Sashe 30
Zakisan Ko Ni Waye Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Wayan shi yafara ringing, dan murmushi yayi don yasan Umma ce, for the first time ya fiddo wayan shi gaban tawa,
"My wonderful first love.." Cikin fada Umma tace
"Wai kana ina ne?" Pretending yayi kaman bai san plan dinta ba
"Umma INA Kano"
"To..inason kaje gidan Hajiya ummi ka amsomin wani abu" ahankali yace
"Umma ina kan hanyan abuja..na gama abinda nake Kano" Umma katse wayan ta tayi, itakam tawa kurawa wayan ido tayi don wayan kaman glass yake, sannan statement dinshi na karshe ya tsaya mata arai, shikam bai kalleta ba yayi dailing number majeed, bayan yayi picking Salem ya
"Alh clean the mansion next to mine...and get a wonderful ready made dress..medium size..tell the cook to prepare something fascinating" daga chan bangaren majed yace
"Sir su FINA da mima sunyi decorations agidan wai zasuyi celebrating birthday dinka..."
"If I find anything disliking you all are fired" tawa kasa kunne tayi tana jin abinda yake cewa, tunda take bata taba jin muryan shi so commanding ba,
"Who is this man..he talks as if he's the boss" tafada cikin ranta, tsoro ne ya fara kamata, ahankali tace
"Sir ina abokinka da zamu tare dashi?" Salem kallon ta yayi don yasan many things will be going through her head right now, kuma da gangan yakeson bata hint don bayason tazama too speechless in sun isa abuja
"Habibty gashi nan yana tuki" da sauri ta kalleshi
"Amman kuma dazun you said shi zaizo daukan abinci.."
"Smart gal" yafada cikin ranshi
"Ni nace maki haka?" Kai ta daga mashi at the same time tsoro da bayyana fuskanta
"Ni ba haka nace ba..I said abar abinci yau tunda zan raka abokina abuja" tawa Dan girgiza kai tayi
"Ba haka kace min ba"
"Habibty banajin dadi in kina kiran makaryaci" ahankali tace
"Sorry" daria yayi, kallon yanda ta saka hannuwanta cikin cinyanta yayi, hannunta ya kara kallon yaga still gashin kwance a hannunta,
"Hmmm..wonders shall never end" yafada cikin ranshi,
"Habibty do you trust me?" Ahankali ta daga mashi kai Amman ba dan ta amince dashi ba
"Then relax"
💚❤💛💜💙
Ameera saida taci kukanta ta koshi sannan bacci yayi gaba daita, hinde kam tana tsakar gida tana aiki, Dan wake ta kwaba, dataga yayi yawa taje gidanta ta dauko katon tukunya ta Dora dashi, sai wajen 11 yayi ready, itakuma ameera sai 11:30 ta tashi tana fitowa taga hinde na soya man da zaaci dashi, kallon katon tukunya tayi
"Me akayi da wannan?" Tafada tana nuna tukunyan
"Yata.. "
"Please ki bar cemin yarki..sunana Aisha..ko ki kirani da ameera"
"To..ameera Dana kwaba Dan wake naga tukunya yayi kadan shine na dauko tawa daga gida"
"Thats the problem with low class.. Give them an inci they will take a mile" tafada kasan makocinta
"Do you mean danwake kikayi?"
Tafada tana karasaba wajen bokitin da ta tsani danwake aciki
"Eh" ameera dubawa tayi
"Kan buhun ubanan..wazai ci wannan abun da yake kama da kashin akuya?...gaskiya bazan ci ba..sannan nasan wannan tukunya da kika dafa abinci dashi ya dade baiga sabulu ba"
"Yanzu me zan dafa maki" dan tsaki taja
"Dauko tukunya ki koya min jelof din taliya" da sauri hinde ta sauke man kan wuta sannan ta shiga kitchen ta dauko tukunya
"Zakiyi da daddawa ko?...don yafi dadi" harara ta balla mata
"Shiyasa kuke wari... Stupid baboon.. Kiyi sauri ki kai wancan kazantan gidanki kizo" tafada tana nuna mata bokitin danwaken, hinde cikin gudu2 tafita dashi don yau take sallah gidanta.
Bata dadeba ta dawo suka dora abinci, cikin 40 minutes suka dafa taliya mai romo, ameera ci tayi cos she don't have any choice.
