Sashe 16
Mata Iyayen Giji Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
_A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_
*Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻*
https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj
----------
No
07067964894
*_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._*
*_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_*
*_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_*
*_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_*
MRS BUKHARI
[08/04, 19:57] Mrs Bukhari: BADIAT IBRAHIM ( MRS BUKHARI)
(GAWURTATTU UKU)
Lamba ta goma sha biyu
Washe gari tun sassafe na fito, na baje kayan kolina akan tabarma, nace.
"Matan gida ka kayan siyarwa azo a siya fa" Hindu da take cikin madafi tana dafa abinci, ta fito zuruf. Dan a gidan ko wacce girkinta take yi daban, hatta runbu kowanne Namiji da nashi rumbun. Sunturi ta soma yi a tsakar gidan sai huci take yi. Ni dai hankalina na kan kaya da matan gida suke ta siye. Saida suka kammala tsab, na ɗauki kayannan na zuba a fanteka, na fita. Haka naita zagaye gida gida, har gaba da ƙauyenmu saida naje. Kuma nayi ciniki sosai, wasu sun biya a take wasu kuma sun ɗauka akan sai nan da kwana biyu zasu biya. Jefin azahar na shigo gida, da ƴan tsirarin kayan daya rage. Ina dure fantekata, na wuce madafi na haɗa kara na tsaida ruwan sanwa. Da sauri Hindu ta shige ɗaki wajan Audu.
Hindu:
"Malam tashi kaji abun mamaki, yau baƙin ciki kamar zai kasheni, ashe munafurtata kakeyi, shine ka zage kaba Shamsiyya jari, ka ɗibar mata hatsi. Kaji gorin data dinga yi mun a tsakar gida kuwa." Kukan baƙin ciki ta raushe ma da Audu dashi. A zabure ya miƙe yace.
"Ita da bakinta tace miki nina bata jari da hatsi? Wallahi sharri take son tayi mun, gashi ta haɗamu rikici, haba Hinduwa ta, ai kinsan Audu bazai munafurceki ba, Bari ina zuwa." Furr ya tashi ya fito. Hindu ta daka tsalle ta shiga rawa."
Shamsiyya:
Ina duƙe ina tuƙa tuwo kawai naji duka takota ina, ihu na soma yi, da ƙyar matan gida suka kwaceni a hannun Audu tuwona sai ƙauri yake yi.
"Mara mutunci ni zakiyi wa ƙarya." Baba Sahura tace.
"Ba magana akeyi maka ba ka share mutane maras mutunci, me tayi maka kake dukanta haka? Haba Audu yanzu ba zaka bar Shamsiyya tasha ruwa ba." Yana huci yace.
"Baba Sahura, tsakar gida ta fito tana faɗe wai na bata jari,na bata hatsi. Hatsin da almubazzarancinshi take yi mun, shi yasa na hanata, gashi yanzu tuwo take tuƙawa, ta satar mun abinci tana son ganin ta haɗani rikici da Hindu." Baba Shatu tace.
"Kai kaji da kunnenka sanda take faɗe ko labarin aka kai maka?, Audu wallahi kaji tsoron Allah. Ni na kasa sanin waye mai gaskiya a tsakaninka da Shamsiyya fa. Ni dai wucewa nayi na koma kitchen ina kuka ina tuƙin tuwon. Daya sulala na kwashe, muka shiga ɗaki da yarana. Amman fa na kasa sa loma a bakina, wannan auren ni ya'isheni, yarana na saka a gaba, sai loma suke kaiwa bakinsu, hankalin su a kwance, sai naji nafi jin sha'awar rayuwar yarinta, fiye da girma. Haka rayuwa taita juyawa tamkar tamaule. Abubbuwa da dama sun faffaru, shekaru sun tura, har ni da Hindu mun sake haihuwa. Wannan karon duk mata muka haifa. Shekara ɗaya da wata biyar na kuma haihuwa wannan karon namiji na samu. Na haihu da wata biyar Hindu ta kuma suntulo ɗiyarta mace. A lokacin komai ya kuma dagulewa, ɗan jarin da nake