Sashe 36
Atsakanin Soyayya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Abakin asibitin ta sauka rike da katuwar jakan dake hanunta takarasa cikin asibitin da saurinta har dakin su, bude kofar tayi tana kallon manya manyan ledoji data gani kan kujera saikuma kwalin yogurt data gani da cup kan drawer ga Aneesan na bacci peacefully, karasawa ciki tayi bayan ta mayar da kofan tarufe ta ijiye abubuwan datazo dashi tana bude ledojin data gani manya manyan madara da milo ne sai kellogs cornflakes da manya manyan chocolates da biscuits harda minti mai tsinke da wasu abubuwan ma da batasan mesuba, maida ledojin tayi ta ijiye inda suke takai hannu tashafa fuskar Aneesan ahankali, bude ido Aneesan tayi ta daura kan fuskar Ammi da sauri tai yunkurin tashi taimaka mata Ammi tayi tana murmushi tace "oyoyo Aneesa, nadawo" ta rungume ta tana shafa bayanta kafin ta dagota ta jinginar da ita da bangon gado tace "meke miki ciwo yanzu?" murya chan kasa kaman na wacce ke mura ta nuna cikinta tace "cikina Ammi" dan murmushi Ammi tayi tace "sannu kinji hala yunwa ce, bari na kawo roba ki wanke baki na soyomiki kazanki kici , su Baffan kima na hanya zasuzo anjiman nan" Ammi tai maganan tana shiga bayi tadauko wani roba tabude jakan datazo dashi taciro brush da maclean da kanta ta wanke mata bakin tass sanan takoma bayi ta zubar da komi tareda wanko hannu tafito tana sake kallon kayan tazo gaban gadon ta zauna tana dauko kulan abincin da takawo tace "waye yakawo kayan nan Aneesa?" manyan ledojin Aneesa ta kalla kafin ta dauke kai tace "wani ne" shiru Ammi tayi bata kara cewa komiba dan atunanin ta mutumin jiyane yakawo, ta zuba shinkafa a plate tasa mata tsokan soyayyen kajin har guha uku tamika mata ta ijiye kulan akasa tareda daukan spoon takarbi plate din daga hanunta tasa chochalin tadebo abincin zatakai bakinta akai knocking kofar tareda shigowa. Dady ne ya shigo dakin yana sanye da manyan kaya shdda bugagga da hula sai kamshi yake Dr biye dashi murmushi yayi sosai cikin ba'a yana kallon Aneesan dake tanuna shinkafan ahankali yace "lallai y'ata tasami lafiya tunda gashi har baki yabude tanacin abinci" dan murmushi Ammi tayi tana gyara hijabin jikinta Allah yasa bata cireba tace "ina kwana Alhaji" kafin ma ya amsa ta kalli Aneesa dake cin abincin da Ammi tasamata abaki ahankali tace "bazakiyi gaisuwaba, Alhaji shiya taimaka mana jiya yakawoki asibiti" hadiye abincin Aneesa tayi ahankali tadago dara daran idanunta cikin dan karamin muryanta tace "ina kwana Abba" wani irin murmushi Dady yayi yanda Aneesan ta kirashi Abba saiyaji ta masifan burgeshi daga gani anbama yarinyar tarbiya mai kyau zuba yay har gaban gadon yace "lafiya lau y'ata ya jikin?" ahankali ta gyadamai kai. "lafiya lau Abba" murmushi Dady yasake yi yace "gud girl, babu abinda ke ciwo ko? Ko asakeyin allura ne?" da sauri ta girgiza kai tai kaman zatai kuka, dariya Dady yayi hakan yasa Ammi ma tadan murmusa koba komi maison naka abun kaji dadi ne, dariya Dady yayi ya kalli Dr daketa murmushi yace "tokanaji ko likita Ya'ta batason allura karka kuskura kamata" ya kalli Aneesa yace "idan Dr yamiki alluran zan dawo anjima kinfadamin kinji" da sauri ta gyadamai kai tana murmushi sai taji inama shi baban tane tanason Baba sosai tana bala'in son Baba, dan juyawa Dady yayi ya kalli Ammi da kanta ke kasa yace "cigaba da bama y'ata abinci ai baki koshi ba ko?" gyadamai kai tayi tana murmushi, Dady ya juyo ya kalli Ammi