Sashe 7
Zakisan Ko Ni Waye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
💜💛💙💚♥
ZAKISAN KONI WAYE
💚💙💜💛♥
®zuwairat(ummu maryam)
🔟
"Dan Allah Malam kayi hakuri" yagayawa maigadin lokacin daya karasa bakin gate ,
"Bakomai" ya amsa mashi.
Salem fita yayi jiki ba kwari amman bai fidda niyyanshi na san ganintaba,
"I will not give up" ya fadawa kansa, yana fita ya hangi Abdul tsaye jikin motan, yana ganin Salem yagane basu daidaitaba, takawa Abdul yayi ya karasa wurin Salem dake tafiya kaman Wanda kwai ya fashewa aciki.
"Sir how far" Abdul ya tambayeshi, ahankali Salem yace
"Ban gantaba"
"No yawa...zamu dawo gobe" ya cewa Salem, daga mashi kai Salem yayi, Abdul yayi mamaki chanjin yanayin Salem cos tunda suka baro abuja sukazo Kano baitaba bin yarinya gidansu ba ,kawai daya sauke yarinya zai nuna yanasonta amman dasun disgashi bai kara takansu amman wannan karin gashi yazo gidan yarinya kuma bai samu ganintaba Amman ya yarda su dawo.
Bakin mota suka isa Abdul yayi saurin bude mashi baya ya zauna,sannan shi yazoma ya zauna driver seat suka bar wajen.
Har suka bar wajen bai bar tunanin abinda yafaruba, kuma shi bai tabajin yanason ganin mace sau biyu kaman yanda yakeson ganintaba
"Ohhh..I don't even know her name" yadawa kanshi ahankali,
"Sir kayimin magana ne?" Abdul yajuyo tare da tambayanshi, kai kawai Salem ya girgiza mashi.
Ahaka suka isah gida babu mai cewa komai. look
Wacegari tunda wuri akayi mashi chanjin fuskata sannan aka kawo masu lunch daga cilantro Indian restaurant. Suna gamawa suka kama hanya gidansu ameera, still yau ma Abdul ne ke tukin motan, suna zuwa yayi parking inda yayi jiya Salem ya fito yana aduan Allah yasa ya samu ganinta.
Bakin gate yaje yayi knocking, still tsohon jiya ya bude mashi, yana ganin Salem yanayin fuskanshi ya sauya
"Malam kai kuma..."
"Ina wuni" Salem ya gaiceshi, mitumin irin mutanen nan ne masu son yara masu girmama manyansu, ahankali yace
"Lafiya lau..." Kafin ya kara magana Salem yayi saurin cewa
"Baba dan Allah kayi hakuri ka kiramin yarinya nan.." Mutumin shuru yayi yana tunanin wai meyasa wannan dan arzikin yake zuwa Neman wannan shaidaniyan yarinyan, kaman yacewa Salem ka bar yarinyan nan bata da halin kirki Amman sai yayi shuru don ba abinda aka kawoshi yi bane
"Malam so kake in rasa hanyar bawa yarana abinci?" Girgiza mashi kai Salem yayi
"To indai bakason in rasa aikina kar kara aikena kiran yarinyan nan" Dan jinginawa Salem yayi da gate din sannan yace
"Baba...nawa ne albashinka?" Kallonshi mutumin ya danyi sannan yace
"Dubu hamsin" Dan murmushi Salem yayi kafin yace
"To in na biyaka albashinka na wata hudu zaka ..." Bai karasaba mutumin ya zaro ido tare dacewa
"Ban ganeba " yafada yana kallon Salem
"Ina na baka 200k zaka kiramin ita?" Washe hakori mitumin yayi
"Ai sai in kawo maka kanta ma" dariya Salem yayi don furucinshi,Salem komawa yayi wurin Abdul yaamshi wrapper na dubu2 guda biyu, kallonshi Abdul yayi
"Sir in kabashi wannan kudin baka ganin zaka nuna identify dinka?"
