Sashe 36
Dangi Daya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Har yamma Ilham tana wajan Nihla suna ta firarsu, yaron ta kuwa yana hannun Momy saide idan yayi kuka takawo mata shi, yanzu ma nono tagama bashi Nihla ta karbe shi tana masa wasa, sai dariya yake
Tace "Ilham wannan yaron Kamar ku sai sake futowa yake"
Miqewa tsaye tayi tadauki towel dinsa ta goyashi taci gaba da magana "gashi sai dariya yake gwanin sha'awa wallahi ba Kamar me sunansa ba, kullum fuska adaure ko murmushi Babu" 🤣
Karaf maganar ta sauka a Kunnan Abba daya shigo cikin falon yanzu, Tun safe yaje company sai yanzu yadawo, Wato shine kullum fuska adaure, Ilham de taga shigowarsa, danhaka sai tayi shiru 🤣
Ita kuwa Nihla data bawa kofa baya ko'ajikinta, taga de Ilham din tayi mata shiru kawai kuma sai qifta mata ido take 😃, amma bata gane komai ba, yaron taci gaba da jijjigawa a bayanta ko zaiyi bacci, amma memakon bacci ma saiya fara kuka
Ahankali ya qaraso cikin falon, cikin ladabi Ilham tace "ya Abba sannu da zuwa"
Saida yadan saki fuskarsa sannan yace "yawwa, ya Baby"
Tace "gashinan Alhamdulillah"
Shiru Nihla tayi, kode yaji maganar data fada ne, shiyasa Ilham take qifta mata idanu? 🤔
Abba kuwa bai sake cewa komai ba yanufi Nihla fuskarsa adaure ko alamun wasa Babu, muryar sa yarage cikin fada yace "bani yaron nan, saboda rashin hankali kina goyo"
Mamaki yakama Nihla, menene abin rashin hankali a goyo? Batare data ce masa komai ba tafara kokarin kunce yaron, saura kadan yaron ya qwace daga hannunta garin sauko dashi, aikuwa yakama gaban rigarta ya riqe, karon farko da kunya takama Nihla ganin ga ya Abba a tsaye, Sannan wannan yaro yakama riga yariqe har hakan yasa ana hango albarkatun qirjinta
Batayi auneba taji ya Abba yasaka hannunsa awajan ya cire hannun yaron, sannan ya juya zai tafi dashi
Ilham tana zaune tazama yar kallo, duk abinda ake akan idonta, saide bataji abinda ya Abba ya cewa Nihla ba, tayi Murmushi tace "lalle Nihla kin iya goyo, kema da yanzu danaki Babyn"
Abba yana kokarin shiga dakinsa yaji wannan maganar ta Ilham, Wato da ace anyi musu aure a wancan lokacin da yanzu itama da nata yaron, ko juyowa beyiba yashige cikin dakinsa
Nihla kuwa tana qame a tsaye, Ilham tace "kitaho ki zauna mana, kin daskare a tsaye, shiyasa nake ta qyafta miki ido, amma inaaaa gulma ta rufe miki ido bakisan yashigo ba sai zuba kike" 🤣
Nihla ta kalleta "niba wannan ne yasa na tsaya ba, bakiga abinda d'anki yamin bane?" tayi qwafa tadawo tazauna akujerar tana kumburi
Ilham tayi dariya tace "nagani mana, jiyake rigar mamansa yariqe, besan takwaransa ya budewa abubuwa yana ganiba" 🤣
"kuma basai ya tsaya nacire yaron nabashi ba, amma haka kawai saiya wani sakamin hannu a qirji"
Dariya Ilham tayi "kiyi hakuri, ganide ba tabawa bane, kuma gani yayi zaki yarda takwaransa, shiyasa yakawo muku temakon gaggawa" 🤣
Nihla tayi shiru batace komai ba, al'amarin Abba kullum qara tsamari yake, da yana zama agefenta yanzu kuma yafara kawo mata hannu, nan gaba kuma ai batasan mezai faruba
Ilham tace "wai Dan Allah meyake cemiki ne naji yayi qasa da murya yana magana"
"cemin yayi nabashi yaron, saboda rashin hankali ina goyo, menene abin rashin hankali agoyo"
Ilham tace "eto da gaskiyarsa, may be bayaso abubuwan sa suzube ne"
"mekike nufi Ilham?"
