Sashe 24
Zakisan Ko Ni Waye Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Suna zuwa gidan sukayi parking, aka budewa Salem kofa ya fito yana gyara button din gaban suit dinshi, abakin gate din wasu guys ne guda biyu suna gadin wurin, suna ganinshi suka mike tare da bude gate din, daganin katangan gidan mai tsawo kana iya tunanin da akwai katon gidan acikin ta, Amman da an bude zaka ga tamkar kango don ginin ciki bai da tsawo sosai, har lokacin ameera bata fito daga cikin motan ba, Salem kallon majed yayi.
"Bring her out" yafadawa majed, ameera tana ganin yayiwa majed magana tayi saurin fitowa tana sauri ta nufi inda Salem ke tsaye Dan har ta mutu bazata yi marmarin wannan mutumin ya kara tabata ba, Salem na ganin ta taho ya Yajuya ya shiga ciki, da sauri tabi bayanshi, kallon gidan tayi tana tunanin kilan wani abu zaiyi sannan su wuce, saida suka shiga Dan falon mai dauke da ledan da labule kawai sannan ya juya, gani yayi ameera tanayiwa wurin disgusting look, tan ganin ya juyo tayi saurin chanza yanayin fuskanta,
"Daman baki taba janzawa cos it runs in your blood" yafa cikin ranshi sannan ya hada giran sama Dana kasa yace
"Welcome home.." Ido ameera tazaro sabbin hawaye na zubowa daga idonta
"Duk abubuwan dazaki bukata da akwai shi cikin gidan nan..." Bai karasaba tayi kneeling tare da rike takalmin shi
"Kinsan kina gigin tabani sai na balli buroubanki...stop touching me with you filthy hands" da sauri ta cire hannunta ta Amman tana nan durkushe
"Dan Allah.. Dan annabi...nasan nayi laifi..Amman wannan hukuncin yayi min yawa...wallahi I will not survive here...dan Allah ka yamemin ka maidani gidanmu..." Kuka yaci karfinta tadan goge hawayenta ta cigaba dacewa
"Please I promise to be a good person.." Salem tsaya kallonta yayi Amman ko kadan babu alaman tausayi a zuciyanshi ,ameera ta cigaba dacewa
"Please forgive me..."
"Ke please don't waste my time.. Yanzu kishiga kitchen..." Ya nuna mata dan akurkin da aka gina in the name of kitchen sannan yacigaba dacewa
"Ki dafawa akalla almajirai ashirin abinci.. Kuma na baki hour daya..in ba haka ba in hada ki da guards dina.." Yana kaiwa nan ya juya zai tafi..da sauri ta kara rike kafanshi
"Wallahi ban iya girkiba...ban taba girkiba...wayyo na shiga uku..nidai ka maidani gidanmu.." Ta fada tana kuka kaman ranta zai fita don har juwa take gani don yunwa.
"Baki iya girkiba kike kiran kanki mace?..dalla ki sakarmin kafa kar itakaki...."
"Wallahi ka kashe ni...Amman ban zama wannan gidan"
"Haka kikace?..then wait...majed" ya kira da karfi, ameera na ganin majed tayi saurin sakin kafanshi, daria Salem yayi hannunshi cikin aljihunshi
"Bakince kina son mutuwaba...da kin bari kin ga aiki da cikawa...kuma wallahi na kashe banza...now ki shiga kitchen before I count three.." Tana shesheka tafara cewa
"Please zanyi..Amman Dan Allah.. Kubani abinci.. Wallahi rabona da abinci tun shekarajiya..." Daria Salem yayi
"In kin dafa kici" yajuya yafara tafiya, cikin kuka sosai tace
"I beg you in the name of Allah..ka bani abinci ...please am dying" tabe baki yayi ya fice daga wurin.
Wurin masu gadin gate yaje
"Kun ga wancan ta cikin gidan?"
"Yes sir" sukace da sauri, Salem ya cigaba dacewa
"On no account zaku barta ta fita, sannan ban yarda kuyi magana daitaba..karta aikeku..I repeat ban yarda ta fita ba...do I make myself clear?"
"Yes sir"
"Good.." Cikin mota ya shiga ya dauko 1k yabawa daya daga cikin masu gadin yace
"Wane irin abinci ake saidawa nan wurin?"
"Sir da akwai Dan wake..awara, taliya da mai da yaji, soyayyen dankalin Hausa. ." bai karasaba Salem ya katseshi dacewa
"What ever...ka saya mata talaiya na 200.."
"OK..sir" Salem shiga mota yayi escort dinshi suka shiga suka bar wajen.