"Ai nasan bazai gaya masuba"
"Are you sure?... Don banason a gane ka"
"Don't worry..I will make sure of that" ya juya yakoma wurin mutumin,
Mika mashi kudin yayi kafin yace
"Amman yazama sirri tsakanin mu" washe hokara mutumin yayi
"Nikam wa zan gayawa ... Da ganin ka asan mai naira ne kai dan ko kadan kirarka bata kama dana talaka" shikam Salem banda daria babu abinda yake yi, bude mashi gate din yayi
"Shigo" ya fadawa Salem, yana daria yashiga ya zauna inda ya zauna jiya, sauri ya maida gate din sannan yayi hanyan falo dagudu.
Abinka da Wanda ya saba da hutu yayi relaxing kaman gidanshi yake zaune.
Shika mutumin yana shigan falo ya hangi ameera zaune kan dinning ita kadai,daga ita sai bump short sai shimi Mara kauri, sallama yayi Amman ameera bata daga kaiba balle ta kalleshi ko kuma ta amsa mashi sallaman, ahankali ya kara matsawa kusa daita tare da karfin gwaiwan 200k dake aljihunshi, sallam yakara yi sai lokacin ameera ta daga kanta fuskanta kaman wacce akayi wa albishir da jahannama
"Ya akayi you disgusting creature.." Ahankali yace
"Hajiya wani ne yace in kira..." Wani irin dirty look ta yi mashi kafin tace
" koma waye ya kirani..in kuma bashi da number ta yasan inda dare yayi mashi" tafada tare da maida hankalinta kan abinda take ci, juyawa yayi ya fita.
Salem da yayi balancing kan kujera yana lumshe lulu eyes dinshi ya mike zaune yana jiran yaji abinda tsohon zai ce.
"Alh yace ka kirata...$" tsohon ya fadawa Salem,
"Baba ka bani number ta mana " ido tsohon ya zaro kafin yace
"Alh INA zan samu number ta...gaskiya babu mai number ta cikin maaikatan gidan nan" shuru Salem yayi yana tunanin me zaiyi don gani yake in bai sata a ido ba bacci zai gagareshi
"Baba dan Allah kace mata tabaka number ta" dan murmushi tsohon yayi yana tunanin wannan bawan Allah bai san wancan yar iskan yarinyan ba, don yasan ko duniya zasu taru a kanta bazata bashi number ba Amman bayan son yi mashi gardama
"To " kawai ya amsa wa Salem sannan ya koma.
Ya shiga falo da sallam, ran ameera in yayi dubu to duka sun baci, bata daga kaiba Amman tana tunanin abinda zata yimashi yaji dadi
"Hajiya yace ki bashi numberki" yafada babu tsoro a muryanshi don gani yake tunda yana da 200k cash daidai yake da uban kowa, ameera daga kanta tayi kafin tace
"You creepy being me nayi maka...jiya ka hanani kallon program dina yau kuma ka hanani Cin abincina...any way number yace ka amsar mashi ko?"
" eh " ya amsa mata, mikewa tayi daga kan dinning sannan tace
"Ka jirani" tafada mashi kaman wani abun kirki, saman bene ta hau, direct dakinta ta shiga ta dauko pepper spray wato turare mai yaji ta zauko, hannunta daya rike da turaren dayan kuma rike da takarda, tana zuwa tayi kaman zata bashi takardan, yana miko mata hannun ta fesa mashi turaren direct cikin idonshi, da gudu yafara tsale2 yana ihu
"Wayyo idona!!..idona! ..idona...na shiga uku na lalace...ta kashemin ido...wayyo..idona" ihu kawai yake, ameera kallon hanyan stairs tayi don kar mom ta ji muryan shi taci uwarta , shikam mai gadin ya rasa hanyar fita don idonshi basu buduwa, da sauri ameera ta fara Ingizashi har suka fita waje.