datamai kyau sosai dan tasaka wani maroon hijabi yace "kinji ko" dan dago kai Ammi tayi ta kallai hada ido sukayi da sauri tasauke nata tana kokarin debo rice din a spoon tace "angode Alhaji, Allah yasaka da alkairi, Allah yabiya bukatu yasa damu duka a gidan Aljanna" atare daga Dr har Dady sukace Ameen, Dady yasake kallon Aneesa daketa kallonshi tana murmushi yace "zan tafi anjima zan dawo nasake dubaki kinji, ki dinga jin maganan mahaifiyar ki kinji sanan kowani nagani aka baki kisha ki warke sabida kar mahaifiyar ki taitai shiga damuwa kinji" dago kai Ammi tayi ta kalleshi yanda yay maganan yatabata har zuciya, gyadamai kai Aneesa tayi ahankali tace "saika dawo, Allah yabada sa'a Abba" murmushi Dady yayi yanaji kaman yamaida yarinyar yarshi yace "Ameen nagode da Addu'an, muje Dr" Dr ya kalle Ammi yace "idan tagama ci ki danna alarm din gefen gadon nan zanzo" to Ammi ta amsa Dr yabi bayan Dady da sauri har wajen mota yarakashi Dady yamai kyauta mai tsoka sai godiya yake sanan ya shiga motan bodyguard yarufe yakoma gaba yatada motar suka bar asibitin, Dady sai tunani yake dan yaje shashin Aliyu bayanan ina yaje this early morning? Sai kirashi yake baya shiga.
_duk shegiyar data fitar min da littafi waje Allah ya isa, duk kuma wacce ta karanta batare data biyaba Allah ya isa, ban kuma yafeba_
[12/03, 09:12] Aishat Muhammad: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
2️⃣4️⃣
_how to subscribe_
_*zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turomin evidence of payment ta WhatsApp number na 07012181461, sainai adding dinki a group din danake posting. Marasa banki zaku iya turo katin MTN ta WhatsApp number na*_
_duk wacce takaranta bata biyaba Ban yafeba_
Wuraren karfe biyar na asuba Dr dawata nurse rikeda paper suka shigo dakin, Ammi dake rikeda hannun Aneesa dahar lokacin ke bacci bata tashi ba hancin ta har lokacin da oxygen dan she's really finding it difficult to breath shike bata support, ganin Dr sun shigo yasa Ammi tasaki hanunta ta mayar ahankali ta ijiye ta mike tsaye tana kallon Dr tace "Dr har yanzu bata tashi ba, meke damunta dan Allah kufada min?" karasowa gaban gadon Dr yayi yana mikama nurse din papers din hanunshi yana cire stethoscopes daga wuyanshi yace "don't worry Ma, your daughter will be fine, tana bukatan baccin nan dakikaga tanayi" yay maganan yana sauraran heart beat dinta saida yagama dubata tsaf sanan yadau wani allura dasuka taho dashi yama drip din da aka makala mata alluran sanan ya karbi paper hanun nurse din yana rubuce rubuce, saida yagama sanan yajuyo ya kalli Ammi tareda yimata murmushi yace "karki wani damu maleria ne ke damunta mai karfin gaske dan maleria ta yakai 4+, thank God kun kawota asibiti on time dazamu iya rasata but karkiji tsoro yanzu zamu barta on admission muna bata care nan da 2days muga yanda zata kasance, karki damu yarki zata sami lafiya saidai akwai abubuwa da dama daza'a kiyaye dazaran tasamu lafiya" ajiyan zuciya Ammi ta sauke bata iya cewa komiba sai kallon fuskan Aneesan datake yi, Dr yace "muje na nuna miki masallaci kije kiyi salla saiki dawo" gyadamai kai tayi tawuce tabisu suka fita yakaita masallacin asibitin dake kusada Gate, bangaren mata tawuce tai salla.
Shida saura yatashi daga bacci da kyar shima sabida Dady daya ta dashi ne ta hanyar kiran wayan shi, sauka daga kan gado yayi ya shiga bathroom baiwani jimaba yadauro alwala yafito ya shimfida dadduma dan anriga an idar da salla.
