← Book details Atsakanin Soyayya Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 129 OF 133

Sashe 129

Atsakanin Soyayya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Yau tunda gari yawaye taganshi yabi yay wani iri ba kaman Aliyu daya saba once yatashi yay nan da ita yay chan da itaba, yau yay lamo akan gado, koda aka kawomusu breakfast ma ita tafita takarba, tai tai dashi yasauko suci yaki kasa cin abincin tayi itama ta tashi tazo kan gadon, ahankali ta yaye bargon daya rufa dashi tasaka hannunta atulin Black hair dinshi, murya chan kasa tace "Baby menene, what the matter with you Snuggles please ka juyo ka kalleni" girgixa mata kai yayi batare daya juyoba, Murya chan kasa yace "no, banso na kalleki kona kalleki bazakimin abinda nikeso ba" kaman zatai kuka sabida yanda taji muryanshi har wani rawa rawa yake da sauri tace "haba kana mijina din Laddu, wlh kome kakeso zan maka, please kajuyo ka kalleni bakada lafiya ne? Nakira Dady da Ammi? Please kajuyo wlh zan ma kome kakeso" tai maganan ahankali tana daura hannunta akan kafadarshi tana juyodashi, ahankali Aliyu ya juyo ya kalleta, idanunshi data gani saida taji tsoro sunyi jajir sanan sun kankance, cikeda damuwa sosai tace "innalillahi Ya Aliyu menene? Are you sick? Meke damunka? Me kakeso?" dan ajiyan zuciya ya sauke yana taune lips dinshi sabida yanda cikinshi kemai ciwo sosai, ahankali yasa hannu yaja bargon daya rufadashi kasa, erected manhood dinshi yazaro daga wando, dawani irin sauri Aneesah takoma baya ta kawad dakanta gefe bala'in tsoron kallon abin take bata taba sani cewa haka na manya yakeda girma ba, cije lips yayi murya chan kasa yace "am dying to have my wife Coco, I've tried yau kwana uku ban kara nemanki ba, kin warke, don't be scared yau bazan daure miki hannuba I promise" wani irin faduwa gabanta keyi bana wasaba da sauri tace "Ya Aliyu wlh kome kakeso zan maka amma please karkamin komi, wlh abin dazafi kaman za'a mutu kaji dan Allah" shiru yayi yana kallon yanda takasa kallonshi, murya chan kasa yace "okay naji but come" juyowa tayi ta kalli fuskanshi, wani irin fuskan tausayi yamata da sauri ta tashi ahankali takarasa bakin gadon, hannunta yakama yadaura kan Big penis din yace "tunda ki hanata abincin ta, suck it and make me release kinji wife" gyadamai kai tayi kaman wata yarinya tana kallonshi, ahankali ta tsugunna tai kneeling kafafun ta akasa sanan ta runtse idanu sosai ita adole bataso ta kalla, sanan gently takai bakinta kan banana ta lashi kan, wani irin malalacin kara Aliyu yasaki. "hooo God!" tsotsowa tayi kaman minti hakan yasa Aliyu yasaki ihu yana chapke kanta tareda bucking up ya bugamata shi a throat yace "suck me Baby, suck your master with your little mouth uhhhh, tsotse min ita da kyau mmmmm" jin yafara sambatu yasa Aneesah takara gyarawa tana tsotsa dan she's enjoying yanda yake surutai batare dayamasan meyake fadiba. "oooohhh that feels good lady, good gurl, suck my cock, suck me ouchh" yakara buga mata a baki bugawan dahar saida tai kakarin amai, kasa hakura Aliyu yayi maranshi yacika kaman zai fashe, wani irin fizgota yayi tafado jikinshi kifata yayi kan gadon da sauri yatashi tareda danne ta, fashewa tayi da kuka tana ganin haka tace "Ya Aliyu me haka? Mezakamin?" baimasan metake fadi ba, doguwan rigandata saka ya daga sama fine duwaiwanta dake sanye da pink g-string suka bayyana, haukacewa Aliyu yayi baisan lokacin dayakai hannu yay spanking bombom dinba sanan yaja pant dinta kasa gabaki daya yacire, Aneesah najin haka tafashe da kuka sosai tana kokarin cetan kanta, kwanciya yayi abayanta yasakin mata nauyi kadan sabida kartamai gardama yana ware kafafun ta, ahankali yakama Erected Manhood dinshi yakai kan hole dinta da karfi ya danna yana nishi ihu Aneesah tayi tace "Ya Aliyu ka yakuri please" ko kadan baisan metake cemaiba tanaji tana gadi ya daddage ya shige chass yafara riding dinta yana sumbatu, Aneesah is damn sweet, he never knew haka akejin masifan dadi in ana sex ai wanan baiki yacita arana sau dariba, saida yay screwing every single corner a pussy Aneesah, he hit her G-spot to the extend saida taji kaman brain dinta zai fita sau uku tai squirting kafin yakawo sau daya sanan tasamu ta tureshi tana kuka zata tashi, jawota jikinshi yayi yana murmushi yahau kissing nata, tazaci kissing din lallashine itama tabiyemai saida taji yana juyar da ita zaije second round tashiga kuka dudda bafa wani zafin kirki takeji ba, 4 round Aliyu yay da ita chip chip sanan yaji ya gamsu is okay yadauke ta suka tafi wanka yana samata albarka.