"Nihla kinsan goyo yanasa nonon wasu matan yazube, inaga shiyasa, inba hakaba ai bazai ce kina goyo ba"
Nihla tadafe kanta 🤦♀️ tace "Innalillahi.... Wallahi gayen nan yagama dani gaba daya"
Ilham tace "kema ai kinga ma dashi, Dan wallahi nide abinda na fahimta ko, ya Abba sonki yake, kigafa yanda yawani matsa gab dake Kamar zaisaku ajikinsa keda Babyn kawai saboda zai karbe shi, Nihla kiyi tunani mana"
"Ilham kenan, babu wata soyaiya, rannan ma sallama ya mana nida Momy yace yatafi zance"
Ilham tace "to nide abinda idona yagani aishi Zan fada"
Haka sukaci gaba da firarsu har hudu da rabi tayi, hajiya Na'ila takira wayar Ilham din tace tazo kafin tatafi gida, tashi tayi tafara shirya wa, Momy takawo mata wani turaren wuta Dan Sudan Mai qamshi, ta karba tana godia
Momy ta kalleta tace "Nihla karbo mata yaronta awajan Abba, zasu tafi"
Tashi tayi ta nufi dakin nasa, Ilham tanayi mata dariya qasa-qasa, ahankali ta tura dakin tashiga, taganshi yana kwance yadora yaron akansa yana masa wasa
Cikin ranta tace ashe yana yiwa yara wasa, sallama tayi ta qaraso, tunda tashigo idonsa akanta Ahankali shima ya amsa sallamar tata
Gabansa ta qarasa, ganinsa dagashi sai ita yasa taji duk yayi mata kwarjini, tana jan yatsun hannunta tace "Momy tace akawo shi zasu tafi"
Da idonsa ya nuna mata yaron yace "gashi nan daukeshi mana"
Wai yaro akan qirjinsa bazai bata shiba saide tasa hannu tadauka, zuciyarta daya kuwa tasaka hannu tadauki yaron
Jin hannunta yadan taba Kirjinsa hakan yasa ya lumshe idonsa, gaskiya yanzu kam yaqara tabbatar wa kansa cewa soyaiyar yarinyar tayi masa mugun kamu
Nihla bata lura da yanayin sa ba tafuto daga dakin, bayansu yabi da kallo itada Babyn, sai yaji dama basu tafiba, dama tazauna yasaka su agaba yana kallansu itada babyn
Bayan sun futo daga part din Momy Nihla tawuce part din umman Ilham itada Yaron, ita kuma Ilham tawuce part din hajiya Na'ila
Ta dade a part din hajiya Na'ila kome take bata oho 🤔 sannan tataho part din ummanta wajan Nihla, takira ya Aslam yazo yadauketa suka tafi, Nihla taji dadin ziyarar da Ilham takawo musu, Ilham tana sonta sosai, tazo gida amma bata wuni awajan sirikarta da ummanta ba, sai awajanta tawuni
❣️❣️❣️ ❣️❣️❣️
Wanka yashiga ita kuma tana gyara masa dakin nasa, wayarsa ce tafara qara, tanufi wayar taduba taga number ce take kira
Zuciyarta daya tadaga wayar, sai taji muryar mace tace "Malam Adam yau zaka shigo makaranta kuwa?"
Gaban Diyana yafadi, cikin masifa tace "Wacece ke? Menene hadin ki da mijina?"
Alokacin yafuto daga wanka yayi gaban mirrow zai shirya, yana ganin wayarsa ahannun Diyana sai masifa take amma ko Kallanta beyiba, shide yasan yanada gaskiya, kuma Babu wata mace daza dauke hankalinsa daga kan Diyana a yanzu,yanda yakeji da amarcin nan ai Babu me rabashi da maryam
Diyana kuwa sai masifa take, amma wadda takira wayar bata qara cewa komai ba Tun maganar ta ta farko, daga qarshe ma saita yanke wayar
Diyana Tajuyo ta kalleshi tace "ashe yanmatan university har kiranka suke kuna waya bansani ba"
Kayansa yake sakawa cikin sauri saboda yayi latti dayawa, yace "to menene abin damuwa maryam, tunda kece Mai ni"
"wata yar'iska takira ka awaya da wannan safiyar kacemin menene abin damuwa? Amma yanzu idan nice wani yakirani da yanzu kafara fada ko"
Hularsa yasaka yajuyo yana Kallanta, kishi qarara yagani akan fuskarta, Bece da ita komai ba yadauki key din motarsa yana kokarin fita
Itama cikin haushi tafice daga dakin, da wayar tasa a hannunta
❣️❣️❣️ ❣️❣️❣️
Wayar Dida ce a hannunsa yana sending pictures dinta zuwa tashi wayar, gyaran falo take, yana ganinta tagama ta goge sauran kayan kallo, sai aikin take da jikinta Kamar batasan ciwon jikinta ba
Kitchen ta wuce yatashi yabi bayanta, yana mata wani irin mayen kallo, "wai har yanzu aikin bai qare bane?"
