Sashe 56
Zakisan Ko Ni Waye Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Ameera kam count down kawai take, don har ranar auren Salem tasani kuma yanzu alhamdulillah ta fidda shi daga cikin ranta kawai gurinta kawai gida, yanzu suna shiri sosai da babban yar hinde zainabu don har hiran da bata taba yi da aminiyar zeenat ba tanayi da Zainabu don har yanzu bata fada mata gaskiya alamarin ba, kullum cikin kallon film suke wani lokacin har yar gala2 suke, yanzu ameera ba rabuwa da Salem ne matsalan taba Sai rabuwa da hinde da mutane ta don har cikin jininta take jinsu, adua take Allah ya bata ikon kula dasu in ta bar gidan, kuma har Allah 2 take ta koma gida don ta nemi yafiyan mutanen data zalunta especially masu yimasu aiki. Tasan Salem yashiga hakkinta amma she can't give him all the blame,
"Ni abinda ke daure min kai shine dalilin dayasa yaki sallama ta tunda ya sami Matan aure.." Tafadawa Zainabu da ke zaune kusa daita tana wanke2 itakuma tana dauraya
"Hmmm..wayasani...kilan so yake ya barki Ku zauna tare.." Bata idaba ameera ta ja tsaki
"Wa zai hada miji da mayu?... Ai ko yace in zauna dashi bazan zauna..kawai Allah ya hadani da mai sona...."
"Yarinyan dazai aura mayyace?"
"Yo yarbawa ai masafane...ko a lahira bana fatan Allah ya hadani ni dasu wani harka balle miji..."
"Hmmm da gaskiyanki..amma in da akwai rabo tsakanin Ku fa?"
❤💛💙💚💜
ZAKISAN KONI WAYE
💛❤💙💚💜
®zuwairat(ummu Maryam)
5⃣6⃣
"Rabo!.. Tab Allah ya rabumu da mummunar kaddara..." Tafada tana Dan mikewa tsaye,
"Daman bakison shi..amma in kana son mutum duk yanda yake zaka zauna tare dashi.."
"Ni gaskiya ya fita raina.. Kinga ranar dana kirashi..zagi ya dingayi...gaskiya mutumin bashi da kirki..."
"Aike kika yarda damanki tun farko..." Ameera dai shuru tayi batace komaiba don tasan gaskiya Zainabu ta fada
"Amma kin San me?" Ahankali ameera ta girgiza mata kai
"Allah zsai saka maki..saboda ya wulakanta aure..kuma aure ba abun wasa bane..don haka nasan tabbas Allah bazai barshi hakaba..." Still ameera batace komaiba ta tsaya tana goge ruwan hannunta ga zanin dake jikin ta
"Allah yasa Matan taci mashi uwar..." Dariya ameera tafarayi tana cewa
"Kai na ji dadin wannan aduan.. Inama ina kusa inga yanda zatayi mashi..."
"Kikasan ikon Allah?... Kedai Allah ya zaba mana abinda yafi alkhairi.."
"Ameen.. Amma da kika ce banason shi..ke ba kinason mijinki ba amma kika rabu dashi saboda extra banana da yake baki?" Zainabu tattara plates din tayi tana cewa
"Inason shi mana.. Amma ban Iya zama dashi.." Dan shuumin murmushi ameera tayi kafin tace
"Amma tsakanin ki da Allah da akwai lokacin da kike jin dadin abinda yake yi maki.."
"Ina dadi kullum ana cikin fama maki ciwo.. Wallahi Sam babu dadi..." Ameera dariya tayi
"Ni shiyasa hankali na kwance don ina cikin Leda ta.." Dariya Zainabu tayi
"Ai kinji dadi..in wani na mijin ne bai kyaleki haka nan..." Tafada tana kai plates cikin kitchen, su hinde kam anachan an kurawa TV ido kaman her life depends on it.