Idar da sallan yayi ya jingina da gado yana azkar yarasa mesa every single breath dazaiyi taking sai Aneesa tafado mai arai, dan fuxar da iska yayi yamika hannu yadau wayarshi dake kan bed yadauko yay dan jim yana kallon wayan kafin ahankali ya kunna yay dialing number Aneesan.....
Wuraren shidda tana zaune a masallacin asibitin tana lazimi wayar Aneesa dake tareda ita ya shiga ringing, da sauri ta danna gefe tai muting ringing wayan tana kallon number dake kira danba suna ajiki, bata daga kiran ba harya katse, aka sake kira akaro na biyu da sauri tai muting ringing din tana kallon number still number dazu ne shima bata dagaba harya katse, sake kira akayi akaro na uku yasa Ammi ta tashi tafita daga masallacin da saurinta tana kallon number tokodai yan lalle ne? Dan sune suka iyama Aneesa kiran safen nan dansu tambaya ko tana nan bazataje aikiba zasuzo, danna wa tai tai picking takai kunne cikin muryan ta irin na wacce tadan manyanta tace "Assalamu Alaykum" shiru Aliyu daya rasa sukuni so kawai yake yaji muryanta yayi jin ba muryanta bane, muryan babba ce, ciro wayan daga kunne Ammi tayi ta kalli wayan ganin har lokacin ba'a katse wayar ba yasa tasake maidawa kunne tace "Assalamu Alaykum, hello, hello banaji, waye? mahaifiyar Aneesa ne, batada lpy yanzu haka muna asibiti a asibiti muka kwana idan yan lalli ne karkuzo gida dan bama nan"
Wani irin faduwa gaban Aliyu yayi da inda yanada history heart problem saiya iya collapsing....
Jin still shiru ba'ace komiba yasa Ammi taciro wayan daga kunnenta tace "ba'aji network nada matsala wlh" tasake maidawa kunnenta tace "bama nan karkuzo lalle muna asibiti" tacire wayan daga kunnenta ta katse wayan.
Rawa jikin Aliyu yafara da sauri yasake dialing number dan gani yayi kaman kunenshi ba daidai yajiba Boldest dinshi dayagani ji looking strong ne za'ace batada lpy, picking Ammi tayi tace "hello, hello" shiru yayi ya kasa magana dan bala'in nauyin Ammi yakeji, katse wayan yayi da sauri ya shiga Google map dan nemo inda wayar take so yake yay tracking din wayan kaman yanda yay jiya dan wayanshi nada karfin tracking any number, jiyama haka yay har yaje cafe daya ganta. _"Spectrum private hospital, Abuja"_ yanunamai, tashi yayi daga kan dadduman ya zura bedroom slippers dinshi ko tsayawa chanza pyjamas din jikinshi baiyiba yadau car key yafito yay wajen motar shi yabude da sauri ya shiga yatada, horn yayi aka budemai Gate yaja motar da shegen gudu yafita daga gidan.
_duk shegiyar data fitar min da littafi waje Allah ya isa, duk kuma wacce ta karanta batare data biyaba Allah ya isa, ban kuma yafeba_
[12/03, 09:12] Aishat Muhammad: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
2️⃣4️⃣
_how to subscribe_
_*zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turomin evidence of payment ta WhatsApp number na 07012181461, sainai adding dinki a group din danake posting. Marasa banki zaku iya turo katin MTN ta WhatsApp number na*_
_duk wacce takaranta bata biyaba Ban yafeba_
Wuraren karfe biyar na asuba Dr dawata nurse rikeda paper suka shigo dakin, Ammi dake rikeda hannun Aneesa dahar lokacin ke bacci bata tashi ba hancin ta har lokacin da oxygen dan she's really finding it difficult to breath shike bata support, ganin Dr sun shigo yasa Ammi tasaki hanunta ta mayar ahankali ta ijiye ta mike tsaye tana kallon Dr tace "Dr har yanzu bata tashi ba, meke damunta dan Allah kufada min?" karasowa gaban gadon Dr yayi yana mikama nurse din papers din hanunshi yana cire stethoscopes daga wuyanshi yace "don't worry Ma, your daughter will be fine, tana bukatan baccin nan dakikaga tanayi" yay maganan yana sauraran heart beat dinta saida yagama dubata tsaf sanan yadau wani allura dasuka taho dashi yama drip din da aka makala mata alluran sanan ya karbi paper hanun nurse din yana rubuce rubuce, saida yagama sanan yajuyo ya kalli Ammi tareda yimata murmushi yace "karki wani damu maleria ne ke damunta mai karfin gaske dan maleria ta yakai 4+, thank God kun kawota asibiti on time dazamu iya rasata but karkiji tsoro yanzu zamu barta on admission muna bata care nan da 2days muga yanda zata kasance, karki damu yarki zata sami lafiya saidai akwai abubuwa da dama daza'a kiyaye dazaran tasamu lafiya" ajiyan zuciya Ammi ta sauke bata iya cewa komiba sai kallon fuskan Aneesan datake yi, Dr yace "muje na nuna miki masallaci kije kiyi salla saiki dawo" gyadamai kai tayi tawuce tabisu suka fita yakaita masallacin asibitin dake kusada Gate, bangaren mata tawuce tai salla.