taƙama dashi hidimar yara ya cinye. Dena sana'ar koli nayi, na sai da kayan jerena kab, na tada jari. Goggo Rakiya taimun ido a sana'ar man ƙuli da kulin. Sana'ace mai wuyar gaske, dan curin tunkuza ta fidda mai akwai wuya. Amma akwai riba. Yarana nake son sawa a makarantar boko, amma Audu fur yaƙi yarda. Ni kuma a wannan karon na nuna mishi tsurin kai irin namu na mata, dan har ƙara na kaishi wajan malam Babba, daga wajanshi da abun yaƙi muka ɗunguma gaban mai gari. Da ƙyar Audu ya yarda na jefa yarana a makaranta, zagi kuwa babu irin wanda bansha ba a wajan su Baba Sahura, da matan gidan. Damma iyayena Allah yayi musu rasuwane, da bazan ma soma jayayya da Audu ba sam. Naci alwashi in duk ƙarfin jikina zai ƙare, zan ƙarar dashi a sana'ata dan in baiwa yarana mata ilimi, burina inga rayuwarsu tayi kyau ta inganta. Da wasa bana yi musu sha'awar aure a cikin wannan ƙauyan, ko da za su yi, nafi son su san ilimin zamani, dana addini, na tabbatar komai zaizo musu da sauƙi in sha Allah. Soma zuwansu makaranta ya sani farin ciki mara musaltuwa. Tun tara suke fita a gida, su hau bodi zuwa Bakura. Basu suke shigowa ba, sai yamma lis. Kuma Allah ya dafa mun yaran suka mayar da hankali sosai a karatun. Nima sai naji na sake samun ƙarfin guiwar zage damtse wajan sana'ata. Yaran Hindu kuwa babu yasu a wajan Audu. Duk mazan an tarkatasu zuwa almajirci, da sauran yaran gidan. Mata_matan kawai aka bar mata. Suma kuma ta shiga ɗaura musu abun sana'a suna shiga Bakura. Daga haka suka ɗebo hanyar lalacewa."
Ina zaune a tsakar gida ina murjin tunkuza, sai na jiyo muryar Audu yana raɗa mun kira.
"Shamsiyya nifa bazan yarda da iskanci ba. Yarannan ance ana ganinsu a wajan makaranta a wani kango. Ba zaki lalata mun yara ba, dole abar makarantar su dawo gida kawai." Gabana ya yanke ya faɗi tare da fatan Allah yasa ba haka zancan yake ba.
Haba Audu, meya ruwanka da su Shatu yaran bora? Ai wallahi na ɗauka ko zaki ka gani zai cinyesu, ba zaka iya kawo musu ɗauki ba. Amma ka sani yarana dole suyi karatu, dan da gumina, da jinin jikina nake neman kuɗin da zan biya musu na littattafai da fensiri. Kuma ina binsu da adda'ar kariya."
"Rufa mun baki bazasu sake zuwa ba na faɗa miki." Hindu ce tayi maza ta iso gabanshi tace.
"Haba malam, ka barsu suci gaba da zuwa makaranta, kai baka jin ana labarinsu a ƙauyennan su da yaran gidan malam? Su kaɗaine suke zuwa boko duk ƙauyannan,kuma sune marasa kunyar ƙauyannan, nifa inna shiga gidan sha'ani, har nuna ni akeyi tamkar watan ramadana. Barta ai tunda ita bata bin umarninka. Nan da take yawo ƙwararo kwararo da tasa a kanta tana tallar kayan koli, sau nawa ka hanata? Amma ai bata hanu ba sam. Muje malam kasha dawo mai sanyi" a gaba ta tusashi suka shige. Wani yawu na haɗiye muƙut, na zauna naci gaba da aikina. Har su Shatu suka dawo zuciyata ɗaci take yi mun. A ɗaki nake tambayarsu ance ana ganinsu a wani kango ba a makaranta ba. Shatu tace.
"La Inna wallahi bamu taɓa shiga wani kango ba. Sau ɗaya da zamu wuce na leƙa kangon dake jikin makarantarmu, saina hango, Siyama ita da wasu maza. Amma kamar abinci take siyar musu, da muka haɗa idanu, shine ta miƙe da sauri."
Ajjiyar zuchiya na sauke.
"Ku kiyaye Shatu, ki kula da ƙannenki, su kuma Allah ya shiryesu. Kizo ki kai ma matar mai gari man ƙulinta, tun ɗazu take aike, amma yaran gidan duk manyan sun kama gabansu."