"Ni zan tafi" inji hinde
"Please karki tafi yanzu..this loneliness is killing me" shuru hinde tayi for a moment
"To wani Abu zanyi maki?" Ameera shuru tayi don tanajin kunyan abinda takeson cewa, kaman an tsunkureta tace
"Dan Allah idan mutum yasha kayan mata yayi yawa meye maganinta" hinde tsaya kallon ta tayi, saitaji ta tausayawa mata
"Ke ba Matan aure bace?" Kwalla na taruwa Idonta
"Eh...ni Matan aurece"
"To ki kwanta da mijinki..sai kisamu biyan bukatanshi shima ya biya naki..."
"Banda wannan.. Gayamin wata hanyan"
"Gaskiya ban San wata hanyaba" tsaki taja
"To kije gida ki ci abinci sai ki dawo ki tayani wuni"
"Shikenan"
💛💙💜❤💚
Haka Abdul yacigaba da tuki, itakuma tawa banda tsoro babu abinda ke ranta, sau biyu mami na kiranta,
Sai to 7 suka shiga abuja, tawa sai lulumshe idanuwa take kaman mai jin bacci, Salem duk ya kasa daina kallonta, duk dagakan dazatayi saisun hada ido, wani irin kayataccen unguwa taga sun shiga, duk unguwan babu gidan mai karamin hali, gaban wani katon gate taga Abdul yafara horning, mai gadin fitowa yayi yana kallon motan, da sauri ya koma ciki ya bude gate, shiga Abdul yayi, gaban tawa mugun faruwa yayi don gidajen gidan tsoro suka bata, Salem sai kallon reactions dinta yake, da sauri ta matsa kusa da Salem, muryan ta na rawa tace
"Ife..inane nan?" Ahankali ya kama mata hannu
"Gidan brother na" itama rike hannunshi tayi gam, tawa cigaba da kallon wurin tayi tana juye2, Abdul parking yayi, da sauri guys 5 suka taho wurin motan, tawa kara rike mashi hannu tayi sosai
"Ife...who are this guys"
"He's bodyguards" budewa Salem motan sukayi don ya fita Amman tawa kara matsawa tayi kusa dashi tare da rikeshi sosai
"Ife...am are afraid...please let's go back" kallon fuskanta yayi yaga yanda eyes dinta suka fito don tsoro
"Habibty...calm down... Ko kinason in kaiki hotel?" Ido tazaro kaman zatayi kuka
"Ka maidani Kano...banason kudin" dariya Salem yayi, sai kara shisshige mashi take
"To ina family din brothern ka?" Cikin daria Salem yace
"Suna abroad..." Fashewa tayi da kuka
"Wallahi bazamu saukaba..ka maidani Kano.. Ko ka kaini wani gidan mai mutane" Salem kam sai daria yake
"Wayan nan ba mutane bane?" Su majed sai kallon juna suke,
"Ki bari mu fita sai in kaiki wurin neighbors dinsu" sai lokacin tabari ya fita, yana fita itama ta fito da sauri ta kara rike mashi hannu, duka guys gaida Salem sukayi cikin respect, amsawa yayi hannunshi cikin na tawa, itakuma sai boyewa take bayanshi don gani take kaman muggan mutane ne, part din dake kusa da dashi yayi daita, sai taka mashi kafa take don yanda ta shige mashi jikin, suna zuwa ya bude suka shiga , tawa kallon ikon Allah kawai take,
"Habibty ki shiga bathroom kiyi wanka sannan ki chanza kaya, kiyi sallan, dinner will be serve" rikeshi tayi sosai
"Wallahi baka barina nan wajen..." Sai
"Please stop... Ki zauna..babu abinda zai faru...besides ina nan..kawai zanje inyi wanka in chanza ne" cikin kuka tace
"Tsoro nakeji... Mutafi tare" kura mata ido yayi
"Mu tafi muyi wankan tare?" Da sauri ta girgiza mashi
"Then wait here..zansa akawo maki abinci..in kina bukatan wani abu.. Just call me" da kyar ya cire hannunta daga jikin shi ya fita, tawa kam sai kuka take don gani take yaune rananta na karshe aduniya.
Bayan fitanshi wani ya shigo ya jera mata abinci kan dinning, tana takure waje daya.