Ameera kaman ta hadiyi zuciya ta mutu , yanzu tasan Salem uwarta zaici don da tayi tunanin abin wasa ne kuma gani take ko sati bazata yi cikin gidan nan da raiba.
💜💚💛❤💙💚
Umma Salem ce zaune Sam fuskanta babu walwala, daka ganta kasan babu farin cikin tattare da itako kadan, yau rabon da ranta ya kirata tun ranar Friday, gashi yau lahadi.
"Wannan shine kashi na farko da dana ya iya kwana biyu bai ji murya ta ba...all because of a girl...a Yoruba for that matter... Dole in san ko wacce irin yarinya ce..sannan dole ta fadamin da bakin ta" tafada tana daukan wayan ta, wata number da aka rubuta hjy ummi kano tayi dialing, few seconds later akayi picking, daga chan bangaren akace
"Hajiya ta ta kaina ya kike ya kwana biyu?" Ahankali Umma tace
"Alhamdulillah..ya yan gidan.."
"Lafiya lau suke...ranan asabar akayi wannan auren..wallahi duk garin sunyi tunanin Salem ne..."
"Manta da wannan ba shi bane Amman ina cikin matsala..." Da saurin matan tace
"Hajiya wane matsala kuma?" Ajiyan zuciya Umma tayi sannan tafara cewa
"Hajiya ummi narasa Dana..."
"Subhanallahi! Hajiya meke faruwa ne?"
"Ranar Friday Salem yazo nan da maganan auren wata beyerebiya dan nace Aa shine Salem yajuya min baya...can you imagine that?...Salem da bai iya hour uku baiji murya taba yayi kwana biyu bai nemeniba..."
"Hajiya beyerebiya fa kika ce.. Ai an gama dashi...ai babu masu asiri kamansu...Amman Salem baiyiba..ga yara nan birjit cikin family sai ya kwaso wani abi waishi Yoruba?.. Gaskiya da akwai matsala babba...yanzu meye abinyi?" Shuru Umma tayi na Dan lokaci sannan ta fara cewa
"Shine dalilin dayasa na kiraki..inasin ki sa guys su dauko min yarinyan.. Nan Kano take..."
"Yanzu Hajiya har sai an dauko maki ita? Kawai agama ...."
"Please stop... Ni bawani abu zanyi mataba..kawai zan roketane ta kunce asirin datayiwa Dana..kuma kar ki bari a tabata..kawai akawomin ita" ahankali Matan tace.
"Yasunan ta"
"Naji yace Tawakaltu..."
"Kin San sunan unguwarsu?"
"No..Amman shi Salem yana Kano...so guys din subishi zaiyi leading dinsu wajen ta."
"To madallah..zakiji daga gareni zuwa gobe" tafada ranta baisoba ..don ita kawai a fidda tawa daga way.
Umma wata kawanta tasake kira ta gaya mata abinda ke faruwa sannan ta fada mata tasa guys su dinga duba shiga da fitan Salem in case zaizo da wata yarinya. Hmmm masu kudi ko kadan wasu basu san kaddaraba.
💜💛❤💙💚
Kan hanya Salem wani dake south Africa ya gaya mashi ya turo mashi number shugaban mtn.
Suna isagida number na shigowa,
Kiran mutumin yayi suka gaisa sannan Salem yace.
"I need a help?"
"Anything for big guys like you" Salem tabe baki yayi sannan yafara cewa
"Da akwai wata yarinya dakeso kuyiwa kyautan 25m.." Dasauri mutumin yace
"Wa zaiyi kyautan?"
"Ni zanyi Amman da sunanku..."
"That's a good business...so tell me what I should do"
"There is a house in maitama"
Yabashi address din gidan sannan ya cigaba dacewa
" I want your people to paint it yellow.. Before next week then call me on this line its my direct line and I will tell you what to do next.."
"OK..I will call them right" ji yayi wayanshi na ringing yana dubawa yaga tawa, katse wayan Dan Mtn din yayi batare da sunyi ban kwana ba sannan yayi picking
"Princess of Yoruba land how are you.."
"Good morning sir"
"Morning ma...har kin tashi?"
"Eh wallahi.. Har nazo wajen aiki..."
"Tunda dazu nake son kiranki in baki wata labari" da sauri tace
"Please wane labari?"
"Wani abokina ne ya kirani dazun yacemin Mtn sun bashi million ashirin da biyar da katon gida" tawa daria tayi
"Congratulations to him in ba karya yayi makaba...please let's say something important.. Yaushe zaka dawo"
"Yanzu habibty maganan abokina ba abun important bane?.."