Shida saura yatashi daga bacci da kyar shima sabida Dady daya ta dashi ne ta hanyar kiran wayan shi, sauka daga kan gado yayi ya shiga bathroom baiwani jimaba yadauro alwala yafito ya shimfida dadduma dan anriga an idar da salla.
Idar da sallan yayi ya jingina da gado yana azkar yarasa mesa every single breath dazaiyi taking sai Aneesa tafado mai arai, dan fuxar da iska yayi yamika hannu yadau wayarshi dake kan bed yadauko yay dan jim yana kallon wayan kafin ahankali ya kunna yay dialing number Aneesan.....
Wuraren shidda tana zaune a masallacin asibitin tana lazimi wayar Aneesa dake tareda ita ya shiga ringing, da sauri ta danna gefe tai muting ringing wayan tana kallon number dake kira danba suna ajiki, bata daga kiran ba harya katse, aka sake kira akaro na biyu da sauri tai muting ringing din tana kallon number still number dazu ne shima bata dagaba harya katse, sake kira akayi akaro na uku yasa Ammi ta tashi tafita daga masallacin da saurinta tana kallon number tokodai yan lalle ne? Dan sune suka iyama Aneesa kiran safen nan dansu tambaya ko tana nan bazataje aikiba zasuzo, danna wa tai tai picking takai kunne cikin muryan ta irin na wacce tadan manyanta tace "Assalamu Alaykum" shiru Aliyu daya rasa sukuni so kawai yake yaji muryanta yayi jin ba muryanta bane, muryan babba ce, ciro wayan daga kunne Ammi tayi ta kalli wayan ganin har lokacin ba'a katse wayar ba yasa tasake maidawa kunne tace "Assalamu Alaykum, hello, hello banaji, waye? mahaifiyar Aneesa ne, batada lpy yanzu haka muna asibiti a asibiti muka kwana idan yan lalli ne karkuzo gida dan bama nan"
Wani irin faduwa gaban Aliyu yayi da inda yanada history heart problem saiya iya collapsing....
Jin still shiru ba'ace komiba yasa Ammi taciro wayan daga kunnenta tace "ba'aji network nada matsala wlh" tasake maidawa kunnenta tace "bama nan karkuzo lalle muna asibiti" tacire wayan daga kunnenta ta katse wayan.
Rawa jikin Aliyu yafara da sauri yasake dialing number dan gani yayi kaman kunenshi ba daidai yajiba Boldest dinshi dayagani ji looking strong ne za'ace batada lpy, picking Ammi tayi tace "hello, hello" shiru yayi ya kasa magana dan bala'in nauyin Ammi yakeji, katse wayan yayi da sauri ya shiga Google map dan nemo inda wayar take so yake yay tracking din wayan kaman yanda yay jiya dan wayanshi nada karfin tracking any number, jiyama haka yay har yaje cafe daya ganta. _"Spectrum private hospital, Abuja"_ yanunamai, tashi yayi daga kan dadduman ya zura bedroom slippers dinshi ko tsayawa chanza pyjamas din jikinshi baiyiba yadau car key yafito yay wajen motar shi yabude da sauri ya shiga yatada, horn yayi aka budemai Gate yaja motar da shegen gudu yafita daga gidan.