← Book details Atsakanin Soyayya Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 79 OF 133

Sashe 79

Atsakanin Soyayya Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read

_bangaren Aliyu_
Dayake yanzu kowaccen su shigema Dady take sabida abinda yafaru yasa kowacce ta shirya yaranta tsaf harda fesa turare sukace sutafi side din Ya Aliyu sumai yajiki murmushi Dady dayaci karo dasu lokacin daya fito daga flat din Ammi yay gaba.
In bazaki biyaba karma ki karanta dan wlh in kika karanta banyafe miki ba.
Aliyu na zaune afalo ya jingina da pillow yana kallon TV yana sanye da white singlet da 3quater yana shan yogurt aka bude kofa da sauri yajuya duk idan yaji anbude kofa yake juyawa dandauka yake Aneesa ce, yakosa yaga ta shigo gaidashi, kanninshi yaga suna shigowa daya bayan daya harda Hajar, ahankali yasaki murmushi yana kallon kofa yanajira yaga Aneesa ta shigo saibai gantaba, karasowa sukayi suna gaidashi. "Ya Aliyu ya jiki, Ya Aliyu Ya jiki" murmushi yayi ahankali yace "da sauki" atare duk sukace "Allah kara sauki" sanan suka juya suna fita kaman iya abinda akace su fadamai kenan su fice, Rauda ce kawai taki fita suna fita tadawo kusada shi hannunshi tarike mai tana kallon fuskanshi kaman zatai kuka tace "Ya Aliyu sorry meke maka ciwo yanzu?" hannunshi yadaura akan gefen cikinshi, ahankali tadaura hannunta awurin tana kallon fuskarshi hawaye yataru a idanunta sosai ahankali kaman zatai kuka tace "sannu kaji Ya Aliyu, Allah zai sakama, bantaba sanin haka Aneesa takeba, bazan taba yafemana ba wlh" tunda takira sunan Aneesa yake kallon fuskanta surprisingly harta gama sanan ahankali yace "Aneesah?! Me Aneesah tayi?" hawaye Rauda ta share kafin ahankali cikin gunjin kuka tace "yunkurin kasheka tayi amma Allah yatona mata asiri shine Dady yakira police sukai arresting nata" wani irin dukan kirjinshi da maganganun Rauda yayi saida yasa ya zauna da kyau yana kallonta kaman mai tuhuma yace "yunkurin kasheni how?" fashewa da kuka sosai Rauda tayi tace "poison tabaka Ya Aliyu, poison fa, nazaci tanada kirki sabida taimakona datayi ashe bakar muguwa ce makira" tafashe da kuka sosai, tashi Aliyu yayi dawani irin sauri yazura slippers yana dingishi yawuce yafita kaman ba shine mai jinyaba yay flat din Ammi bude kofan flat din yayi kai tsaye ya shiga Ammi na zaune kan dinning tana kallon yar aikin dake goge TV daga gani kasan tunani take, jin karan bude kofa yasa tadago kai hada ido sukayi da Aliyu ahankali tadauke kai, maida kofan Aliyu yayi ya shigo dakin shidama tun suna C.A from yanda Ammi keyi yaji ajikinshi kaman something is wrong ahankali yake tahowa harya karaso gaban Ammi, ganin yanda ta kawar dakai kaman ma ta tsani tasashi a ido yasa ahankali ya tsugunna agabanta, hannu yadaura kan guiwan kafanta yana kallon fuskanta murya chan kasa yace "Mum" kasa daurewa Ammi tayi saida tajuyo ta kalleshi danjin kiran tayi kaman Aneesan tace takirata, kallonshi tayi batare data cemai uppan ba, cikin wani irin low calm tone yace "ina Aneesa Mum? Where is Aneesa?" hannunshi Ammi
ta ture daga kan gwuiwanta kaman wanda ya soso mata inda ke mata kaikayi ta mike da sauri dan bataso tasaki kuka agabanshi tace "ka tambayi mahaifinka Aliyu, ka tambaye ni" tai maganan tana kokarin wucewa da sauri Aliyu ya chapke hannunta, cikeda masifa Ammi tajuyo saikuma tafashe da kuka sosai gwanin ban tausayi tace "Aliyu ka sakenmini hannu, mahaifinka yana azabtar dani kaima kazo kamin nakane, nagaji, nagaji, da ace zan fadi namutu dayafiye min da zaman gidan nan" yanda Ammi ke maganganun tana kuka sosai yasa Aliyu yaji hankalin shi ya masifan tashi irin tashin hankalin nan da d'a yakeji idan yaga mahaifiyarshi namai kuka, tashi yayi ahankali yajawo Ammi yazaunar da ita akan kujera tareda kneeling agabanta yasa hannunshi ahankali ya share mata hawayen datake yi kaman zaiyi kuka yana girgiza mata kai yace "kidena kuka mahaifiyata, stop crying Mum kidena kuka" bottle water dayagani kusa da ita yadauka yabude ahankali yamika mata, karba tayi ta kurbi kadan ta ijiye, hannunta yakama yarike gam yana kallon fuskanta, Murya chan kasa yace "Mummy menene? Talk to me meke faruwa eh, ina Aneesah? Ina Fateema take? Why haven't I seen her" kafa Ammi ta shiga girgiza wa tana cizan lebe inka ganta zaka iya mata kuka she looks so pained and hurt, kokarin danne zuciyarta take tace "Aliyu banda abin fadamaka all I know shine Allah ne yasan gaskiyan komi kuma watarana zai bayyanata, amma ni Uwa ce nakuma san abinda nahaifa ciki da bai, Aneesa na nada zafi tanada fada amma hakan baitaba subjecting nata to being a murderer ba, Fateema na ko kaza bazata iya kashewa ba balle kai, amman akace itace tabaka guba sabida itace ta dafa maka pancake da coffee, akace ita ta hallaka ka, baba....baban....ka yamata.....yamata....du..." takasa magana sabida kukan dayazo mata lumshe ido Aliyu yayi zuciyan shi na tafarfasa sama da d'a, sosai Ammi ke kuka kafin da kyar ta tsayar da kukan tanajan hanci tace "mahaifinka daya bani assurance yamin alkawari zai kasance mahaifi, uba ga Aneesa, zai tsaremin ita sa'an nan yakare min itane yadaga hannu yamata shegen duka sanan yasaka polisawa sukai gaba da ita, su....su Baffan ta sunzo Susan inda take yahanani ganinsu yahanasu ganin Aneesan har.....har....yau babu wanda yasan inda Aneesa take, I don't know inda yarinya na take, yau sati hudu da kwana shidda bansaka Aneesa a ido ba, bansan inda takeba, Aliyu am so hurt, kaman na kashe kaina, I hate my self, I couldn't help my daughter, bantaba sanin haka masu kudi suke nuna fin karfi ba sai akan mahaifinka, mahaifinka ya....." takasa karasa maganan sabida tsabagen yanda kuka yaci karfinta kasa daurewa Aliyu yayi yamike tsaye da sauri yajuya yafita daga dakin dan bazai iya jure yanda Ammi ke kuka sosai agabanshi ba direct flat din Dady yawuce yana wani irin tafiya kaman zaki ya daki kofar Dady da kafa.....

