ƘASA..!*
_Ummu Maheer_
*KARO ƊAYA...!*
_Ummu Affan_
_LITATTAFAN GABAƊAYA AKAN FARASHI MAI SAUƘI DA RAHUSA 1K_
1 500
2 700
3 1000
_Kai tsaye zaku tura kuɗinku ta wannan account number ɗin._
2212328303
RABIATU BASHIR
Zenith bank
_Don Allah wannan karon ba ma buƙatar katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._
_Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171
*DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.*
0810 433 4144
0817 952 3215
0706 860 6171
*MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.*
_TEAM GAWURTATTU UKU 2023_
*Mrs Bukhari ce 👉🏾👉🏻*
MATA...
IYAYEN..
GIJI
BADI'AT IBRAHIM ( MRS BUKHARI)
( GAWURTATTU UKU)
LAMBA TA BIYU
SAMFOTI
*_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_*
*_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_*
_A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_
*Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻*
https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj
----------
No
07067964894
*_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._*
*_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_*
*_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_*
*_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_*
MATAR MALAM:
Fitowarta kenan daga sakaki ( Bayan gida) ta jiyo ihun Laila. Sai kuma taga Shehu a ruɗe ya fito.
"Shehu lafiya, Laila ta dawo ne, ni naji ihu ko?"
"E matar Malam, naƙuda inaga ta soma, sai juyi take yi aƙasa." Butar hannunta ta ajjiye tace.
"Ka tashi Mai riga, da Iyami maza. Bari ni in soma zuwa." Tana kaiwa nan ta shige ɗakin Laila, shi kuma ya wuce Shiyyar su Baba Mai riga mahaifiyarshi.
"Baba Mai riga, Baba"
"Kaik waye wannan haka nenene?"
"Shehunki ne Baba mai riga " Da sauri ta miƙe zaune, tana mutstutstsuke idanu.
"Yaya dai Shehu, ko duk a kan tafiyar Lailan ne? Infa iyayenta na gidi ne, to wallahi cikin darennan zasu dawo da'ita ko ka gansu asubar fari, abun kunya kuma ta riga data jama kanta, harfa yaran data haifa za'a iya goranta musu in sun girma. Kama kwantar da hankalinka kaji ko?" Shehu ya sosa kai yace.
"Tama dawo, naƙudace ta tasan mata Baba. Yanzu haka matar Malam na kanta." Ba shiri ta miƙe daga ita sai ɗaurin gaba, mayafi ta jawo a igiya, ta wuce ta Bar Shehu tsaye a wajan. Iyami, da Laure surukanta, facalolin Laila ta taso, suka shiga ɗakin Lailan a tare."
Laila;
Ina zaune dirshen a kusa da kwallayen dake jere hawan hawa a ɗakina, sai yarfe hannaye nake yi, idanuwana sunyi ƙwala_ƙwala, jikina kuwa a jiƙe sharkab yake da ruwan jiɓi."
"Ki durƙusa Laila, ba zaki zauna dirshen haka ba, saiki kashe abunda ke cikin naki." Da jin haka ba shiri na durƙusa, hannayena duka biyun a dafe a ƙasa. Kafin kace me, ɗakinnan ya cika da mata, duk sun tsaya akaina. Ga wasu a barandar ƙofar ɗakin, duk sun tare mun iska.
"Iyami maza ki samu Shehu, yaje ƙwar gida ya taso Malam yai mata rubutu tasha, sai kiga yanzu ta samu kai. Sannan yaje gidan Unguwar zoma ya tado ta itama. Da hanzari Iyami ta fita, ta faɗama Shehu saƙon da aka bata ta bashi. Da sauri ya fice zuwa waje, ita kuma ta dawo ciki. Kamar minti talatin haka, ina tsaka da cin kwakwa. Shehu ya kawo rubutunnan, Unguwar zoma itama isowarta kenan. aka ɗirka mun, amma shiru kake ji. Awa ɗaya awa biyu. Na gama galabaita na fice a duk wani hayyacina. Sai sannu suke yi mun. Ni kuma haushi suke bani ma.
"Mai riga a samo barkono, sai anyi mata hayaƙi ina ganin." Cewar unguwar zoma kenan." Baba mai riga tace.
"Laure a duba kaskon nan baya rabo da gaushi, a ɗebo, saiki kawo barkono guda bakwai."
