Sashe 13
Zakisan Ko Ni Waye Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
❤💙💚💜💛
Tawa kam tun ranar da Salem ya ajiye ta bata kara tunashi ba sai yau da take kwance gaman maminta tanayi mata ta tanayi mata tausa kasancewan kullum mami sai tayi mata tausa in dare yayi saboda yawan gajiya, zumbur ta mike zaune kaman wacce ta tuna abu ta jiya wajen mami tafara cewa
"Mami kin san wannan mutumin da nake baki labarin shi kwana kin baya?" Cikin magana irin ta wayanda basu jin dadi sosai mami tace
"Wane mutum kenan" da sauri tawa tace
"Wannan mutum da wata yarinya ta Mara..."
"Eh na tunashi..me ya sameshi kuma?" "Ba komai..jekaranjiya na ganshi har ya bani lift..."
"Meye lift?" Mami ta tambayeta
"Ya maido gida kyauta..." Baki mami ta bude tana
"Ah..ah..ah..toyin... Kina hawan motan Wanda baki Sani bako?..." Da sauri tawa tace
"Mami ban taba hawan motan kowaba...shima rokona yayi..." Cikin fada mami yacigaba dacewa
"Rokonki din banza...salan a yanke maki kai?...in badan yaran yanzu Baku da tsoro ba ina ke ina hawan motan Wanda baki saniba..."
"Mami..yi hakuri...bazan karaba.."
"Ke kullum cikin bada hakuri kike..." Tafada cikin fada sannan ta sassauta murya tafara cewa
"Omomi...bawai ina hanaki samun sauki bane..Amman irin abubuwan dake faruwa yanzu ya kamata ko wacce yarinya ta guji mutanen da bata saniba.."
"Mami sorry..."/
" naji..kar ki kara" kai Tawa ta gyadawa mami
"Kwanta in cigaba dayi maki tausan" ba musu tawa ta kwanta tayi rubda ciki, acikin ranta tana tunanin
"Da ganin wannan mutumin ba mugubane..wai oromi...shi dole sai yayi yarenmu" mami sai ganin tawa tayi tadan yi murmushi
"Kini?" Mami ta tambayeta, girgiza kanta tayi sannan tace
"Ba komai"
❤💙💚💜💛
Salem kam yana zaune yana video call da agent dinshi yana nuna mashi yanda gidan yake, daya kalli yanayin gidan sai yayi murmushi don babu abinda yakeyi mashi dadi irin ya tuna ameera zai kai gidan.
"Gaskiya kunyi kokari tunda with in sati daya har kunyi rufi"
"Yes sir...Amman inason in tambayeka" agent din yafada
"Am listening" Salem ya amsa mashi sannan agent din yacigaba dacewa
"Sir a toilet din water system zaa saka? Ko ayishi pit toilet"
"Wane irin water system.. Kawai pit...sannan tunda an kusa gamawa inason..
Forget kawai" yafada kaman Wanda ya tuna wani abu.
Yanzu rabonshi da ganin tawa sati daya kuma shikadai yasan irin kokarin da yake, don so kawai yake ya kara sakata ido koda saudaya ne, kullum in yakira Khalid babu abinda yake kara gaya mashi illah kar ya kuskura ya cemata komai, kawai with time zai mance ta Amman ya lura hakan ba mai yuwa bane
Around 4pm aka chanza mashi fuska ya fita shi kadai, don restaurant din da tawa ke aiki kusa yake da gidan shi.
Bayan ya isawurin yayi parking wani wuri sai ya taka da kafa zuwa restaurant din. Daga nesa ya hangi tawa tana amsan kudi daga hannun wani mutum, hannu tasa cikin apron din dake jikin ta ta fiddo chanji tabawa mutumin tare da Dan runtsunawa. Kallon tayi, sanye take cikin lace Wanda kudin ta bazaifi 3k ba sai dan hijjab Wanda bai wuce kuguntaba,batayiba kwalliyaba Amman fuskanta babu laifi, Dan kara matsawa yayi kusa da wurin , kallon yanda bakinta ke magana ahankali yayi da alaman waka take ji, ahankali ya zo kusa daita, daga kan datayi sai sukayi ido hudu, murmushi ta sakar mashi shima ya mayar mata martani, da sauri ta mike tare da saka hannunta cikin hijjab dinta ta fiddo earpiece sannan tace
"Lah..ina wuni" ta gaidashi
"Oremi ya kike?" Dan daria tayi sannan tace
"Baka mance ba kenan.." Shima daria yayi
"Ya zaayi in mance"
"Inawuni" takara kara cewa wannan Karin har da dan runtsunawa
"Lafiya lau..ya aiki?"
