← Book details Dangi Daya Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 22 OF 59

Sashe 22

Dangi Daya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

"yes da gaske nake"

"harda dukanma?"

Yasake cemata "nace miki nadena, kema saiki daina kukan ko? "

Aikuwa nan take tashare hawayen idonta

Yatashi tsaye yace "Zan fita, but banaso kina zaman dakinnan, kifuto falo ki zauna, kici Gaba da abinda kikeso kinji ko?"

Cikin murna Dida tace "to"

❣️❣️❣️ ❣️❣️❣️

Tunda Diyana tafara rashin lafiya Adam yake kula da'ita, kokadan baya barin ta tayi aikin komai
Yauma shida kansa yakawo mata abinci har daki, ya tarar tana gyara dakin, yace "maryam ga abinci"

Tace "ya Adam aina warke ma, nagode sosai da temakon dakamin, yau nice yakamata nadafa ma Abincin" 😳

Adam yayi Murmushi yace "nagode, amma ba yanzu ba,kici Abincin kishirya zamuje gida"

Cikin farin ciki Diyana ta rungumeshi tace "yawwa nagode ya Adam"

Cak jijiyoyin jikin Adam suka tsaya, yarinyar nanfa kada tasa yakasa aiwatar da abinda yayi niyya, cikin wata irin slow voice yace "Diyanaaah" yaja sunan nata

Ahankali tadago daga jikinsa ta kalleshi yaune karon farko data tabaji yakirata da wannan sunan, koda yaushe maryam yake cewa, gashi yanda yakira sunan nata ma kadai ya'isa yasaka mutum cikin wani hali, ya'iya kiran sunan, tana gama wannan tunanin tayi fari da idonta tace "na'am"

Yace "kije kishirya mana, university nakesan wucewa daga gidan"

Murmushi tayi tace "to"
Sannan tasakeshi tashige toilet
Sai a lokacin yasaki wata irin ajiyar zuciya sannan yafuto daga dakin yadawo falo, abinda yake shirin yi shine daidai, dole zai nunawa Diyana kuskurenta, idan akaci gaba da zama ahaka to akwai matsala

Bata dauki Tsawon lokaci ba tafuto, ko hijabi bata sakaba kawai wani yalulun mayafi tayafa suka futo, shima Bece da ita komai ba, suna tafiya ahanya yana driving qira'ah tana tashi acikin motar
Har sukazo bakin get din gidan nasu Babu Wanda yace da dan'uwansa komai, amma Diyana tunanin Adam ne fal acikin zuciyarta, ashe haka yake da kirki? Babu ruwansa duk abinda take masa ko ajikinsa

Tsayawa ya kalleta yace "kishiga ciki, nizan wuce makaranta"

Cikin mamaki ta kalleshi tace "Kamar ya nashiga ciki, kai bazaka shigo ku gaisa ba?"

Fuskarsa Babu alamun wasa yace "kema ba gaisuwa nakawoki ba, gaba daya nadawo dake gida, kije saina nemeki"

Gaban Diyana yafadi, cikin rawar murya tace "ya.. ya.. Adam"

Cikin tsawa yace "yes abinda kikaji hakane, Maryam kitashi kifice min daga Mota kitafi gida saina nemeki"

Wani irin kuka ne yazo mata, Dasauri tabude motar tafuto da gudu tana kuka tayi cikin gidan
Kansa yadora akan sitiyarin motar idonsa yayi jajir, cikin kwana kin nan datayi batada lafiya tabbas yasan cewa yakamu dason yarinyar, saide bazai taba nuna mata hakanba, saita gane kuskuren data aikata abaya, shi aure ko wanne iri ne ba abin wasa bane

❣️❣️❣️ ❣️❣️❣️
Damuwa tayi masa yawa, gashi abin acikin ransa yarasa wazai fadawa yaji dadi aransa
Wayarsa ya janyo yakira Aslam "hello Aslam idan kasamu lokaci kazo gida inason ganinka, banda lafiya wallahi" 🤣

Aslam yace "subhanallah, to gani nan zuwa Abba"

Dama yana kan hanyar zuwa gida ne, Dan haka ya juya kan motarsa zuwa family house dinsu
Kai tsaye part dinsu Abba yaje, suka gaisa da Momy yashige dakin nasa

Akwance ya ganshi yana danna waya Yazauna yace "Abba da alama ka warke, tunda gashi wayace a hannunka"