Salem dake zaune ya hangeta daga nesa ta wani turo tsohon waje kuma kaman walkiya takoma ciki tare da rufe kofan falon. Har lokacin tsohon baibar ihunba
"Shikenan idona basu gani..." Da sauri Salem ya taso yazo wurin tsohon, shikam tsohon kokarin bude idonshi yake amman daya bude sai ya kara fashewa da ihu, cikin hanzari Salem ya karasa wurin tsohon
"Baba lafia... Me yasameka..." Cikin kuka tsohon yace
"Alh ka tafi...." Salem rikeshi yayi
"Kayi hakuri...laifina ne... Bari intafi da kai hospital.." Tsohon da har lokacin bai bar kukaba saboda azaban da yakeji cikin idonshi yace
"Ba laifinka bane dana..kwadayina yajamin...kawai ka tafi..." Hankalin Salem yayi mugun tashi cos tunda aka haifeshi bai taba ganin babban mutum yana zubda hawaye hakaba.
"Ko kadan baka da laifi baba..." Bai karasaba tsohon yace
"kai kawai ka tafi ...inkuma kudin ka kake so sai in baka..."
"Aa kar kabani Amman dan Allah ka amsamin tambayata...waya zuba maka wani abu cikin ido?" Tsohon yadan yi kokarin bude idonshi, duk da azaban dayake ji yayi halin maza ya barsu bude
"Subhanallahi... Please baba ka bari in kaika hospital kar idonka ya sami matsala" yafada lokacin da yaga yanda idon tsohon suka koma ja sosai, kai tsohon ya girgiza mashi tare dacewa
"Ka tafi dan son annabi" Salem bai kara cewa komaiba ya tafi.
Mommy su ameera kam bata San abinda ke faruwaba cos tana dakinta tana bacci shikuma sarkin rahoto affan yana dakinshi yana video game.
Salem na fita Abdul ya bude mashi kofan mota, yanayin shi ya nuna babu nasara
"Sir halan yauma baka samu ganintaba"Abdul ya tambayeshi, shuru Salem yayi for a moment kafin yace
" eh bangantaba..Amman am not coming back... Ina tunanin da akwai abinda ke faruwa cikin gidan da bai kamataba ...they is something weird about the family "
"OK sir" Kawai ya amsa mashi don bayason yiwa oganshi shishigi.
Salem kam tunanin tsohon yake, don gani yake kaman da kar idon tsohon su dawo daidai, aranan bai samu sukunin kirkiba don daya tuna yanda idon tsohon yakoma sai tsigan jikinshi ya tashi.
Around 9pm yakira Khalid yabashi labarin abinda yafaru, Khalid cewa yayi
"Slim kana tunanin yarinyan ce ta zuba mashi wani abu a ido?" Salem dake kwance daure da towel yace
"That's what am thinking don na tabbatar ita ce ta ingizo tsohon" dariya Khalid yayi kafin yace
"Taxi driver kodai inzo Kano ka kaini gidansu yarinya mu dan koyawa dukkan gidansu respect?" Salem tsoki yayi tare da katse wayanshi
💛♥💙💚💜
ZAKISAN KONI WAYE
💜💙💚💛❤
®zuwairat(ummu maryam)
1⃣1⃣
Aranan Salem baiyi dinner ba don tunani kawai yake, amman abinda ya bashi mamaki shine yanda zuciyanshi bai daina son zuwa gidanba,
"Ya Allah... Why is my heart forcing me to a bad place?" Ya tambayi kanshi, Haka ya kwana da tunani iri2 cikin zuciyanshi.
Wacegari bai fitaba, Abdul ya tambayeshi ko lafia bazasu fitaba? Amman ko juyawa baiyiba balle ya bashi amsa.
Atakaice saida sukayi kwana uku basu fitaba, abin takaici Shine acikin kwana ukun zuciyan Salem bai daina shaawan komawa gidanba, yayi2 amman ina ya kasan don anashi tunanin ko baije dan yarinyan ba ya kamata ya koma saboda tsohon da ya jawa wulakanci.
Bayan an chanja mashi fuskah ya fita, shiryawa Abdul yayi Amman sai Salem yace mashi ya zauna gida tunda ba nesa zashiba, Abdul baisoba tunda yasan Salem bai gane gari da zai fita shi kadaiba amman ko kadan bayason yiwa Salem gardama, yana fita direct gidansu ameera ya nufa. Karfe hudu da rabi yaisa gidan, parking yayi sannan ya fito.