MRS BUKHARI[08/04, 19:57] Mrs Bukhari: MRS BUKHARI
GAWURTATTU UKU
Lamba ta goma sha huɗu
*Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻*
https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj
----------
No
07067964894
*_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._*
*_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_*
*_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_*
*_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_*
MRS BUKHARI
[08/04, 19:57] Mrs Bukhari: BADIAT IBRAHIM ( MRS BUKHARI)
(GAWURTATTU UKU)
Lamba ta goma sha biyu
Washe gari tun sassafe na fito, na baje kayan kolina akan tabarma, nace.
"Matan gida ka kayan siyarwa azo a siya fa" Hindu da take cikin madafi tana dafa abinci, ta fito zuruf. Dan a gidan ko wacce girkinta take yi daban, hatta runbu kowanne Namiji da nashi rumbun. Sunturi ta soma yi a tsakar gidan sai huci take yi. Ni dai hankalina na kan kaya da matan gida suke ta siye. Saida suka kammala tsab, na ɗauki kayannan na zuba a fanteka, na fita. Haka naita zagaye gida gida, har gaba da ƙauyenmu saida naje. Kuma nayi ciniki sosai, wasu sun biya a take wasu kuma sun ɗauka akan sai nan da kwana biyu zasu biya. Jefin azahar na shigo gida, da ƴan tsirarin kayan daya rage. Ina dure fantekata, na wuce madafi na haɗa kara na tsaida ruwan sanwa. Da sauri Hindu ta shige ɗaki wajan Audu.
Hindu:
"Malam tashi kaji abun mamaki, yau baƙin ciki kamar zai kasheni, ashe munafurtata kakeyi, shine ka zage kaba Shamsiyya jari, ka ɗibar mata hatsi. Kaji gorin data dinga yi mun a tsakar gida kuwa." Kukan baƙin ciki ta raushe ma da Audu dashi. A zabure ya miƙe yace.
"Ita da bakinta tace miki nina bata jari da hatsi? Wallahi sharri take son tayi mun, gashi ta haɗamu rikici, haba Hinduwa ta, ai kinsan Audu bazai munafurceki ba, Bari ina zuwa." Furr ya tashi ya fito. Hindu ta daka tsalle ta shiga rawa."
Shamsiyya:
Ina duƙe ina tuƙa tuwo kawai naji duka takota ina, ihu na soma yi, da ƙyar matan gida suka kwaceni a hannun Audu tuwona sai ƙauri yake yi.
"Mara mutunci ni zakiyi wa ƙarya." Baba Sahura tace.
"Ba magana akeyi maka ba ka share mutane maras mutunci, me tayi maka kake dukanta haka? Haba Audu yanzu ba zaka bar Shamsiyya tasha ruwa ba." Yana huci yace.
"Baba Sahura, tsakar gida ta fito tana faɗe wai na bata jari,na bata hatsi. Hatsin da almubazzarancinshi take yi mun, shi yasa na hanata, gashi yanzu tuwo take tuƙawa, ta satar mun abinci tana son ganin ta haɗani rikici da Hindu." Baba Shatu tace.
"Kai kaji da kunnenka sanda take faɗe ko labarin aka kai maka?, Audu wallahi kaji tsoron Allah. Ni na kasa sanin waye mai gaskiya a tsakaninka da Shamsiyya fa. Ni dai wucewa nayi na koma kitchen ina kuka ina tuƙin tuwon. Daya sulala na kwashe, muka shiga ɗaki da yarana. Amman fa na kasa sa loma a bakina, wannan auren ni ya'isheni, yarana na saka a gaba, sai loma suke kaiwa bakinsu, hankalin su a kwance, sai naji nafi jin sha'awar rayuwar yarinta, fiye da girma. Haka rayuwa taita juyawa tamkar tamaule. Abubbuwa da dama sun faffaru, shekaru sun tura, har ni da Hindu mun sake haihuwa. Wannan karon duk mata muka haifa. Shekara ɗaya da wata biyar na kuma haihuwa wannan karon namiji na samu. Na haihu da wata biyar Hindu ta kuma suntulo ɗiyarta mace. A lokacin komai ya kuma dagulewa, ɗan jarin da nake taƙama dashi hidimar yara ya cinye. Dena sana'ar koli nayi, na sai da