"No sir bahaka bane..kawai gane nayi kamar karya.."
"Love nine makaryaci?..."
"Ohhh..ifemi...yau kana jin fada..ba da kai nakeba...kaman abokinka karya yayi maka...Amman sorry if you are angry" Salem ceje lebe yayi yana daria ahankali
"Nima ba fushi nayiba..Amman da gaske ne..Mtn suna bawa masu luck kyauta"
"Naji...yaushe zaka dawo?"
"Yau... ina hanya..me zaki ajiye min tunda kin isheni da tambayan" daria jin dadi tawa tayi
"Na meye wannan darian?" Salem ya tambayeta
"Haka nan..yanzu me kakeso in ajiye maka?" Karaf Salem yace
"Kanki..."
"Zaka farako...bari in kashe wayata..."
"Sorry.. Sorry habibty karki kashe..bani da kudin kiranki..kiyi min tuwon shinkafa da miya...kina iyawa?" Daria tayi
"Sosai kam"
"Kina da kudi?" Ahankali tawa tace
"Ranar da akiyi bikin Dan President madam ta bamu bonus din 1k zai isheni tunda da kai da mami kawai zanyiwa..."
"Har kin bar aiki ki koma gida ki daga tuwon shinkafa da miya?"
"Kwarai kuwa"
"To shikenan... I love you"
"Love you more"
❤💚💙💜💛
ZAKISAN KONI WAYE
💜❤💚💛💙
®zuwairat(ummu maryam)
2⃣8⃣
Ameera na zaune tana kuka wanda aka aika ya sayo abinci ya kawo cikin bakin Leda, daga kai tayi ta kalleshi da red eyes dinta
"Ubanmeye wannan?" Bai amsa mata ba ya juya abun shi
"Dan uwarka ba da kai nakeba?" Mutumin juyowa yayi yana kallon ikon Allah
"Me nayi maki kike zagina?" Da sauri ta girgiza mashi kai
"Kayi hakuri...Dan Allah" tafada tana kuka,
"Banza karuwa.. Ai Maganin Ku kenan.." Wani sabon bakin ciki ne ya tur nuketa
"Wallahi ba karuwa bace ni...Dan Allah Ku barni in tafi ko nawa kukeso zan Baku" wani irin dariya rainin hankali yayi
"Yarinya baki da abun badawa" daga chan waje dayan yace
"Magana kake daita ko?...har ka mance abinda sir yace?" Da sauri ya bar wajen ya koma bakin gate.
"Bring her out" yafadawa majed, ameera tana ganin yayiwa majed magana tayi saurin fitowa tana sauri ta nufi inda Salem ke tsaye Dan har ta mutu bazata yi marmarin wannan mutumin ya kara tabata ba, Salem na ganin ta taho ya Yajuya ya shiga ciki, da sauri tabi bayanshi, kallon gidan tayi tana tunanin kilan wani abu zaiyi sannan su wuce, saida suka shiga Dan falon mai dauke da ledan da labule kawai sannan ya juya, gani yayi ameera tanayiwa wurin disgusting look, tan ganin ya juyo tayi saurin chanza yanayin fuskanta,
"Daman baki taba janzawa cos it runs in your blood" yafa cikin ranshi sannan ya hada giran sama Dana kasa yace
"Welcome home.." Ido ameera tazaro sabbin hawaye na zubowa daga idonta
"Duk abubuwan dazaki bukata da akwai shi cikin gidan nan..." Bai karasaba tayi kneeling tare da rike takalmin shi
"Kinsan kina gigin tabani sai na balli buroubanki...stop touching me with you filthy hands" da sauri ta cire hannunta ta Amman tana nan durkushe
"Dan Allah.. Dan annabi...nasan nayi laifi..Amman wannan hukuncin yayi min yawa...wallahi I will not survive here...dan Allah ka yamemin ka maidani gidanmu..." Kuka yaci karfinta tadan goge hawayenta ta cigaba dacewa
"Please I promise to be a good person.." Salem tsaya kallonta yayi Amman ko kadan babu alaman tausayi a zuciyanshi ,ameera ta cigaba dacewa
"Please forgive me..."
"Ke please don't waste my time.. Yanzu kishiga kitchen..." Ya nuna mata dan akurkin da aka gina in the name of kitchen sannan yacigaba dacewa
"Ki dafawa akalla almajirai ashirin abinci.. Kuma na baki hour daya..in ba haka ba in hada ki da guards dina.." Yana kaiwa nan ya juya zai tafi..da sauri ta kara rike kafanshi
"Wallahi ban iya girkiba...ban taba girkiba...wayyo na shiga uku..nidai ka maidani gidanmu.." Ta fada tana kuka kaman ranta zai fita don har juwa take gani don yunwa.