💛❤💙💚💜
Sai the following day Salem yabar kwara inda kudirat ta zauna dashi ta bashi advice sosai kan in take fada mashi ya fidda zancen sex gabanshi cos karamin abune cikin aure, alokacin da take bashi wannan shawaran cikin ranshi kam cewa yake
"Ashe?" Kamar kar su rabu da Tawakaltu don har kukan gulma tayi mashi. Salem kaman ya dawo kwara da zama har agama wedding din yakeji don wani irin sonta da kaunarta ke ratsa shi. Alokacin ya Riga ya baza pics dinsu a social media.
Yana cikin jet kan hanyan shi na dawowa Khalid ya kirashi yana picking yaji yana cewa
"Nima wallahi Sai ka samomin irin wannan a gidansu..." Dariya Salem yayi
"To ni wani ya samomin?..."
"To nima zanje taxi driving.." Yafada yana dariya
"Allah ya hadaka da irin wannan shaidaniyan yarinyan ta gurguri buroubanka..." Yafada yana dariya, Khalid ma dariya yayi
"Na ma mance da ita...ka rabu daita?"
"Aa..."
"What are you waiting for..."
"Time.. So nake insa akai mata wedding video dina ta kalla taga abinda tayi missing..."
"Ka kyaleta haka nan... Komai ya wuce.. Haba"
"Ai komai ya wuce.. Da ban yafe mataba zan bata enough money for her up keep?.. Kawai dai.." Da sauri Khalid yace
"Kodai ka fara sonta..."
"No way...am in love already.. No free space a zuciyata..ni kama tuna min in nayi aure da maganan sakinta cos ina Iya mancewa saboda abubuwa..."
"Da gaske dai sakinta zakayi...ni kama bani takardar sakin in kai mata ko Allah yasa tayi min Sai in aureta cos the devil you know is better than the angel you don't know..." Dariya Salem yayi
"Ai yarinyan tayi...she's beyond beautiful amma she's nothing compared to my baby.." Shima Khalid dariya yayi
"Gaskiya ai your madam karshe ce..." Ahankali Salem yace
"In fada maka gaskiya wannan shekiyar yarinyan tafita kyau.. Kaman aljana take don kyau amma Sam bata da kyau hali..." Ihu Khalid yayi Sannan yace
"Guy...tayi min kawai... Kawai ka saketa yanzu....please kasan I always have something for beautiful ladies..." Dariya Salem ya karayi
"Wannan balarabiyar fa?...ko ka fasa..."
"Manta da wannan.. Kawai ka saketa yanzu..."
"Nayi alkawarin Sai nayi aure zan saketa...kuma am a man of my word" Shuru yadan biyo baya kafin Salem yace
"Har yanzu bansan irin party da zaayi ba..." Shuumin dariya Khalid yayi farayi Sannan yace
"Zan hada mana cool party har da bikini party zaayi..." Dariya sosai Salem ya dingayi har da rike ciki
"Su waye zasu saka bikini?.." Ya tambayeshi yana dariya
"Ladies.. Har da matanka..." Yanda yayi maganan yasa Salem kara fashewa da dariya
"Amma baka da hankali..."
Kunji min Dan iska...bakasan ana bikini party ba?...kawai ayi bikini party a Lagos beach Sai kuwuce... "
"Duk iskanci na ai ban kaikaba...tunda ni har yanzu ina cikin Leda..." Dariya raina hankali Khalid yakarayi
"Weirdo...Virginia..virgin at 37...nima virgin ne..." Shima Salem daria ya dingayi yana cewa
"Dalla get out of my phone" yafada yana girgiza kai Sannan ya kashe wayan shi yana dariya.
Bangaren su Abba komai yayi ready, sun sayi kayan list din a aka basu kuma komai saida suka linkashi.