Kallansa tayi "bai qareba, abinci ma zanyi mana"
"kibar Abincin nan Dan Allah, basai naje nasiyo mana ba, ke kullum bakya hutawa"
Wani irin kallan soyaiya tayi masa "menene abin gajiya acikin girkin mutum biyu"
Ajiyar zuciya yayi yatako yazo bayanta ya rungumeta, yayi qasa da muryar sa yace "please kibarshi"
"ya Fawaz Dan Allah kabarni nayi aikina, sokake kahanani kai kuma ka bata kudin ka, menene amfani na da zakaje siyo mana abinci"
Kissing din wuyanta yayi, yasake qasa da muryar sa yace "wai wajan nan har yanzu bai warke bane?"
Zaro ido tayi, takwace jikinta Dasauri "wallahi be warke ba, bari naje daki akwai abinda zanyi" cikin sauri tafice daga kitchen din tabarshi anan
Murmushi yayi ya shafa kansa sannan yadawo falo Yazauna, yana ganinta takoma kitchen din tana aikinta, harta gama tazo tazuba musu cikin flet daya, cikin nutsuwa suka gama cin Abincin, sannan ta maida komai kitchen, kafin tafuto daga kitchen ya kwanta atsakiyar kafet din falon yafara murqususun qarya Kamar gaske, Dasauri Dida ta qaraso wajansa "ya Fawaz menene? Lafiya kake kuwa?"
Idanunsa a runtse yace "Dida cikina ciwo yake min, bayan kinsan meyake damuna, kuma gashi kince wajan bai warke ba"
Gabanta yafadi, cikin in-ina tace "emana, be warke bafa da gaske dane, sannu insha Allah zai daina"
Yace "shikkenan Babu komai idan na mutu ma shikkenan"
Dasauri tace "mutuwa! A a ba yanzu ba insha Allah,"
Yace "yanda nakeji Kamar mutuwa zanyi Dida"
Cikin shagwaba tace "to shikkenan kazo kayi amma Dan kadan gaskiya, kuma idan nace ya'isa to katsaya ahaka"
Dadi yakama Fawaz, sai yau yaqara tabbatar wa Dida yarinya ce, yace "eh nayarda"
Lokaci daya yatashi ya janyo ta jikinsa, dayake yarinya ce kwata kwata bata ganoshi ba, yanda yamiqe lokaci daya Babu wani alamar ciwo, anan falo yafara nuna mata yanda yayi missing dinta, daga baya sukai ciki
❣️❣️❣️ ❣️❣️❣️
Zaune take akan kujera har yanzu dube dube take cikin wayar tasa, amma bataci karo da number mace ko dayaba, koda yake tayaya zaiyi saving numbers din yanmatansa a wayarsa, haka nan ranta yake mata zafi Tun safe
Shigowa yayi da sallama ta amsa masa batare data kalleshi ba, yayi Murmushi yana zama agefenta, yace "wash Allah, nagaji wallahi"
Tanaci tayi banza dashi
Hannu yamiqa mata yace "bani wayata, dazu na Manta ban dauka ba"
Asheqe tamiqo masa wayar, ya karba yace "Maryam ina abinci"
"Dining"
Abida tace masa kenan, yatashi tsaye yace "wai saboda wata takira wayata shine kike wannan fishin? Ni nayi tunanin ma kin huce, ai shikkenan, yau bazan samu damar da za'a kaini inci Abincin bama, to zanje na Auro wadda takirani awayar, saitazo tadinga bani, tunda naga alama nema kike ki rainani"
Nanma banza tayi dashi, shima yaje yaci Abincin sa hankali kwance, yana gamawa yakara wayarsa akunne Kamar yayi kira yafara cewa "hello hajiya ta, kiyi hakuri dazun wata qanwata ce tadauki wayar wallahi, kinaji na.. Kinsan me za'ayi yanzu....?