Ajiye wayar yayi bayan yagama goge pictures din Nadiya da numbers dinta 🤣
Yace "banasan tunani yamin yawa ne''

Aslam yace" menene yake damunka? "

Abba shiru yana tunani, kode yafadawa Aslam ne? Kaiii wallahi Aslam ma sai yafi kowa yimasa dariya, Dan haka yace" kawai banajin dadin jikina ne "

" to Abba kaima kayi aure kaqi, ka zauna agaban Momy tuzuru dakai "🤣

" Aslam bana tunanin yin aure yanzu "😳🙆🏻‍♀️

"meyasa?" inji Aslam

Abba yace "haka nan, banda ra'ayin auren yanzu" 🤣

Ajiyar zuciya Aslam yayi "to shikkenan Allah yakaimu lokacin, daga campany nakefa kakirani, mungama tattara list din ma'aikatan da za'a dauka, yanzu kawai ina jiran kiran wayarsu ne, sunce zasu saka mana date din dasuke ganin shine yadace da bude campanyn, wallahi Abba banasan komawa gida, Ilham tacika rigima, yarinyar nan jiya gishiri tazuba min acikin abinci na, batajin magana "

Ran Abba yabaci " meyasa zaka tsaya yarinya ta raina ka haka Aslam? "

Aslam yace" to Abba ba dole raini yashiga tsakanin muba, tunda taga tashigo dakina taganni haka "

Murmushi Abba yayi yace " Aslam ni aganina zancen boye boye yaqare atsakaninku, why not ka koya mata hankali sau daya, daga ranar zata dinga yima biyaiya, shikkenan anwuce wajan "

Dariya Aslam yayi yace" kai Abba, akwai shawara, toshknn Zan wuce gida, inaso nahuta kafin Baqin sukira wayata "

" to Aslam "

Aslam yafuto yatafi gida yana mamakin yanda suka shaqu da Abba, kowa yana fadawa kowa damuwar sa, gashi de bayasan magana amma inde da Aslam ne tofa zakaji maganar sa

❣️❣️❣️ ❣️❣️❣️

Da gudu ta qaraso part din nasu, cikin kuka tafada jikin mahaifiyarta tace "Mom ya Adam ya tsaneni"

Hajiya Farida ta dagota tace "ke kiyi shiru kimin bayani, meyake faruwa?"

Hawaye ta share tace "Mom cewa yayi natafi gida saiya nemeni, Allah Mom bazan zauna ba"

Hajiya Farida tafara salati "Innalillahi wa inna ilaihir raju'un... Diyana ki fadamin gaskiya me kika yi masa?"

"Allah Mom banyi masa komai ba, kuma saida yaga na haqura Zan zauna dashi zaice natafi gidanmu, Dan Allah Mom kibashi hakuri" 🤣

Hajiya Farida tace "yi shiru bari nakira babanku awaya,"

Alhaji habib takira, ta sanar dashi komai, nan take yazo gidan, yadubi Diyana datake zaune aqasa yace "ke maryam, fadamin gaskiya, me kika yimasa?"

Tace "Allah banyi masa komai ba, saide in wayar dayaji inayi da wasu maza ne yan ajinmu, kuma ni wallahi yan ajinmu ne, da rannan dana tafi biki ban fada masaba"

Alhaji habib yace "to ai kinji, haba maryam, da hankalin ki da girman ki tayaya zaki dinga waya da maza bayan da auren ki, ko qanwarki Dida bazata yi hakaba, ai shikkenan tunda kin kaso auren naki, saiki zo muzauna agida"

Cikin sauri tace "dan Allah, kubashi hakuri Mom Allah nadena, wallahi Zan dinga yimasa komai har girkin ma"

Zaro ido hajiya Farida tayi 😳"yanzu Diyana kina nufin har girki ma bakya yiwa wannan bawan Allah? Diyana me kikeso ki zama?"