Ana sauran sati biyu traditional wedding Umma da su ilham da shuwa da yanuwan Umma Sai tareda kawayenta uku sukaje kwara, wani irinhospitality suka bawa su Umma, su shuwa kam kaman su maida Tawakaltu ciki saboda yanda suka nuna so da kauna kanta, tasha kyautan kayan mussanman wajen shuwa, don katon bag ta bata cike da perfumes da kayan shafa, Umma hakuri tabawa Tawakaltu kan maganan data fada mata kuma ta nuna just n dadinta da son gaskiya da Tawakaltu ta nunawa Salem dukda batasan koshi WAYE ba
"He tells me everything" tafada sannan tayi bata alkawarin bazata samu matsala a gidan Salem ba muddin ta zama mai biyayya, Sai a wannan lokacin mami ta Dan samu kwanciyan hankali amma har lokacin hankalin ta bai kwanta dukaba cos ta lura da irin kallon da ammi takewa Tawakaltu. Shuwa ido tayiwa tawa alaman mukebe, ahankali tawa ta mike ta bi bayanta tafada mata da akwai magani cikin kayan data kawo mata, ta dinga sha da madara. Bayan asar suka tashi tafiya kasancewan da jet din salem sukazo Yaran ilham cewa sukayi su abarsu wajen antyn uncle Salem.
Bakin jet su mami da mutanen gidan suka rakasu, ammi Dan matsawa tayi kusa da Tawakaltu Sannan ta kwantar da murya tace
"Munji Ku baayi maku kishiya ..to mu danmu Sai ya jera Matan nan hudu..babu gudu babu ja da baya don wannan yayiwa mace daya yawa..." Tafada yanda babu mai jinta Sai tawa, nan fa jikin tawa yayi sanyi.
Mami ta lura da tana fadawa tawa magana same with Umma saida suka hau jet Sannan Umma ta tambayeta abinda ta fadawa tawa maimaita mata abinda tace tayi, Umma batace komaiba Sai daya daga cikin friends din Umma tace
"Maganan ki gaskiya ce...don su basu yarda da akara masu kishiya...kaman ba musulumai ba" still Umma shuru tayi don har cikin ranta tanason danta ya auri cikakkan bafulatana. ilham kam cewa tayi
"Yanda bana fatan ayimin kishiya bazan yiwa ko wacce mace fatan kishiya ba...." Bata idaba ammi tace
"Wai Nafisa meyasa yaran ki basu rufe baki in manya suna magana?... Ko Dan Allah bai bakisuba da yawa yasa baki basu tarbiya ba?...to wallahi duk yar kutumar burouban data kara sakamin baki cikin magana Sai na cire mata hakora...mussanman ke mai kama da aljanu" tafada tana nuna shuwa da yatsa, Umma dai batace komaiba don abinda ke damunta daman. Shuwa kallon ilham tayi sannan tace
"Anty wallahi Matan yaya kaman rihanna..don tafi kyau a kasa kan cikin waya.." Daria ilham tayi don tsaki ammi ya hanata cewa kala cos cikin yaran Umma tafisu tsoro cos bata da rikici kaman Salem da shuwa.
"Ni abinda ke daure min kai shine dalilin dayasa yaki sallama ta tunda ya sami Matan aure.." Tafadawa Zainabu da ke zaune kusa daita tana wanke2 itakuma tana dauraya
"Hmmm..wayasani...kilan so yake ya barki Ku zauna tare.." Bata idaba ameera ta ja tsaki
"Wa zai hada miji da mayu?... Ai ko yace in zauna dashi bazan zauna..kawai Allah ya hadani da mai sona...."
"Yarinyan dazai aura mayyace?"
"Yo yarbawa ai masafane...ko a lahira bana fatan Allah ya hadani ni dasu wani harka balle miji..."
"Hmmm da gaskiyanki..amma in da akwai rabo tsakanin Ku fa?"
❤💛💙💚💜
ZAKISAN KONI WAYE
💛❤💙💚💜
®zuwairat(ummu Maryam)
5⃣6⃣
"Rabo!.. Tab Allah ya rabumu da mummunar kaddara..." Tafada tana Dan mikewa tsaye,
"Daman bakison shi..amma in kana son mutum duk yanda yake zaka zauna tare dashi.."
"Ni gaskiya ya fita raina.. Kinga ranar dana kirashi..zagi ya dingayi...gaskiya mutumin bashi da kirki..."