Tace "Ilham wannan yaron Kamar ku sai sake futowa yake"
Miqewa tsaye tayi tadauki towel dinsa ta goyashi taci gaba da magana "gashi sai dariya yake gwanin sha'awa wallahi ba Kamar me sunansa ba, kullum fuska adaure ko murmushi Babu" 🤣
Karaf maganar ta sauka a Kunnan Abba daya shigo cikin falon yanzu, Tun safe yaje company sai yanzu yadawo, Wato shine kullum fuska adaure, Ilham de taga shigowarsa, danhaka sai tayi shiru 🤣
Ita kuwa Nihla data bawa kofa baya ko'ajikinta, taga de Ilham din tayi mata shiru kawai kuma sai qifta mata ido take 😃, amma bata gane komai ba, yaron taci gaba da jijjigawa a bayanta ko zaiyi bacci, amma memakon bacci ma saiya fara kuka
Ahankali ya qaraso cikin falon, cikin ladabi Ilham tace "ya Abba sannu da zuwa"
Saida yadan saki fuskarsa sannan yace "yawwa, ya Baby"
Tace "gashinan Alhamdulillah"
Shiru Nihla tayi, kode yaji maganar data fada ne, shiyasa Ilham take qifta mata idanu? 🤔
Abba kuwa bai sake cewa komai ba yanufi Nihla fuskarsa adaure ko alamun wasa Babu, muryar sa yarage cikin fada yace "bani yaron nan, saboda rashin hankali kina goyo"
Mamaki yakama Nihla, menene abin rashin hankali a goyo? Batare data ce masa komai ba tafara kokarin kunce yaron, saura kadan yaron ya qwace daga hannunta garin sauko dashi, aikuwa yakama gaban rigarta ya riqe, karon farko da kunya takama Nihla ganin ga ya Abba a tsaye, Sannan wannan yaro yakama riga yariqe har hakan yasa ana hango albarkatun qirjinta
Batayi auneba taji ya Abba yasaka hannunsa awajan ya cire hannun yaron, sannan ya juya zai tafi dashi
Ilham tana zaune tazama yar kallo, duk abinda ake akan idonta, saide bataji abinda ya Abba ya cewa Nihla ba, tayi Murmushi tace "lalle Nihla kin iya goyo, kema da yanzu danaki Babyn"
Abba yana kokarin shiga dakinsa yaji wannan maganar ta Ilham, Wato da ace anyi musu aure a wancan lokacin da yanzu itama da nata yaron, ko juyowa beyiba yashige cikin dakinsa
Nihla kuwa tana qame a tsaye, Ilham tace "kitaho ki zauna mana, kin daskare a tsaye, shiyasa nake ta qyafta miki ido, amma inaaaa gulma ta rufe miki ido bakisan yashigo ba sai zuba kike" 🤣
Nihla ta kalleta "niba wannan ne yasa na tsaya ba, bakiga abinda d'anki yamin bane?" tayi qwafa tadawo tazauna akujerar tana kumburi
Ilham tayi dariya tace "nagani mana, jiyake rigar mamansa yariqe, besan takwaransa ya budewa abubuwa yana ganiba" 🤣
"kuma basai ya tsaya nacire yaron nabashi ba, amma haka kawai saiya wani sakamin hannu a qirji"
Dariya Ilham tayi "kiyi hakuri, ganide ba tabawa bane, kuma gani yayi zaki yarda takwaransa, shiyasa yakawo muku temakon gaggawa" 🤣
Nihla tayi shiru batace komai ba, al'amarin Abba kullum qara tsamari yake, da yana zama agefenta yanzu kuma yafara kawo mata hannu, nan gaba kuma ai batasan mezai faruba
Ilham tace "wai Dan Allah meyake cemiki ne naji yayi qasa da murya yana magana"
"cemin yayi nabashi yaron, saboda rashin hankali ina goyo, menene abin rashin hankali agoyo"
Ilham tace "eto da gaskiyarsa, may be bayaso abubuwan sa suzube ne"
"mekike nufi Ilham?"