Shikuma Salem fita yayi yana jin wani irin dadi cikin ranshi don ji yake inama ace ya riga ya aureta
❤💙💛💚💜
ZAKISAN KONI WAYE
💙💛💚💜❤
®zuwairat(ummu maryam)
3⃣4⃣
"My wonderful first love.." Cikin fada Umma tace
"Wai kana ina ne?" Pretending yayi kaman bai san plan dinta ba
"Umma INA Kano"
"To..inason kaje gidan Hajiya ummi ka amsomin wani abu" ahankali yace
"Umma ina kan hanyan abuja..na gama abinda nake Kano" Umma katse wayan ta tayi, itakam tawa kurawa wayan ido tayi don wayan kaman glass yake, sannan statement dinshi na karshe ya tsaya mata arai, shikam bai kalleta ba yayi dailing number majeed, bayan yayi picking Salem ya
"Alh clean the mansion next to mine...and get a wonderful ready made dress..medium size..tell the cook to prepare something fascinating" daga chan bangaren majed yace
"Sir su FINA da mima sunyi decorations agidan wai zasuyi celebrating birthday dinka..."
"If I find anything disliking you all are fired" tawa kasa kunne tayi tana jin abinda yake cewa, tunda take bata taba jin muryan shi so commanding ba,
"Who is this man..he talks as if he's the boss" tafada cikin ranta, tsoro ne ya fara kamata, ahankali tace
"Sir ina abokinka da zamu tare dashi?" Salem kallon ta yayi don yasan many things will be going through her head right now, kuma da gangan yakeson bata hint don bayason tazama too speechless in sun isa abuja
"Habibty gashi nan yana tuki" da sauri ta kalleshi
"Amman kuma dazun you said shi zaizo daukan abinci.."
"Smart gal" yafada cikin ranshi
"Ni nace maki haka?" Kai ta daga mashi at the same time tsoro da bayyana fuskanta
"Ni ba haka nace ba..I said abar abinci yau tunda zan raka abokina abuja" tawa Dan girgiza kai tayi
"Ba haka kace min ba"
"Habibty banajin dadi in kina kiran makaryaci" ahankali tace
"Sorry" daria yayi, kallon yanda ta saka hannuwanta cikin cinyanta yayi, hannunta ya kara kallon yaga still gashin kwance a hannunta,
"Hmmm..wonders shall never end" yafada cikin ranshi,
"Habibty do you trust me?" Ahankali ta daga mashi kai Amman ba dan ta amince dashi ba
"Then relax"
💚❤💛💜💙
Ameera saida taci kukanta ta koshi sannan bacci yayi gaba daita, hinde kam tana tsakar gida tana aiki, Dan wake ta kwaba, dataga yayi yawa taje gidanta ta dauko katon tukunya ta Dora dashi, sai wajen 11 yayi ready, itakuma ameera sai 11:30 ta tashi tana fitowa taga hinde na soya man da zaaci dashi, kallon katon tukunya tayi
"Me akayi da wannan?" Tafada tana nuna tukunyan
"Yata.. "
"Please ki bar cemin yarki..sunana Aisha..ko ki kirani da ameera"
"To..ameera Dana kwaba Dan wake naga tukunya yayi kadan shine na dauko tawa daga gida"
"Thats the problem with low class.. Give them an inci they will take a mile" tafada kasan makocinta
"Do you mean danwake kikayi?"
Tafada tana karasaba wajen bokitin da ta tsani danwake aciki
"Eh" ameera dubawa tayi
"Kan buhun ubanan..wazai ci wannan abun da yake kama da kashin akuya?...gaskiya bazan ci ba..sannan nasan wannan tukunya da kika dafa abinci dashi ya dade baiga sabulu ba"
"Yanzu me zan dafa maki" dan tsaki taja
"Dauko tukunya ki koya min jelof din taliya" da sauri hinde ta sauke man kan wuta sannan ta shiga kitchen ta dauko tukunya
"Zakiyi da daddawa ko?...don yafi dadi" harara ta balla mata
"Shiyasa kuke wari... Stupid baboon.. Kiyi sauri ki kai wancan kazantan gidanki kizo" tafada tana nuna mata bokitin danwaken, hinde cikin gudu2 tafita dashi don yau take sallah gidanta.
Bata dadeba ta dawo suka dora abinci, cikin 40 minutes suka dafa taliya mai romo, ameera ci tayi cos she don't have any choice.