"Baki iya girkiba kike kiran kanki mace?..dalla ki sakarmin kafa kar itakaki...."
"Wallahi ka kashe ni...Amman ban zama wannan gidan"
"Haka kikace?..then wait...majed" ya kira da karfi, ameera na ganin majed tayi saurin sakin kafanshi, daria Salem yayi hannunshi cikin aljihunshi
"Bakince kina son mutuwaba...da kin bari kin ga aiki da cikawa...kuma wallahi na kashe banza...now ki shiga kitchen before I count three.." Tana shesheka tafara cewa
"Please zanyi..Amman Dan Allah.. Kubani abinci.. Wallahi rabona da abinci tun shekarajiya..." Daria Salem yayi
"In kin dafa kici" yajuya yafara tafiya, cikin kuka sosai tace
"I beg you in the name of Allah..ka bani abinci ...please am dying" tabe baki yayi ya fice daga wurin.
Wurin masu gadin gate yaje
"Kun ga wancan ta cikin gidan?"
"Yes sir" sukace da sauri, Salem ya cigaba dacewa
"On no account zaku barta ta fita, sannan ban yarda kuyi magana daitaba..karta aikeku..I repeat ban yarda ta fita ba...do I make myself clear?"
"Yes sir"
"Good.." Cikin mota ya shiga ya dauko 1k yabawa daya daga cikin masu gadin yace
"Wane irin abinci ake saidawa nan wurin?"
"Sir da akwai Dan wake..awara, taliya da mai da yaji, soyayyen dankalin Hausa. ." bai karasaba Salem ya katseshi dacewa
"What ever...ka saya mata talaiya na 200.."
"OK..sir" Salem shiga mota yayi escort dinshi suka shiga suka bar wajen.
Ameera kaman ta hadiyi zuciya ta mutu , yanzu tasan Salem uwarta zaici don da tayi tunanin abin wasa ne kuma gani take ko sati bazata yi cikin gidan nan da raiba.
💜💚💛❤💙💚
Umma Salem ce zaune Sam fuskanta babu walwala, daka ganta kasan babu farin cikin tattare da itako kadan, yau rabon da ranta ya kirata tun ranar Friday, gashi yau lahadi.
"Wannan shine kashi na farko da dana ya iya kwana biyu bai ji murya ta ba...all because of a girl...a Yoruba for that matter... Dole in san ko wacce irin yarinya ce..sannan dole ta fadamin da bakin ta" tafada tana daukan wayan ta, wata number da aka rubuta hjy ummi kano tayi dialing, few seconds later akayi picking, daga chan bangaren akace
"Hajiya ta ta kaina ya kike ya kwana biyu?" Ahankali Umma tace
"Alhamdulillah..ya yan gidan.."
"Lafiya lau suke...ranan asabar akayi wannan auren..wallahi duk garin sunyi tunanin Salem ne..."
"Manta da wannan ba shi bane Amman ina cikin matsala..." Da saurin matan tace
"Hajiya wane matsala kuma?" Ajiyan zuciya Umma tayi sannan tafara cewa
"Hajiya ummi narasa Dana..."
"Subhanallahi! Hajiya meke faruwa ne?"
"Ranar Friday Salem yazo nan da maganan auren wata beyerebiya dan nace Aa shine Salem yajuya min baya...can you imagine that?...Salem da bai iya hour uku baiji murya taba yayi kwana biyu bai nemeniba..."
"Hajiya beyerebiya fa kika ce.. Ai an gama dashi...ai babu masu asiri kamansu...Amman Salem baiyiba..ga yara nan birjit cikin family sai ya kwaso wani abi waishi Yoruba?.. Gaskiya da akwai matsala babba...yanzu meye abinyi?" Shuru Umma tayi na Dan lokaci sannan ta fara cewa
"Shine dalilin dayasa na kiraki..inasin ki sa guys su dauko min yarinyan.. Nan Kano take..."
"Yanzu Hajiya har sai an dauko maki ita? Kawai agama ...."
"Please stop... Ni bawani abu zanyi mataba..kawai zan roketane ta kunce asirin datayiwa Dana..kuma kar ki bari a tabata..kawai akawomin ita" ahankali Matan tace.
"Yasunan ta"
"Naji yace Tawakaltu..."