ZAKISAN KONI WAYE
💚💙💜💛♥
®zuwairat(ummu maryam)
🔟
"Dan Allah Malam kayi hakuri" yagayawa maigadin lokacin daya karasa bakin gate ,
"Bakomai" ya amsa mashi.
Salem fita yayi jiki ba kwari amman bai fidda niyyanshi na san ganintaba,
"I will not give up" ya fadawa kansa, yana fita ya hangi Abdul tsaye jikin motan, yana ganin Salem yagane basu daidaitaba, takawa Abdul yayi ya karasa wurin Salem dake tafiya kaman Wanda kwai ya fashewa aciki.
"Sir how far" Abdul ya tambayeshi, ahankali Salem yace
"Ban gantaba"
"No yawa...zamu dawo gobe" ya cewa Salem, daga mashi kai Salem yayi, Abdul yayi mamaki chanjin yanayin Salem cos tunda suka baro abuja sukazo Kano baitaba bin yarinya gidansu ba ,kawai daya sauke yarinya zai nuna yanasonta amman dasun disgashi bai kara takansu amman wannan karin gashi yazo gidan yarinya kuma bai samu ganintaba Amman ya yarda su dawo.
Bakin mota suka isa Abdul yayi saurin bude mashi baya ya zauna,sannan shi yazoma ya zauna driver seat suka bar wajen.
Har suka bar wajen bai bar tunanin abinda yafaruba, kuma shi bai tabajin yanason ganin mace sau biyu kaman yanda yakeson ganintaba
"Ohhh..I don't even know her name" yadawa kanshi ahankali,
"Sir kayimin magana ne?" Abdul yajuyo tare da tambayanshi, kai kawai Salem ya girgiza mashi.
Ahaka suka isah gida babu mai cewa komai. look
Wacegari tunda wuri akayi mashi chanjin fuskata sannan aka kawo masu lunch daga cilantro Indian restaurant. Suna gamawa suka kama hanya gidansu ameera, still yau ma Abdul ne ke tukin motan, suna zuwa yayi parking inda yayi jiya Salem ya fito yana aduan Allah yasa ya samu ganinta.
Bakin gate yaje yayi knocking, still tsohon jiya ya bude mashi, yana ganin Salem yanayin fuskanshi ya sauya
"Malam kai kuma..."
"Ina wuni" Salem ya gaiceshi, mitumin irin mutanen nan ne masu son yara masu girmama manyansu, ahankali yace
"Lafiya lau..." Kafin ya kara magana Salem yayi saurin cewa
"Baba dan Allah kayi hakuri ka kiramin yarinya nan.." Mutumin shuru yayi yana tunanin wai meyasa wannan dan arzikin yake zuwa Neman wannan shaidaniyan yarinyan, kaman yacewa Salem ka bar yarinyan nan bata da halin kirki Amman sai yayi shuru don ba abinda aka kawoshi yi bane
"Malam so kake in rasa hanyar bawa yarana abinci?" Girgiza mashi kai Salem yayi
"To indai bakason in rasa aikina kar kara aikena kiran yarinyan nan" Dan jinginawa Salem yayi da gate din sannan yace
"Baba...nawa ne albashinka?" Kallonshi mutumin ya danyi sannan yace
"Dubu hamsin" Dan murmushi Salem yayi kafin yace
"To in na biyaka albashinka na wata hudu zaka ..." Bai karasaba mutumin ya zaro ido tare dacewa
"Ban ganeba " yafada yana kallon Salem
"Ina na baka 200k zaka kiramin ita?" Washe hakori mitumin yayi
"Ai sai in kawo maka kanta ma" dariya Salem yayi don furucinshi,Salem komawa yayi wurin Abdul yaamshi wrapper na dubu2 guda biyu, kallonshi Abdul yayi
"Sir in kabashi wannan kudin baka ganin zaka nuna identify dinka?"