"Nihla kinsan goyo yanasa nonon wasu matan yazube, inaga shiyasa, inba hakaba ai bazai ce kina goyo ba"
Nihla tadafe kanta 🤦♀️ tace "Innalillahi.... Wallahi gayen nan yagama dani gaba daya"
Ilham tace "kema ai kinga ma dashi, Dan wallahi nide abinda na fahimta ko, ya Abba sonki yake, kigafa yanda yawani matsa gab dake Kamar zaisaku ajikinsa keda Babyn kawai saboda zai karbe shi, Nihla kiyi tunani mana"
"Ilham kenan, babu wata soyaiya, rannan ma sallama ya mana nida Momy yace yatafi zance"
Ilham tace "to nide abinda idona yagani aishi Zan fada"
Haka sukaci gaba da firarsu har hudu da rabi tayi, hajiya Na'ila takira wayar Ilham din tace tazo kafin tatafi gida, tashi tayi tafara shirya wa, Momy takawo mata wani turaren wuta Dan Sudan Mai qamshi, ta karba tana godia
Momy ta kalleta tace "Nihla karbo mata yaronta awajan Abba, zasu tafi"
Tashi tayi ta nufi dakin nasa, Ilham tanayi mata dariya qasa-qasa, ahankali ta tura dakin tashiga, taganshi yana kwance yadora yaron akansa yana masa wasa
Cikin ranta tace ashe yana yiwa yara wasa, sallama tayi ta qaraso, tunda tashigo idonsa akanta Ahankali shima ya amsa sallamar tata
Gabansa ta qarasa, ganinsa dagashi sai ita yasa taji duk yayi mata kwarjini, tana jan yatsun hannunta tace "Momy tace akawo shi zasu tafi"
Da idonsa ya nuna mata yaron yace "gashi nan daukeshi mana"
Wai yaro akan qirjinsa bazai bata shiba saide tasa hannu tadauka, zuciyarta daya kuwa tasaka hannu tadauki yaron
Jin hannunta yadan taba Kirjinsa hakan yasa ya lumshe idonsa, gaskiya yanzu kam yaqara tabbatar wa kansa cewa soyaiyar yarinyar tayi masa mugun kamu
Nihla bata lura da yanayin sa ba tafuto daga dakin, bayansu yabi da kallo itada Babyn, sai yaji dama basu tafiba, dama tazauna yasaka su agaba yana kallansu itada babyn
Bayan sun futo daga part din Momy Nihla tawuce part din umman Ilham itada Yaron, ita kuma Ilham tawuce part din hajiya Na'ila
Ta dade a part din hajiya Na'ila kome take bata oho 🤔 sannan tataho part din ummanta wajan Nihla, takira ya Aslam yazo yadauketa suka tafi, Nihla taji dadin ziyarar da Ilham takawo musu, Ilham tana sonta sosai, tazo gida amma bata wuni awajan sirikarta da ummanta ba, sai awajanta tawuni
❣️❣️❣️ ❣️❣️❣️
Wanka yashiga ita kuma tana gyara masa dakin nasa, wayarsa ce tafara qara, tanufi wayar taduba taga number ce take kira
Zuciyarta daya tadaga wayar, sai taji muryar mace tace "Malam Adam yau zaka shigo makaranta kuwa?"
Gaban Diyana yafadi, cikin masifa tace "Wacece ke? Menene hadin ki da mijina?"
Alokacin yafuto daga wanka yayi gaban mirrow zai shirya, yana ganin wayarsa ahannun Diyana sai masifa take amma ko Kallanta beyiba, shide yasan yanada gaskiya, kuma Babu wata mace daza dauke hankalinsa daga kan Diyana a yanzu,yanda yakeji da amarcin nan ai Babu me rabashi da maryam
Diyana kuwa sai masifa take, amma wadda takira wayar bata qara cewa komai ba Tun maganar ta ta farko, daga qarshe ma saita yanke wayar
Diyana Tajuyo ta kalleshi tace "ashe yanmatan university har kiranka suke kuna waya bansani ba"
Kayansa yake sakawa cikin sauri saboda yayi latti dayawa, yace "to menene abin damuwa maryam, tunda kece Mai ni"
"wata yar'iska takira ka awaya da wannan safiyar kacemin menene abin damuwa? Amma yanzu idan nice wani yakirani da yanzu kafara fada ko"
Hularsa yasaka yajuyo yana Kallanta, kishi qarara yagani akan fuskarta, Bece da ita komai ba yadauki key din motarsa yana kokarin fita
Itama cikin haushi tafice daga dakin, da wayar tasa a hannunta
❣️❣️❣️ ❣️❣️❣️
Wayar Dida ce a hannunsa yana sending pictures dinta zuwa tashi wayar, gyaran falo take, yana ganinta tagama ta goge sauran kayan kallo, sai aikin take da jikinta Kamar batasan ciwon jikinta ba
Kitchen ta wuce yatashi yabi bayanta, yana mata wani irin mayen kallo, "wai har yanzu aikin bai qare bane?"