Azaba kan azaba kenan. Dan mugunta haka anguwar zomannan ta rufeni da zane, ta zuba barkono a ciki ƙaramin kasko, ta ajjiyeshi gabana. Nan take yajin barkono ya turniƙeni. Kowa ya dare a ɗakin, daga ni sai ita. Tari nake yi ina zubar da hawaye da majina, sai atishawa nake yi, kamar wacce ta hau na kada. Ƙashin kwankwasonane naji ya buɗa, wani irin nishi ne naji yana tunƙudo ƙanshi da kanshi. Wani abune naji ya tokareni. Wannan anguwar zoman na haskawa, sai naji ket, tasa aska ta ƙarani. Hannu tasa ta jawo jaririn.
"Ayririri yiriririhhhh ta samu kai"
Ɗakin nan ya kuma ɗinkewa. Mabiya kuma akayi akayi ta fito abu yaci tura. Muciya unguwar zomannan muguwa tasa aka ɗakko mata. Ai kuwa haka taita turbuɗamun a baki, ina kakarin amai.
Mabiyar ce ta faɗo, take aka yanke cibi.
"Subuhanallahi mai riga me zan gani, kinga aljanin da surukarki ta haifa kuwa." Ras naji gabana ya tsinke ya zube. Aljani kuma? Na nanata a zuchiyata. Ina durƙushe jaririna sai canyara kuka yake yi. In wannan ta leƙo saita matsa, sai waccan ta leƙo itama saita matsa. Ni dai tsabar kunya kaina yana ƙasa, amma zuchiyata sai daka take faman yi.
Baba mai riga ce ta tsugunna, tasa hannu tana duba jaririn. Ɗaga kai tayi ta dubi Matar Malam tayi shiru, tama rasa ta cewa. Jaririna kuwa sai canyara kuka yake yi. Ƙauna da tausayinshi sai buga mun tambari yake yi. Ina ji ina gani aka rasa wanda zai ɗaukeshi, ko ya bani umarnin rungume kayana, inna ɗago kuma ace nayi rashin kunya a gaban surukai, da matan Yayun miji."
Shehu:
Yana zaune a kututturen itacen dake ƙofar gida. Shi da abokanshi biyu. Haruna, da Hamza. Kukan jariri suka soma jiyowa, yanata canyara kuka.
"Inya_inya_inya_inya"
"Anya kukannan da baƙon duniya yake yi na lafiyane kuwa? Naji kukan yai yawa. Inji abokin Shehu.
"Nima haka nake ji dai. Amma bana shiga ciki ba, su Laure su sani a waƙa in suna dakan dawo a tsakar gida.
Malam ne ya tawo shida Baba Kabiru mahaifin Shehu, wanda akafi kira da Baban Yara. Malam yace.
" Kai Shehu ka leƙa masu haihuwarna kukan kamar bana lafiya ba. Kafin Malam ya rufe baki, zuruf Shehu ya shige cikin gidan.
Laila:
Hawaye nake ta fitarwa na tausayin jaririna. Muryar Shehu muka jiyo yana tambayar Iyami matar wanshi ko lafiya?" Iyami tace.
"Wani babban al'amarine mai cike da almara jaririn yake tattare dashi Shehu, danni tunda uwata ta haifeni ban taɓa cin karo da jariri irin na Laila ba. Amma duk yanda akayi ɗan ruwa ne, ko kuma mayu sun shafeshi, ko kuma aljanu sunyi mata canje.Tana kaiwa nan tasa hannu ta ɗauki jaririn tasa akan tsumman zani. Shehu kuwa dajin haka ya fita guiwa ba ƙarfi. Ajjiyar zuchiya na sauke. Baba mai riga tace.
"Allah ya baki lafiyar shayarwa Laila. Tana kaiwa nan ta juya tayi hanyar fita. Surukan gidan suka mara mata baya. Ɗakin ya rage dani ni sai matar Malam, Sai Iyami.
"Tashi zauna Laila, bari insa a hura wuta a ɗaura ruwan wanka. Iyami a nemi tsumma a naɗe mahaifarnan da safe sai aba Shehu ya birne. Iyami tace.
"To matar Malam, amma ruwan wanka kam inaga bojuwar ta juya yanzu, sai dai a kwashe a kwatanniya kawai. Tun sanda take kan guiwa nasa Laure ta hura wutar.
Ina miƙewa jini kamar jira yake yi saiya ɓalle, take na nemi ganina na rasa, yarab na faɗi idanuna na shirin kakkafewa. A guje Iyami ta kirawo Baba mai riga da Shehu. A lokacin aka kwanɗa kiran assatu.
Dishi_dishi nake ganin Shehu da jaririna wanda ko fuskarshi ban kalla ba. Da sauri Laure ta shigo hannunta riƙe da kofi.
"Ga mandan Baba na jiƙa"
Manda aka ɗagani aka ɗuramun. Kamar ɗaukewar ruwan sama jini ya tsaya cak. Daga nan ban sake sanin ina nake ba. A duniya ko a lahira.