"Ai nasan bazai gaya masuba"
"Are you sure?... Don banason a gane ka"
"Don't worry..I will make sure of that" ya juya yakoma wurin mutumin,
Mika mashi kudin yayi kafin yace
"Amman yazama sirri tsakanin mu" washe hokara mutumin yayi
"Nikam wa zan gayawa ... Da ganin ka asan mai naira ne kai dan ko kadan kirarka bata kama dana talaka" shikam Salem banda daria babu abinda yake yi, bude mashi gate din yayi
"Shigo" ya fadawa Salem, yana daria yashiga ya zauna inda ya zauna jiya, sauri ya maida gate din sannan yayi hanyan falo dagudu.
Abinka da Wanda ya saba da hutu yayi relaxing kaman gidanshi yake zaune.
Shika mutumin yana shigan falo ya hangi ameera zaune kan dinning ita kadai,daga ita sai bump short sai shimi Mara kauri, sallama yayi Amman ameera bata daga kaiba balle ta kalleshi ko kuma ta amsa mashi sallaman, ahankali ya kara matsawa kusa daita tare da karfin gwaiwan 200k dake aljihunshi, sallam yakara yi sai lokacin ameera ta daga kanta fuskanta kaman wacce akayi wa albishir da jahannama
"Ya akayi you disgusting creature.." Ahankali yace
"Hajiya wani ne yace in kira..." Wani irin dirty look ta yi mashi kafin tace
" koma waye ya kirani..in kuma bashi da number ta yasan inda dare yayi mashi" tafada tare da maida hankalinta kan abinda take ci, juyawa yayi ya fita.
Salem da yayi balancing kan kujera yana lumshe lulu eyes dinshi ya mike zaune yana jiran yaji abinda tsohon zai ce.
"Alh yace ka kirata...$" tsohon ya fadawa Salem,
"Baba ka bani number ta mana " ido tsohon ya zaro kafin yace
"Alh INA zan samu number ta...gaskiya babu mai number ta cikin maaikatan gidan nan" shuru Salem yayi yana tunanin me zaiyi don gani yake in bai sata a ido ba bacci zai gagareshi
"Baba dan Allah kace mata tabaka number ta" dan murmushi tsohon yayi yana tunanin wannan bawan Allah bai san wancan yar iskan yarinyan ba, don yasan ko duniya zasu taru a kanta bazata bashi number ba Amman bayan son yi mashi gardama
"To " kawai ya amsa wa Salem sannan ya koma.
Ya shiga falo da sallam, ran ameera in yayi dubu to duka sun baci, bata daga kaiba Amman tana tunanin abinda zata yimashi yaji dadi
"Hajiya yace ki bashi numberki" yafada babu tsoro a muryanshi don gani yake tunda yana da 200k cash daidai yake da uban kowa, ameera daga kanta tayi kafin tace
"You creepy being me nayi maka...jiya ka hanani kallon program dina yau kuma ka hanani Cin abincina...any way number yace ka amsar mashi ko?"
" eh " ya amsa mata, mikewa tayi daga kan dinning sannan tace
"Ka jirani" tafada mashi kaman wani abun kirki, saman bene ta hau, direct dakinta ta shiga ta dauko pepper spray wato turare mai yaji ta zauko, hannunta daya rike da turaren dayan kuma rike da takarda, tana zuwa tayi kaman zata bashi takardan, yana miko mata hannun ta fesa mashi turaren direct cikin idonshi, da gudu yafara tsale2 yana ihu
"Wayyo idona!!..idona! ..idona...na shiga uku na lalace...ta kashemin ido...wayyo..idona" ihu kawai yake, ameera kallon hanyan stairs tayi don kar mom ta ji muryan shi taci uwarta , shikam mai gadin ya rasa hanyar fita don idonshi basu buduwa, da sauri ameera ta fara Ingizashi har suka fita waje.