Kallansa tayi "bai qareba, abinci ma zanyi mana"
"kibar Abincin nan Dan Allah, basai naje nasiyo mana ba, ke kullum bakya hutawa"
Wani irin kallan soyaiya tayi masa "menene abin gajiya acikin girkin mutum biyu"
Ajiyar zuciya yayi yatako yazo bayanta ya rungumeta, yayi qasa da muryar sa yace "please kibarshi"
"ya Fawaz Dan Allah kabarni nayi aikina, sokake kahanani kai kuma ka bata kudin ka, menene amfani na da zakaje siyo mana abinci"
Kissing din wuyanta yayi, yasake qasa da muryar sa yace "wai wajan nan har yanzu bai warke bane?"
Zaro ido tayi, takwace jikinta Dasauri "wallahi be warke ba, bari naje daki akwai abinda zanyi" cikin sauri tafice daga kitchen din tabarshi anan
Murmushi yayi ya shafa kansa sannan yadawo falo Yazauna, yana ganinta takoma kitchen din tana aikinta, harta gama tazo tazuba musu cikin flet daya, cikin nutsuwa suka gama cin Abincin, sannan ta maida komai kitchen, kafin tafuto daga kitchen ya kwanta atsakiyar kafet din falon yafara murqususun qarya Kamar gaske, Dasauri Dida ta qaraso wajansa "ya Fawaz menene? Lafiya kake kuwa?"
Idanunsa a runtse yace "Dida cikina ciwo yake min, bayan kinsan meyake damuna, kuma gashi kince wajan bai warke ba"
Gabanta yafadi, cikin in-ina tace "emana, be warke bafa da gaske dane, sannu insha Allah zai daina"
Yace "shikkenan Babu komai idan na mutu ma shikkenan"
Dasauri tace "mutuwa! A a ba yanzu ba insha Allah,"
Yace "yanda nakeji Kamar mutuwa zanyi Dida"
Cikin shagwaba tace "to shikkenan kazo kayi amma Dan kadan gaskiya, kuma idan nace ya'isa to katsaya ahaka"
Dadi yakama Fawaz, sai yau yaqara tabbatar wa Dida yarinya ce, yace "eh nayarda"
Lokaci daya yatashi ya janyo ta jikinsa, dayake yarinya ce kwata kwata bata ganoshi ba, yanda yamiqe lokaci daya Babu wani alamar ciwo, anan falo yafara nuna mata yanda yayi missing dinta, daga baya sukai ciki
❣️❣️❣️ ❣️❣️❣️
Zaune take akan kujera har yanzu dube dube take cikin wayar tasa, amma bataci karo da number mace ko dayaba, koda yake tayaya zaiyi saving numbers din yanmatansa a wayarsa, haka nan ranta yake mata zafi Tun safe
Shigowa yayi da sallama ta amsa masa batare data kalleshi ba, yayi Murmushi yana zama agefenta, yace "wash Allah, nagaji wallahi"
Tanaci tayi banza dashi
Hannu yamiqa mata yace "bani wayata, dazu na Manta ban dauka ba"
Asheqe tamiqo masa wayar, ya karba yace "Maryam ina abinci"
"Dining"
Abida tace masa kenan, yatashi tsaye yace "wai saboda wata takira wayata shine kike wannan fishin? Ni nayi tunanin ma kin huce, ai shikkenan, yau bazan samu damar da za'a kaini inci Abincin bama, to zanje na Auro wadda takirani awayar, saitazo tadinga bani, tunda naga alama nema kike ki rainani"
Nanma banza tayi dashi, shima yaje yaci Abincin sa hankali kwance, yana gamawa yakara wayarsa akunne Kamar yayi kira yafara cewa "hello hajiya ta, kiyi hakuri dazun wata qanwata ce tadauki wayar wallahi, kinaji na.. Kinsan me za'ayi yanzu....?