"Alhamdulillah ..zauna " tafada tana nuna mashi inda ta tashi, cikin zolaya yace
"In zauna?..in mai wurin tazo ta tadani fa?" Cikin daria tace
"Sha kuruminka..batanan tayi tafiya" wurin data tashi ya zauna, tawa ta ajiye Wayanta kusa dashi ta shiga cikin inda suke ajiye abincinsu na sayarwa, Salem kallon wayan yayi yaga techno ce Wanda ko 1k bazai iya sayanta ba, earpiece din yadan dauka ya saka cikin kunneshi yaji anacewa
"Dani dake mun dace" da sauri yacire earpiece din daga kunnenshi don kara wayan zata Iya kashe mashi kunne, baijin wakan hausa Amman wakan tayi mashi dadi,
"Dani dake mun dace kam" ya maimaita cikin ranshi, bai ankaraba yaji tace
"Malam bisimillah" sai lokacin ya dawo hankalinshi, daga kai yayi sukayi ido hudu sai yaji tsigan jikinshi na tashi at the same time gabanshi ya fadi, itama tawa Dan daga kirjinta tayi, kuma tayi saurin dauke hannunta, sai yayi karfin halin cewa
"Oremi sunana ba Malam ba..sunana..." Ahankali tace
"Sorry.. Meye sunan ka?" Dan shuru yayi yana tunanin yayi mata karyan sunan shi sai kuma yayi tunanin kar karyan yayi yawa
"Sunana Salem"
"Oga sa..."
"Meye oga kuma...gaskiya banason sunan."
"To sorry...sir Salem" gabanshi faruwa yayi don tunanin ko tasan shi waye yayi, don yasan dukkan maaikatanshi haka suke ce mashi
"Meye kuma sir Salem?" Yayi karfIn halin cemata, Dan murmushi tayi kafin tace
"Ai bazan iya kiran sunanka direct ba.."
"Nima ki kirani da oremi mana" zatayi magana yace
"Please"
"OK..OK..OK...naji oremi kazo kaci abinci" ido Salem ya gwalo
"Ai ba abinci nazo ciba..bani da ko sisi" Dan daria tayi
"Kar ka damu zan saka kudin da kudina..so please kazo kaci" kallon environment din yayi, tunda aka haifeshi bai taba cin abinci a public place ba sannan yasan ko ruwa yayi gigin sha sai ya amayar da dukkan abinci dayaci don shi asalima kyaman wajen yake
"Na koshi" Marairacewa tayi
"Please fa kaci..kaga last time ka rokeni nashiga taxi dinka to nima ina rokonka kaci abinci" shidai yasan yarinya nan is perfect for him
"In na gaya mik gaskiya zaki yarda?" Kai ta daga mashi alaman eh sannan yace
"Azumi nake" Dan hararan zolaya tayi mashi sannan tace
"To shikenan" abinci ta maida sannan ta dawo ta dauki kujera ta zauna Dan nesa dashi, kallonta yayi sannan yace
"Oremi wani taimako nakeso kiyi min"
"Ok...oremi"
"Ance nan Kano da akwai saukin kaya shine nakeson ki taimakamin ki rakani kasuwa inason zan siyawa kanwata kayan boarding school" shuru tawa tayi kaman mai yin tunani sannan tace
"Ok...Amman zan gayawa mami in ta yarda zan rakaka"
G ❤💙💚💜💛
ZAKISAN KONI WAYE
💙💚💜💛❤
®zuwairat(ummu maryam)
1⃣7⃣
Kallon ta yayi for a moment sannan yace
"To in mami ta kifa?"