Salem dake zaune ya hangeta daga nesa ta wani turo tsohon waje kuma kaman walkiya takoma ciki tare da rufe kofan falon. Har lokacin tsohon baibar ihunba
"Shikenan idona basu gani..." Da sauri Salem ya taso yazo wurin tsohon, shikam tsohon kokarin bude idonshi yake amman daya bude sai ya kara fashewa da ihu, cikin hanzari Salem ya karasa wurin tsohon
"Baba lafia... Me yasameka..." Cikin kuka tsohon yace
"Alh ka tafi...." Salem rikeshi yayi
"Kayi hakuri...laifina ne... Bari intafi da kai hospital.." Tsohon da har lokacin bai bar kukaba saboda azaban da yakeji cikin idonshi yace
"Ba laifinka bane dana..kwadayina yajamin...kawai ka tafi..." Hankalin Salem yayi mugun tashi cos tunda aka haifeshi bai taba ganin babban mutum yana zubda hawaye hakaba.
"Ko kadan baka da laifi baba..." Bai karasaba tsohon yace
"kai kawai ka tafi ...inkuma kudin ka kake so sai in baka..."
"Aa kar kabani Amman dan Allah ka amsamin tambayata...waya zuba maka wani abu cikin ido?" Tsohon yadan yi kokarin bude idonshi, duk da azaban dayake ji yayi halin maza ya barsu bude
"Subhanallahi... Please baba ka bari in kaika hospital kar idonka ya sami matsala" yafada lokacin da yaga yanda idon tsohon suka koma ja sosai, kai tsohon ya girgiza mashi tare dacewa
"Ka tafi dan son annabi" Salem bai kara cewa komaiba ya tafi.
Mommy su ameera kam bata San abinda ke faruwaba cos tana dakinta tana bacci shikuma sarkin rahoto affan yana dakinshi yana video game.
Salem na fita Abdul ya bude mashi kofan mota, yanayin shi ya nuna babu nasara
"Sir halan yauma baka samu ganintaba"Abdul ya tambayeshi, shuru Salem yayi for a moment kafin yace
" eh bangantaba..Amman am not coming back... Ina tunanin da akwai abinda ke faruwa cikin gidan da bai kamataba ...they is something weird about the family "
"OK sir" Kawai ya amsa mashi don bayason yiwa oganshi shishigi.
Salem kam tunanin tsohon yake, don gani yake kaman da kar idon tsohon su dawo daidai, aranan bai samu sukunin kirkiba don daya tuna yanda idon tsohon yakoma sai tsigan jikinshi ya tashi.
Around 9pm yakira Khalid yabashi labarin abinda yafaru, Khalid cewa yayi
"Slim kana tunanin yarinyan ce ta zuba mashi wani abu a ido?" Salem dake kwance daure da towel yace
"That's what am thinking don na tabbatar ita ce ta ingizo tsohon" dariya Khalid yayi kafin yace
"Taxi driver kodai inzo Kano ka kaini gidansu yarinya mu dan koyawa dukkan gidansu respect?" Salem tsoki yayi tare da katse wayanshi
💛♥💙💚💜
ZAKISAN KONI WAYE
💜💙💚💛❤
®zuwairat(ummu maryam)
1⃣1⃣
Aranan Salem baiyi dinner ba don tunani kawai yake, amman abinda ya bashi mamaki shine yanda zuciyanshi bai daina son zuwa gidanba,
"Ya Allah... Why is my heart forcing me to a bad place?" Ya tambayi kanshi, Haka ya kwana da tunani iri2 cikin zuciyanshi.
Wacegari bai fitaba, Abdul ya tambayeshi ko lafia bazasu fitaba? Amman ko juyawa baiyiba balle ya bashi amsa.
Atakaice saida sukayi kwana uku basu fitaba, abin takaici Shine acikin kwana ukun zuciyan Salem bai daina shaawan komawa gidanba, yayi2 amman ina ya kasan don anashi tunanin ko baije dan yarinyan ba ya kamata ya koma saboda tsohon da ya jawa wulakanci.
Bayan an chanja mashi fuskah ya fita, shiryawa Abdul yayi Amman sai Salem yace mashi ya zauna gida tunda ba nesa zashiba, Abdul baisoba tunda yasan Salem bai gane gari da zai fita shi kadaiba amman ko kadan bayason yiwa Salem gardama, yana fita direct gidansu ameera ya nufa. Karfe hudu da rabi yaisa gidan, parking yayi sannan ya fito.