"Kin San sunan unguwarsu?"
"No..Amman shi Salem yana Kano...so guys din subishi zaiyi leading dinsu wajen ta."
"To madallah..zakiji daga gareni zuwa gobe" tafada ranta baisoba ..don ita kawai a fidda tawa daga way.
Umma wata kawanta tasake kira ta gaya mata abinda ke faruwa sannan ta fada mata tasa guys su dinga duba shiga da fitan Salem in case zaizo da wata yarinya. Hmmm masu kudi ko kadan wasu basu san kaddaraba.
💜💛❤💙💚
Kan hanya Salem wani dake south Africa ya gaya mashi ya turo mashi number shugaban mtn.
Suna isagida number na shigowa,
Kiran mutumin yayi suka gaisa sannan Salem yace.
"I need a help?"
"Anything for big guys like you" Salem tabe baki yayi sannan yafara cewa
"Da akwai wata yarinya dakeso kuyiwa kyautan 25m.." Dasauri mutumin yace
"Wa zaiyi kyautan?"
"Ni zanyi Amman da sunanku..."
"That's a good business...so tell me what I should do"
"There is a house in maitama"
Yabashi address din gidan sannan ya cigaba dacewa
" I want your people to paint it yellow.. Before next week then call me on this line its my direct line and I will tell you what to do next.."
"OK..I will call them right" ji yayi wayanshi na ringing yana dubawa yaga tawa, katse wayan Dan Mtn din yayi batare da sunyi ban kwana ba sannan yayi picking
"Princess of Yoruba land how are you.."
"Good morning sir"
"Morning ma...har kin tashi?"
"Eh wallahi.. Har nazo wajen aiki..."
"Tunda dazu nake son kiranki in baki wata labari" da sauri tace
"Please wane labari?"
"Wani abokina ne ya kirani dazun yacemin Mtn sun bashi million ashirin da biyar da katon gida" tawa daria tayi
"Congratulations to him in ba karya yayi makaba...please let's say something important.. Yaushe zaka dawo"
"Yanzu habibty maganan abokina ba abun important bane?.."
"No sir bahaka bane..kawai gane nayi kamar karya.."
"Love nine makaryaci?..."
"Ohhh..ifemi...yau kana jin fada..ba da kai nakeba...kaman abokinka karya yayi maka...Amman sorry if you are angry" Salem ceje lebe yayi yana daria ahankali
"Nima ba fushi nayiba..Amman da gaske ne..Mtn suna bawa masu luck kyauta"
"Naji...yaushe zaka dawo?"
"Yau... ina hanya..me zaki ajiye min tunda kin isheni da tambayan" daria jin dadi tawa tayi
"Na meye wannan darian?" Salem ya tambayeta
"Haka nan..yanzu me kakeso in ajiye maka?" Karaf Salem yace
"Kanki..."
"Zaka farako...bari in kashe wayata..."
"Sorry.. Sorry habibty karki kashe..bani da kudin kiranki..kiyi min tuwon shinkafa da miya...kina iyawa?" Daria tayi
"Sosai kam"
"Kina da kudi?" Ahankali tawa tace
"Ranar da akiyi bikin Dan President madam ta bamu bonus din 1k zai isheni tunda da kai da mami kawai zanyiwa..."
"Har kin bar aiki ki koma gida ki daga tuwon shinkafa da miya?"
"Kwarai kuwa"
"To shikenan... I love you"
"Love you more"
❤💚💙💜💛
ZAKISAN KONI WAYE
💜❤💚💛💙
®zuwairat(ummu maryam)
2⃣8⃣
Ameera na zaune tana kuka wanda aka aika ya sayo abinci ya kawo cikin bakin Leda, daga kai tayi ta kalleshi da red eyes dinta
"Ubanmeye wannan?" Bai amsa mata ba ya juya abun shi
"Dan uwarka ba da kai nakeba?" Mutumin juyowa yayi yana kallon ikon Allah
"Me nayi maki kike zagina?" Da sauri ta girgiza mashi kai
"Kayi hakuri...Dan Allah" tafada tana kuka,
"Banza karuwa.. Ai Maganin Ku kenan.." Wani sabon bakin ciki ne ya tur nuketa
"Wallahi ba karuwa bace ni...Dan Allah Ku barni in tafi ko nawa kukeso zan Baku" wani irin dariya rainin hankali yayi
"Yarinya baki da abun badawa" daga chan waje dayan yace
"Magana kake daita ko?...har ka mance abinda sir yace?" Da sauri ya bar wajen ya koma bakin gate.