"Shikenan.. Bazan rakaka ba"
"Allah yasa ta yarda"
"Ameen" shuru yayi yana tunanin abinda zai ce mata don bayan son tafiya yanzu shikuma ba gwanin fira da mata bane,
"To in mami ta yarda nan zanzo sai mu tafi?" Kai ta girgiza mashi
"Aa..sai kazo gidansu mutafi.."
"Ya zaayi in gane mami ta yarda..ko nan zanzo amsan amsata.." Kai ta kara girgiza mashi
"Gaskiya kar kakara yuwa nan tunda madam gobe zata dawo..kawai kazo gidanmu muyi list kar mu shiga kasuwa mu rasa abinda zamu siya..."
"To shikenan" mikewa yayi
"Ni zan tafi" daga zaune ta danyi waving dinshi tare dacewa
"Bye.." Kura mata ido yayi
"Ko in tsaya in ajiye ki?"
"Aa nagode"
"Please.." Yafada cikin muryan yan mata, daria tayi
"No..nima dana baka abinci kinci kayi"
"Bhaki yarda ina azumiba kenan"
"Wane irin azumi akeyi ranar laraba?" Shuru yayi baisan abin cewaba, yafara takawa yana cewa
"Shikenan.. Sai nazo" waving dinshi takarayi sannan ta maida earpiece dinta cikin kunnenta.
Salem yana tafiya yana tunanin halin tawa...wai shi zata siyawa abinci... Dan murmushi yayi sannan yace
"You are kind and generous.." Haka ya koma gida yana tunanin inama bahaushiya ce da yanda yake jin kaunanta acikin ranshi ajiye karyan identity dinshi zaiyi ya aureta cikin sati daya koda kowa batasonshi, Amman in ya tuna yarenta sai hankalinshi ya tashi don yasan da kyar ummanshi zata yarda,dan abbanshi kam bashi da matsala don da akwaishi da understanding saidai ko kadan baya son abinda zai batawa first love dinshi rai.
Tawa kam tun ranar da Salem ya ajiye ta bata kara tunashi ba sai yau da take kwance gaman maminta tanayi mata ta tanayi mata tausa kasancewan kullum mami sai tayi mata tausa in dare yayi saboda yawan gajiya, zumbur ta mike zaune kaman wacce ta tuna abu ta jiya wajen mami tafara cewa
"Mami kin san wannan mutumin da nake baki labarin shi kwana kin baya?" Cikin magana irin ta wayanda basu jin dadi sosai mami tace
"Wane mutum kenan" da sauri tawa tace
"Wannan mutum da wata yarinya ta Mara..."
"Eh na tunashi..me ya sameshi kuma?" "Ba komai..jekaranjiya na ganshi har ya bani lift..."
"Meye lift?" Mami ta tambayeta
"Ya maido gida kyauta..." Baki mami ta bude tana
"Ah..ah..ah..toyin... Kina hawan motan Wanda baki Sani bako?..." Da sauri tawa tace
"Mami ban taba hawan motan kowaba...shima rokona yayi..." Cikin fada mami yacigaba dacewa
"Rokonki din banza...salan a yanke maki kai?...in badan yaran yanzu Baku da tsoro ba ina ke ina hawan motan Wanda baki saniba..."
"Mami..yi hakuri...bazan karaba.."
"Ke kullum cikin bada hakuri kike..." Tafada cikin fada sannan ta sassauta murya tafara cewa
"Omomi...bawai ina hanaki samun sauki bane..Amman irin abubuwan dake faruwa yanzu ya kamata ko wacce yarinya ta guji mutanen da bata saniba.."