kayan jerena kab, na tada jari. Goggo Rakiya taimun ido a sana'ar man ƙuli da kulin. Sana'ace mai wuyar gaske, dan curin tunkuza ta fidda mai akwai wuya. Amma akwai riba. Yarana nake son sawa a makarantar boko, amma Audu fur yaƙi yarda. Ni kuma a wannan karon na nuna mishi tsurin kai irin namu na mata, dan har ƙara na kaishi wajan malam Babba, daga wajanshi da abun yaƙi muka ɗunguma gaban mai gari. Da ƙyar Audu ya yarda na jefa yarana a makaranta, zagi kuwa babu irin wanda bansha ba a wajan su Baba Sahura, da matan gidan. Damma iyayena Allah yayi musu rasuwane, da bazan ma soma jayayya da Audu ba sam. Naci alwashi in duk ƙarfin jikina zai ƙare, zan ƙarar dashi a sana'ata dan in baiwa yarana mata ilimi, burina inga rayuwarsu tayi kyau ta inganta. Da wasa bana yi musu sha'awar aure a cikin wannan ƙauyan, ko da za su yi, nafi son su san ilimin zamani, dana addini, na tabbatar komai zaizo musu da sauƙi in sha Allah. Soma zuwansu makaranta ya sani farin ciki mara musaltuwa. Tun tara suke fita a gida, su hau bodi zuwa Bakura. Basu suke shigowa ba, sai yamma lis. Kuma Allah ya dafa mun yaran suka mayar da hankali sosai a karatun. Nima sai naji na sake samun ƙarfin guiwar zage damtse wajan sana'ata. Yaran Hindu kuwa babu yasu a wajan Audu. Duk mazan an tarkatasu zuwa almajirci, da sauran yaran gidan. Mata_matan kawai aka bar mata. Suma kuma ta shiga ɗaura musu abun sana'a suna shiga Bakura. Daga haka suka ɗebo hanyar lalacewa."
Ina zaune a tsakar gida ina murjin tunkuza, sai na jiyo muryar Audu yana raɗa mun kira.
"Shamsiyya nifa bazan yarda da iskanci ba. Yarannan ance ana ganinsu a wajan makaranta a wani kango. Ba zaki lalata mun yara ba, dole abar makarantar su dawo gida kawai." Gabana ya yanke ya faɗi tare da fatan Allah yasa ba haka zancan yake ba.
Haba Audu, meya ruwanka da su Shatu yaran bora? Ai wallahi na ɗauka ko zaki ka gani zai cinyesu, ba zaka iya kawo musu ɗauki ba. Amma ka sani yarana dole suyi karatu, dan da gumina, da jinin jikina nake neman kuɗin da zan biya musu na littattafai da fensiri. Kuma ina binsu da adda'ar kariya."
"Rufa mun baki bazasu sake zuwa ba na faɗa miki." Hindu ce tayi maza ta iso gabanshi tace.
"Haba malam, ka barsu suci gaba da zuwa makaranta, kai baka jin ana labarinsu a ƙauyennan su da yaran gidan malam? Su kaɗaine suke zuwa boko duk ƙauyannan,kuma sune marasa kunyar ƙauyannan, nifa inna shiga gidan sha'ani, har nuna ni akeyi tamkar watan ramadana. Barta ai tunda ita bata bin umarninka. Nan da take yawo ƙwararo kwararo da tasa a kanta tana tallar kayan koli, sau nawa ka hanata? Amma ai bata hanu ba sam. Muje malam kasha dawo mai sanyi" a gaba ta tusashi suka shige. Wani yawu na haɗiye muƙut, na zauna naci gaba da aikina. Har su Shatu suka dawo zuciyata ɗaci take yi mun. A ɗaki nake tambayarsu ance ana ganinsu a wani kango ba a makaranta ba. Shatu tace.
"La Inna wallahi bamu taɓa shiga wani kango ba. Sau ɗaya da zamu wuce na leƙa kangon dake jikin makarantarmu, saina hango, Siyama ita da wasu maza. Amma kamar abinci take siyar musu, da muka haɗa idanu, shine ta miƙe da sauri."
Ajjiyar zuchiya na sauke.
"Ku kiyaye Shatu, ki kula da ƙannenki, su kuma Allah ya shiryesu. Kizo ki kai ma matar mai gari man ƙulinta, tun ɗazu take aike, amma yaran gidan duk manyan sun kama gabansu."
MRS BUKHARI[08/04, 19:57] Mrs Bukhari: MRS BUKHARI
GAWURTATTU UKU
Lamba ta goma sha huɗu