"Ni zan tafi" inji hinde
"Please karki tafi yanzu..this loneliness is killing me" shuru hinde tayi for a moment
"To wani Abu zanyi maki?" Ameera shuru tayi don tanajin kunyan abinda takeson cewa, kaman an tsunkureta tace
"Dan Allah idan mutum yasha kayan mata yayi yawa meye maganinta" hinde tsaya kallon ta tayi, saitaji ta tausayawa mata
"Ke ba Matan aure bace?" Kwalla na taruwa Idonta
"Eh...ni Matan aurece"
"To ki kwanta da mijinki..sai kisamu biyan bukatanshi shima ya biya naki..."
"Banda wannan.. Gayamin wata hanyan"
"Gaskiya ban San wata hanyaba" tsaki taja
"To kije gida ki ci abinci sai ki dawo ki tayani wuni"
"Shikenan"
💛💙💜❤💚
Haka Abdul yacigaba da tuki, itakuma tawa banda tsoro babu abinda ke ranta, sau biyu mami na kiranta,
Sai to 7 suka shiga abuja, tawa sai lulumshe idanuwa take kaman mai jin bacci, Salem duk ya kasa daina kallonta, duk dagakan dazatayi saisun hada ido, wani irin kayataccen unguwa taga sun shiga, duk unguwan babu gidan mai karamin hali, gaban wani katon gate taga Abdul yafara horning, mai gadin fitowa yayi yana kallon motan, da sauri ya koma ciki ya bude gate, shiga Abdul yayi, gaban tawa mugun faruwa yayi don gidajen gidan tsoro suka bata, Salem sai kallon reactions dinta yake, da sauri ta matsa kusa da Salem, muryan ta na rawa tace
"Ife..inane nan?" Ahankali ya kama mata hannu
"Gidan brother na" itama rike hannunshi tayi gam, tawa cigaba da kallon wurin tayi tana juye2, Abdul parking yayi, da sauri guys 5 suka taho wurin motan, tawa kara rike mashi hannu tayi sosai
"Ife...who are this guys"
"He's bodyguards" budewa Salem motan sukayi don ya fita Amman tawa kara matsawa tayi kusa dashi tare da rikeshi sosai
"Ife...am are afraid...please let's go back" kallon fuskanta yayi yaga yanda eyes dinta suka fito don tsoro
"Habibty...calm down... Ko kinason in kaiki hotel?" Ido tazaro kaman zatayi kuka
"Ka maidani Kano...banason kudin" dariya Salem yayi, sai kara shisshige mashi take
"To ina family din brothern ka?" Cikin daria Salem yace
"Suna abroad..." Fashewa tayi da kuka
"Wallahi bazamu saukaba..ka maidani Kano.. Ko ka kaini wani gidan mai mutane" Salem kam sai daria yake
"Wayan nan ba mutane bane?" Su majed sai kallon juna suke,
"Ki bari mu fita sai in kaiki wurin neighbors dinsu" sai lokacin tabari ya fita, yana fita itama ta fito da sauri ta kara rike mashi hannu, duka guys gaida Salem sukayi cikin respect, amsawa yayi hannunshi cikin na tawa, itakuma sai boyewa take bayanshi don gani take kaman muggan mutane ne, part din dake kusa da dashi yayi daita, sai taka mashi kafa take don yanda ta shige mashi jikin, suna zuwa ya bude suka shiga , tawa kallon ikon Allah kawai take,
"Habibty ki shiga bathroom kiyi wanka sannan ki chanza kaya, kiyi sallan, dinner will be serve" rikeshi tayi sosai
"Wallahi baka barina nan wajen..." Sai
"Please stop... Ki zauna..babu abinda zai faru...besides ina nan..kawai zanje inyi wanka in chanza ne" cikin kuka tace
"Tsoro nakeji... Mutafi tare" kura mata ido yayi
"Mu tafi muyi wankan tare?" Da sauri ta girgiza mashi
"Then wait here..zansa akawo maki abinci..in kina bukatan wani abu.. Just call me" da kyar ya cire hannunta daga jikin shi ya fita, tawa kam sai kuka take don gani take yaune rananta na karshe aduniya.
Bayan fitanshi wani ya shigo ya jera mata abinci kan dinning, tana takure waje daya.
Shikuma Salem fita yayi yana jin wani irin dadi cikin ranshi don ji yake inama ace ya riga ya aureta
❤💙💛💚💜
ZAKISAN KONI WAYE
💙💛💚💜❤
®zuwairat(ummu maryam)
3⃣4⃣