"Mami sorry..."/
" naji..kar ki kara" kai Tawa ta gyadawa mami
"Kwanta in cigaba dayi maki tausan" ba musu tawa ta kwanta tayi rubda ciki, acikin ranta tana tunanin
"Da ganin wannan mutumin ba mugubane..wai oromi...shi dole sai yayi yarenmu" mami sai ganin tawa tayi tadan yi murmushi
"Kini?" Mami ta tambayeta, girgiza kanta tayi sannan tace
"Ba komai"
❤💙💚💜💛
Salem kam yana zaune yana video call da agent dinshi yana nuna mashi yanda gidan yake, daya kalli yanayin gidan sai yayi murmushi don babu abinda yakeyi mashi dadi irin ya tuna ameera zai kai gidan.
"Gaskiya kunyi kokari tunda with in sati daya har kunyi rufi"
"Yes sir...Amman inason in tambayeka" agent din yafada
"Am listening" Salem ya amsa mashi sannan agent din yacigaba dacewa
"Sir a toilet din water system zaa saka? Ko ayishi pit toilet"
"Wane irin water system.. Kawai pit...sannan tunda an kusa gamawa inason..
Forget kawai" yafada kaman Wanda ya tuna wani abu.
Yanzu rabonshi da ganin tawa sati daya kuma shikadai yasan irin kokarin da yake, don so kawai yake ya kara sakata ido koda saudaya ne, kullum in yakira Khalid babu abinda yake kara gaya mashi illah kar ya kuskura ya cemata komai, kawai with time zai mance ta Amman ya lura hakan ba mai yuwa bane
Around 4pm aka chanza mashi fuska ya fita shi kadai, don restaurant din da tawa ke aiki kusa yake da gidan shi.
Bayan ya isawurin yayi parking wani wuri sai ya taka da kafa zuwa restaurant din. Daga nesa ya hangi tawa tana amsan kudi daga hannun wani mutum, hannu tasa cikin apron din dake jikin ta ta fiddo chanji tabawa mutumin tare da Dan runtsunawa. Kallon tayi, sanye take cikin lace Wanda kudin ta bazaifi 3k ba sai dan hijjab Wanda bai wuce kuguntaba,batayiba kwalliyaba Amman fuskanta babu laifi, Dan kara matsawa yayi kusa da wurin , kallon yanda bakinta ke magana ahankali yayi da alaman waka take ji, ahankali ya zo kusa daita, daga kan datayi sai sukayi ido hudu, murmushi ta sakar mashi shima ya mayar mata martani, da sauri ta mike tare da saka hannunta cikin hijjab dinta ta fiddo earpiece sannan tace
"Lah..ina wuni" ta gaidashi
"Oremi ya kike?" Dan daria tayi sannan tace
"Baka mance ba kenan.." Shima daria yayi
"Ya zaayi in mance"
"Inawuni" takara kara cewa wannan Karin har da dan runtsunawa
"Lafiya lau..ya aiki?"
"Alhamdulillah ..zauna " tafada tana nuna mashi inda ta tashi, cikin zolaya yace
"In zauna?..in mai wurin tazo ta tadani fa?" Cikin daria tace
"Sha kuruminka..batanan tayi tafiya" wurin data tashi ya zauna, tawa ta ajiye Wayanta kusa dashi ta shiga cikin inda suke ajiye abincinsu na sayarwa, Salem kallon wayan yayi yaga techno ce Wanda ko 1k bazai iya sayanta ba, earpiece din yadan dauka ya saka cikin kunneshi yaji anacewa
"Dani dake mun dace" da sauri yacire earpiece din daga kunnenshi don kara wayan zata Iya kashe mashi kunne, baijin wakan hausa Amman wakan tayi mashi dadi,
"Dani dake mun dace kam" ya maimaita cikin ranshi, bai ankaraba yaji tace
"Malam bisimillah" sai lokacin ya dawo hankalinshi, daga kai yayi sukayi ido hudu sai yaji tsigan jikinshi na tashi at the same time gabanshi ya fadi, itama tawa Dan daga kirjinta tayi, kuma tayi saurin dauke hannunta, sai yayi karfin halin cewa
"Oremi sunana ba Malam ba..sunana..." Ahankali tace
"Sorry.. Meye sunan ka?" Dan shuru yayi yana tunanin yayi mata karyan sunan shi sai kuma yayi tunanin kar karyan yayi yawa
"Sunana Salem"
"Oga sa..."