Alhaji habib yace "to nide yaron nan yana ganina da mutunci, idan yaganni har qasa yake tsugunnawa ya gaishe ni, Dan haka ba zanje nabashi hakuri daga baya ki qara yin wani laifin yadena ganin girma naba"
Yatashi yafice daga falon nasu

Hajiya Farida tace "toke kinji, saiki haqura ki zauna, idan ya huce yazo yace kifuto kutafi saiki koma, tunda yace saiya nemeki"

Diyana tatashi tayafa mayafin ta tace "Allah Mom bazan zauna ba" daga nan tafice daga part din nasu tatafi part dinsu Adam wajan hajiya Na'ila🤣

Hajiya na zaune tanacin abinci taga Diyana tashigo tana kuka, Abincin hannunta ta ajiye tace "subhanallah, ke Diyana lafiya kike kuka? Me aka miki? Ko wani abu ne yasamu Adam din?" 🤣

Zama tayi akan kujera tace "Hajiya wai cewa yayi natafi gidanmu saiya nemeni"

Hajiya na'ila tahau salati "shi Adam dinne me yanke wannan hukuncin?" 🤔

Diyana ta daga kanta

"to kiyi hakuri, kidena kuka, zama na mutum biyu dole kowa yanada laifi, Zan kirashi gaba dayanku nayi muku fada, tashi kije daki ki zauna akawo miki abinci"

Diyana tatashi tana share hawayen idonta tace "to hajiya"

Hajiya na'ila tabita da kallo, Yaya zatayi tunda Allah yahada wannan aure, Diyana mace ce har mace, tasan cewa badan bibiyar maza da yarinyar takeba, Toda zatace tabbas danta yayi dacen mace
Tunda taji shiru dama tasan cewa to ko kalau kokuma akwai abinda yake faruwa agidan yaran, shima Aslam din Allah yakiyaye faruwar haka

❣️❣️❣️ ❣️❣️❣️

Zuciyarsa fes akan shawarar da Abba yabashi yashigo gidan da sallama

Tana zaune akujera tana jinsa tayi shiru, ya kalleta yace "Ilham ba kiji nayi miki sallama bane?"

Tadago kanta tace "naji, na amsa a zuciyata"

Jinjina kansa yayi, kowanne magidanci yanaso yadawo gida wajan iyalinsa amma banda shi, saboda idan yadawo ma bazai samu tarbar arziki ba
Dakinsa yashige ya cire kayansa yadaura towel zai shiga wanka

Dakin tashigo taje gabansa tace "ya Aslam inaso Zan fita, akwai Inda nakeso naje"

Kallanta yayi, eh lalle sai yanzu ya tabbatar cewa Ilham ta raina shi, har tazo gabansa ha ko ladabi Babu? Kai tsaye yace "bazakije ba"

Tace "ya Aslam gaskiya ni bakamin adalci agidan nan, haka kawai kai baka kaini ko'inaba, Sannan inaso nafita kace..... Dif tayi shiru sakamakon hade bakinsu dayayi waje daya, gaban Ilham yafadi, me ya Aslam yake mata haka? Cikin sauri tafara kokarin raba bakinta danasa, amma Yaqi bata damar hakan, kissing dinta yake sosai,tana tureshi daga jikinta shikuma yana qara riqeta, garin bige-bigen dasuke towel din jikinsa ya cire yayi qasa🙆🏻‍♀️

Cikin ransa yace shikkenan kin hutar Dani, cak yadauketa yadora ta akan gadon nasa, yafara nuna mata tsantsar soyaiya, kayan jikinta ya cire gaba daya, idanun Ilham suka raina fata, ganin da gaske yake ba qyaleta zaiyi ba, yasa tasakar masa kuka tana roqonsa yayi hakuri, amma Aslam ya shareta, kokadan baiji tausayin ta ba yashige ta kansa tsaye, Ilham tasaki qara tana dukansa, daga qarshe ma saiya hade bakinsa da nata yaci gaba da abinda yake, idanunta ya yi jajir saboda kuka, Aslam kuwa baya cikin duniyar, kawai cewa yake "Innalillah... Ilham... Meyasa bamuyi aure da wuri ba, Ilham ina sonki, wallahi ina sonki ilhma.... Tsawon lokaci yadauka sannan yasamu nutsuwa, yasa hannu ya rungumeta ajikinsa, yana jin wani irin farin ciki yana ratsashi, bed sheet din yaja yarufa musu idonsa akan qirjinta dasukai jajir

Tahada gumi jirgif, yasa hannu ya goge mata gumin fuskarta, yace "yi hakuri, kiyafemin kinji?"

Cikin takaici tace "mugu, azzalumi, wallahi sai Allah yasaka min abinda kamin" tafara kokarin tashi daga kan gadon, azabar da taji ne yasa tasaki qara cikin kuka takoma gadon ta kwanta
Chapter 22 · 0% Book details