_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_

_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_

_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_

Rayuwa auren kenan, ahaka suka cigaba da honeymoon dinsu, sati biyu sukai a Maldives tun Aneesah na tsoro tana kuka in Aliyu zaiyi harta soma sabawa, gabaki daya Aliyu yazaman mata bita zaizai, yana nanike da ita ko ina, ahaka suka shirya suka koma California yafara aiki da construction company dasuka dauke shi ananne tasami sauki, saikuma in yadawo ka'idane dazaran yadawo daga wajen aiki 4 saiyay lunch da ita sanan suje suyi wanka yatafi masallaci inya dawo suyi dinner suyi wasannin soyayyan su, in dare yayi kuma har gari yawaye abu daya akeyi tun Aneesah na jinyan nono sabida ciwon dasuke mata har suka saba da dakumar Aliyu dan yana son nono dako jariri albarka.

Watansu hudu da aure watarana Dady yakirasu da sassafe ya sanar dasu Ammi ta haihu yan biyu maza, daga Aliyu har Aneesah Dady rasa kan gane wayafi wani murna yayi, tuni suka fara shirin komawa Nigeria, daga Aliyu har Aneesah kowa yakosa yaga kannenshi, ana jibi suna suka tafi, koda sukakai Nigeria rige rigen daukan yaran aka shiga yi tsakanin Aneesah da Aliyu, yaran nakama da Aliyu bakadan ba, sai murna suke, Ammi nata kallon Aneesah yanda taga tai kyau tai haske sosai alamun Aliyu nakula da ita.
Ranan suna yara sukaci sunan Hassan da Hussain, suna nagani nafada, duk wani masoyin Dady saiya yazo sunan nan dan taya Dady murnan samin yan biyu, Dady rasa mezaibama Ammi yayi daga baya yadau dankara dankaran gidajen shi biyu na nan Abuja yabata yasa sunanta yace tai duk yanda taga dama dashi wanan kyautane da musamman daya mata.
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_

_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_

_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_

Rayuwan kenan Hajar feel so alone tana gani yanda duka kannenta sukeson Ammi mama kasa mama Sama, Ammi tabasu wani irin tqrbiya dako amafarki bata taba tunanin wani yaro na gidansu zai zama hakaba.
Ammi tayi tayi da Dady yadawo da Amarya data tsakiya yaki yace yagama rayuwan aure dasu har abada, tayi dashi yaje yadubo maman Rauda a prison shima yaki. Daga baya wani dandan abokin shi yace yanason Hajar, ganin ta chanza ne yasa Dady yabarshi ya aureta, wata biyu akasa akai bikin su, saida ta aureshi tasami yancin zuwa dubo mahaifiyarta agidan yari, ranan tai kuka kaman zata suma, Maman Rauda tace "ance inada kansan jini, banda haka Hajar kullu yaumin sai fatalwan Rauda tazomin wai metamini na tsane ta na kashe ta, wlh daidai da rana daya bantaba samin kwanciyan hankali ba, Hajar kisan rai bala'i ne, anacewa ba'a ganin fatalwa ka kashe bawan Allah dabai maka komiba kaga in bazai dinga zuwamaka da daddare ba, Hajar natuba karki sake ki dauki irin halina, na yarda duk wanda baida hakkin ka kome kamai kanka yake komawa, kuma ramin mugunta kaginashi ahankali zai iya zama kaizaka fada ciki, Hajar ki rokan mini Aliyu, mahaifinshi, Aneesah da Amminta gafara tunda nasan bazasu taba zuwa dubani ba, kice nace su yafemini ko naji da hakkin Allah kadai dake kaina banda na mutum, Hajar na tuba wlh" kuka Hajar take mahaifiyar ta kuka har lokacin da aka basu yayi haka aka maidata ciki kuka suke duka. If you do good you will see you, if you do bad, zakaga bad.

Aliyu da Aneesah saida sukai shekara daya da rabi da aure sanan Aneesah ta haifo yarta kyakkyawa kaman ubanta katuwa, Aliyu nason yarinyar kaman ranshi, ranan suna yarinyar taci sunan Rauda, inda Aliyu ke kiranta da little sis, but most time yafi kiranta da little.

Haka rayuwan tacigaba da tafiya, inhar kinaso kici riban zaman aure ki kasance mace jaruma mai hakuri, mai kuma iyama miji kalamai, iya girki, tsafta da gyaran jiki, abinda Aneesah tarike kenan ta mallake Aliyu gabaki daya, sai yanda tai dashi, ta iya shawo kanshi tasan Aliyu da kishin fitina hakan yasa batayin abinda zaikaishi gayin kishi, shikuma yasan matarshi barkono ce hakan yasa yazame mata manja kokuma Ince gishiri, duk yanda tadauko zafi sai yasan yanda yayi yarage zafin.

_Anan na kawo karshen littafin _ATSAKANIN SOYAYYA_ _kuskuren danayi aciki Allah ya yafemini, sai kun jini a Littafina na gaba mai bala'in dadi sabon salon soyayya da baku tabajin irinshi ba wanda zai zomuku bayan salla da izinin Allah, shima littafin zaizo da VIP dinshi so masu son VIP can always join, I love you all GGM_

*Ya Allah ka kawo mana karshen corona virus, Ya Allah ka karemu, ya Allah ka warkan da Al umman ka dasuka kamu da wanan cutar, Ya Allah kayafema zunuban damuka maka, Allah ya azurta al'umman musulmai gabaki daya Ameen*.

Anan Aishat Muhammad wacce kukafi sani da M Shakur kece muku Bissalam!!! 🥰
[03/05, 20:17] Aishat Muhammad: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_

_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤

_✍🏿M Shakur_

8️⃣8️⃣ & 8️⃣9️⃣

_p.s please read at night_
_duk wacce ta karanta min littafi batare data biyaba ban yafe mataba_
Chapter 129 · 0% Book details