"Meye oga kuma...gaskiya banason sunan."
"To sorry...sir Salem" gabanshi faruwa yayi don tunanin ko tasan shi waye yayi, don yasan dukkan maaikatanshi haka suke ce mashi
"Meye kuma sir Salem?" Yayi karfIn halin cemata, Dan murmushi tayi kafin tace
"Ai bazan iya kiran sunanka direct ba.."
"Nima ki kirani da oremi mana" zatayi magana yace
"Please"
"OK..OK..OK...naji oremi kazo kaci abinci" ido Salem ya gwalo
"Ai ba abinci nazo ciba..bani da ko sisi" Dan daria tayi
"Kar ka damu zan saka kudin da kudina..so please kazo kaci" kallon environment din yayi, tunda aka haifeshi bai taba cin abinci a public place ba sannan yasan ko ruwa yayi gigin sha sai ya amayar da dukkan abinci dayaci don shi asalima kyaman wajen yake
"Na koshi" Marairacewa tayi
"Please fa kaci..kaga last time ka rokeni nashiga taxi dinka to nima ina rokonka kaci abinci" shidai yasan yarinya nan is perfect for him
"In na gaya mik gaskiya zaki yarda?" Kai ta daga mashi alaman eh sannan yace
"Azumi nake" Dan hararan zolaya tayi mashi sannan tace
"To shikenan" abinci ta maida sannan ta dawo ta dauki kujera ta zauna Dan nesa dashi, kallonta yayi sannan yace
"Oremi wani taimako nakeso kiyi min"
"Ok...oremi"
"Ance nan Kano da akwai saukin kaya shine nakeson ki taimakamin ki rakani kasuwa inason zan siyawa kanwata kayan boarding school" shuru tawa tayi kaman mai yin tunani sannan tace
"Ok...Amman zan gayawa mami in ta yarda zan rakaka"
G ❤💙💚💜💛
ZAKISAN KONI WAYE
💙💚💜💛❤
®zuwairat(ummu maryam)
1⃣7⃣
Kallon ta yayi for a moment sannan yace
"To in mami ta kifa?"
"Shikenan.. Bazan rakaka ba"
"Allah yasa ta yarda"
"Ameen" shuru yayi yana tunanin abinda zai ce mata don bayan son tafiya yanzu shikuma ba gwanin fira da mata bane,
"To in mami ta yarda nan zanzo sai mu tafi?" Kai ta girgiza mashi
"Aa..sai kazo gidansu mutafi.."
"Ya zaayi in gane mami ta yarda..ko nan zanzo amsan amsata.." Kai ta kara girgiza mashi
"Gaskiya kar kakara yuwa nan tunda madam gobe zata dawo..kawai kazo gidanmu muyi list kar mu shiga kasuwa mu rasa abinda zamu siya..."
"To shikenan" mikewa yayi
"Ni zan tafi" daga zaune ta danyi waving dinshi tare dacewa
"Bye.." Kura mata ido yayi
"Ko in tsaya in ajiye ki?"
"Aa nagode"
"Please.." Yafada cikin muryan yan mata, daria tayi
"No..nima dana baka abinci kinci kayi"
"Bhaki yarda ina azumiba kenan"
"Wane irin azumi akeyi ranar laraba?" Shuru yayi baisan abin cewaba, yafara takawa yana cewa
"Shikenan.. Sai nazo" waving dinshi takarayi sannan ta maida earpiece dinta cikin kunnenta.
Salem yana tafiya yana tunanin halin tawa...wai shi zata siyawa abinci... Dan murmushi yayi sannan yace
"You are kind and generous.." Haka ya koma gida yana tunanin inama bahaushiya ce da yanda yake jin kaunanta acikin ranshi ajiye karyan identity dinshi zaiyi ya aureta cikin sati daya koda kowa batasonshi, Amman in ya tuna yarenta sai hankalinshi ya tashi don yasan da kyar ummanshi zata yarda,dan abbanshi kam bashi da matsala don da akwaishi da understanding saidai ko kadan baya son abinda zai batawa first love dinshi rai.