Duk wacce takaranta batare data biyan dari uku ba Allah ya isa banyafe miki ba.
Afirgice Maman Rauda databiyo Dady ciki yanzun nan daga dawowan shi tajuyo daga ita har Dady, ganin Aliyu ne yasa tai shiru batare datai magana ba dan bataso Dady yahanata kudin dayazo nema, Dady ne dayaga yanayin fuskan Aliyu yace "menene Gadanga na lafiya you look somehow" daga kafa yayi yataho direct har gaban Dady cikin wani irin yanayi na seriousness yace "Where do you take Aneesa to Dad?" kallonshi Dady yayi zaiyi magana Maman Rauda tace "me kake tambayar wacce taso kash....." cikin wani irin fushi Aliyu yadaga mata hannu strictly yace "am not talking to you Woman!" ya kalli Dad cikin daga murya da tsananin zuciya sabida yanda ranshi ya masifar baci yace "I said where is Aneesa Dad?" cikin dakewa da daurewan fuska Dady yace "tana inda yakamata paying for her crime attempt murder da aka kamata red handed" cikin daurewan fuska Aliyu yace "ba abinda na tambayeka kenan ba, I asked you Dad ina Aneesah?" "babu wanda zan fadamawa domin bazan taba yafema yarinyar dataso kashemin d'a ba harsai ranan da aka gama hukunta ta daidai da yanda constitution of Nigeria yafada" Kallonshi kawai Aliyu yake cikeda mamaki yace "Dad how can you even believe, tayaya ma zaka yarda cewan Aneesa can poison me eh? Daddd" tashi Dady yayi azuciye shima yaja hannunshi yace "muje kagani da idanunka angayamaka nima dafarko na yarda cewa small Aneesa zata iya hakane saida nagani da idanuna".
[07/04, 07:51] Aishat Muhammad: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_

_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤

_✍🏿M Shakur_

5️⃣1️⃣ & 5️⃣2️⃣

_how to subscribe_
_zaki turo 300 to account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to WhatsApp number na 07012181461, sainai adding naki a group din danake posting_
Chapter 79 · 0% Book details