"Aike kika yarda damanki tun farko..." Ameera dai shuru tayi batace komaiba don tasan gaskiya Zainabu ta fada
"Amma kin San me?" Ahankali ameera ta girgiza mata kai
"Allah zsai saka maki..saboda ya wulakanta aure..kuma aure ba abun wasa bane..don haka nasan tabbas Allah bazai barshi hakaba..." Still ameera batace komaiba ta tsaya tana goge ruwan hannunta ga zanin dake jikin ta
"Allah yasa Matan taci mashi uwar..." Dariya ameera tafarayi tana cewa
"Kai na ji dadin wannan aduan.. Inama ina kusa inga yanda zatayi mashi..."
"Kikasan ikon Allah?... Kedai Allah ya zaba mana abinda yafi alkhairi.."
"Ameen.. Amma da kika ce banason shi..ke ba kinason mijinki ba amma kika rabu dashi saboda extra banana da yake baki?" Zainabu tattara plates din tayi tana cewa
"Inason shi mana.. Amma ban Iya zama dashi.." Dan shuumin murmushi ameera tayi kafin tace
"Amma tsakanin ki da Allah da akwai lokacin da kike jin dadin abinda yake yi maki.."
"Ina dadi kullum ana cikin fama maki ciwo.. Wallahi Sam babu dadi..." Ameera dariya tayi
"Ni shiyasa hankali na kwance don ina cikin Leda ta.." Dariya Zainabu tayi
"Ai kinji dadi..in wani na mijin ne bai kyaleki haka nan..." Tafada tana kai plates cikin kitchen, su hinde kam anachan an kurawa TV ido kaman her life depends on it.
💛❤💙💚💜
Sai the following day Salem yabar kwara inda kudirat ta zauna dashi ta bashi advice sosai kan in take fada mashi ya fidda zancen sex gabanshi cos karamin abune cikin aure, alokacin da take bashi wannan shawaran cikin ranshi kam cewa yake
"Ashe?" Kamar kar su rabu da Tawakaltu don har kukan gulma tayi mashi. Salem kaman ya dawo kwara da zama har agama wedding din yakeji don wani irin sonta da kaunarta ke ratsa shi. Alokacin ya Riga ya baza pics dinsu a social media.
Yana cikin jet kan hanyan shi na dawowa Khalid ya kirashi yana picking yaji yana cewa
"Nima wallahi Sai ka samomin irin wannan a gidansu..." Dariya Salem yayi
"To ni wani ya samomin?..."
"To nima zanje taxi driving.." Yafada yana dariya
"Allah ya hadaka da irin wannan shaidaniyan yarinyan ta gurguri buroubanka..." Yafada yana dariya, Khalid ma dariya yayi
"Na ma mance da ita...ka rabu daita?"
"Aa..."
"What are you waiting for..."
"Time.. So nake insa akai mata wedding video dina ta kalla taga abinda tayi missing..."
"Ka kyaleta haka nan... Komai ya wuce.. Haba"
"Ai komai ya wuce.. Da ban yafe mataba zan bata enough money for her up keep?.. Kawai dai.." Da sauri Khalid yace
"Kodai ka fara sonta..."
"No way...am in love already.. No free space a zuciyata..ni kama tuna min in nayi aure da maganan sakinta cos ina Iya mancewa saboda abubuwa..."
"Da gaske dai sakinta zakayi...ni kama bani takardar sakin in kai mata ko Allah yasa tayi min Sai in aureta cos the devil you know is better than the angel you don't know..." Dariya Salem yayi
"Ai yarinyan tayi...she's beyond beautiful amma she's nothing compared to my baby.." Shima Khalid dariya yayi
"Gaskiya ai your madam karshe ce..." Ahankali Salem yace
"In fada maka gaskiya wannan shekiyar yarinyan tafita kyau.. Kaman aljana take don kyau amma Sam bata da kyau hali..." Ihu Khalid yayi Sannan yace
"Guy...tayi min kawai... Kawai ka saketa yanzu....please kasan I always have something for beautiful ladies..." Dariya Salem ya karayi
"Wannan balarabiyar fa?...ko ka fasa..."
"Manta da wannan.. Kawai ka saketa yanzu..."
"Nayi alkawarin Sai nayi aure zan saketa...kuma am a man of my word" Shuru yadan biyo baya kafin Salem yace
"Har yanzu bansan irin party da zaayi ba..." Shuumin dariya Khalid yayi farayi Sannan yace
"Zan hada mana cool party har da bikini party zaayi..." Dariya sosai Salem ya dingayi har da rike ciki
"Su waye zasu saka bikini?.." Ya tambayeshi yana dariya
"Ladies.. Har da matanka..." Yanda yayi maganan yasa Salem kara fashewa da dariya
"Amma baka da hankali..."
Kunji min Dan iska...bakasan ana bikini party ba?...kawai ayi bikini party a Lagos beach Sai kuwuce... "
"Duk iskanci na ai ban kaikaba...tunda ni har yanzu ina cikin Leda..." Dariya raina hankali Khalid yakarayi
"Weirdo...Virginia..virgin at 37...nima virgin ne..." Shima Salem daria ya dingayi yana cewa
"Dalla get out of my phone" yafada yana girgiza kai Sannan ya kashe wayan shi yana dariya.
Bangaren su Abba komai yayi ready, sun sayi kayan list din a aka basu kuma komai saida suka linkashi.
Ana sauran sati biyu traditional wedding Umma da su ilham da shuwa da yanuwan Umma Sai tareda kawayenta uku sukaje kwara, wani irinhospitality suka bawa su Umma, su shuwa kam kaman su maida Tawakaltu ciki saboda yanda suka nuna so da kauna kanta, tasha kyautan kayan mussanman wajen shuwa, don katon bag ta bata cike da perfumes da kayan shafa, Umma hakuri tabawa Tawakaltu kan maganan data fada mata kuma ta nuna just n dadinta da son gaskiya da Tawakaltu ta nunawa Salem dukda batasan koshi WAYE ba
"He tells me everything" tafada sannan tayi bata alkawarin bazata samu matsala a gidan Salem ba muddin ta zama mai biyayya, Sai a wannan lokacin mami ta Dan samu kwanciyan hankali amma har lokacin hankalin ta bai kwanta dukaba cos ta lura da irin kallon da ammi takewa Tawakaltu. Shuwa ido tayiwa tawa alaman mukebe, ahankali tawa ta mike ta bi bayanta tafada mata da akwai magani cikin kayan data kawo mata, ta dinga sha da madara. Bayan asar suka tashi tafiya kasancewan da jet din salem sukazo Yaran ilham cewa sukayi su abarsu wajen antyn uncle Salem.
Bakin jet su mami da mutanen gidan suka rakasu, ammi Dan matsawa tayi kusa da Tawakaltu Sannan ta kwantar da murya tace
"Munji Ku baayi maku kishiya ..to mu danmu Sai ya jera Matan nan hudu..babu gudu babu ja da baya don wannan yayiwa mace daya yawa..." Tafada yanda babu mai jinta Sai tawa, nan fa jikin tawa yayi sanyi.
Mami ta lura da tana fadawa tawa magana same with Umma saida suka hau jet Sannan Umma ta tambayeta abinda ta fadawa tawa maimaita mata abinda tace tayi, Umma batace komaiba Sai daya daga cikin friends din Umma tace
"Maganan ki gaskiya ce...don su basu yarda da akara masu kishiya...kaman ba musulumai ba" still Umma shuru tayi don har cikin ranta tanason danta ya auri cikakkan bafulatana. ilham kam cewa tayi
"Yanda bana fatan ayimin kishiya bazan yiwa ko wacce mace fatan kishiya ba...." Bata idaba ammi tace
"Wai Nafisa meyasa yaran ki basu rufe baki in manya suna magana?... Ko Dan Allah bai bakisuba da yawa yasa baki basu tarbiya ba?...to wallahi duk yar kutumar burouban data kara sakamin baki cikin magana Sai na cire mata hakora...mussanman ke mai kama da aljanu" tafada tana nuna shuwa da yatsa, Umma dai batace komaiba don abinda ke damunta daman. Shuwa kallon ilham tayi sannan tace
"Anty wallahi Matan yaya kaman rihanna..don tafi kyau a kasa kan cikin waya.." Daria ilham tayi don tsaki ammi ya hanata cewa kala cos cikin yaran Umma tafisu tsoro cos bata da rikici kaman Salem da shuwa.