Sashe 14
Zakisan Ko Ni Waye Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
💙💚❤💜💛
Tawa tana zuwa gidan ta gayawa mami abinda Salem tace mata, mami rufe ido tayi tace
"Aa..babu inda zaki.."
"Mami dan Allah" cikin fada mami tace
"Aa..wai baki da tsoro ne?..baki tsoron a kashe min ke?..."da sauri tawa tafara girgiza kanta tana cewa
" mami da ganinshi ba mugu bane..."
"Dalla rufemin baki..mugu lamba gareshi?..." Mami ta daka mata tsawa. Wiwi tawa ta fashe da kuka, tana cewa
"Mami wallahi nasan ba mugu bane... Kuma nayi mashi alkawarin zan rakashi...haka nan sai ya dinga ganina makaryaciya?" Mami bude baki tayi tana ganin ikon rabbi.
"Meye abun kuka...anya Tawa kasuwa zaki rakashi?" Cikin kuka tace
"Wallahi mami.. Kasuwa zan rakashi... Kuma baisan garin ba yace in rakashi" tafada har lokacin bata bar kukaba, mami zuba mata ido tayi na dan lokaci sannan tace.
"Toyin tsakanin ki da Allah meye sakaninki da mutumin?" Da sauri tawa tace
"Mami babu komai.."
"Babu komai.. Amman daga nace baki rakashi kasuwa shine kike kuka?...tawa...tawa..sau nawa na kiraki?" Da sauri tace
"sau biyu" don tasan dukda mami ba lafiyayya bace bata daukan rainin hankali, mami ta sake cewa
"Zan kara tambayan ki..meye tsakanin ki da mutumin?" Cikin kuka tawa ta sake cewa
"Mami bakom...." Mami ta katseta dacewa
"Tawa kar kisa raina ya baci...ki gayamin gaskiya abinda ke tsakanin ki da wannan mutumin?" Tawa shuru tayi tana kuka, gani tayi mami ta mike, ta fara cewa
"Wallahi mami nima ban saniba...Amman duk sanda na tunashi gabana na faduwa..." Tayi shuru, mami ta kara cewa
"Inajinki..kuma ki gayamin gaskiya banason karya.." Tawa Dan share hawayenta tayi sannan tacigaba dacewa
"Kuma mami inayawa tunanin shi.. Sannan ina son in ganshi kullum" baki mami ta bude
"Tawa..Ashe soyayya kike zuwa yi?...don kin gan bani da lafiyan dazan yi aiki in nema mana abinci shine kike fita kina abinda kika gandama?.." Tawa sabon kuka tafara tana cewa
"Mami ni ba soyayya nake.."
"Rufemin baki..wato ke bakisan sonshi kikeba?...yanzu wane yareneshi?" Ahankali tace
"Mami bahaushene" baki mami takara budewa
"Tawa Hausa...Hausa kikeso?.. Hausan da abu kadan sun saki Matan su?...baki ganin wasila da akayi bikinta wata uku dasuka har an saketa?..to ita bahaushiya ma kenan balleke wata yaren..."
"Mami ni ba soyayya nake dashi ba"
"Matsalarki...nidai bazan hanakiba tunda ban taba ganin ki da waniba..Amman kibi a hankali.." Still itadai tawa nacewa tayi kan ba sonshi take ba, abinda bata saniba shine abinda babba yagani zaune to ko yaro zai hau mountain bazai ganshiba. Goge hawayenta tayi sannan tace
"Mami kin yarda in rakashi kasuwa?" Mami dan hararanta tayi sannan ta bude hannuwanta
"Zo" tawa rarrafawa tayi gurin mami, mami ta rungume ta sannan tace
"Ifemi..kinsan inasonki...banason abinda zai saki cikin bakinciki..hausawa basu rike aure..." Cikin shagwaba tawa ta katseta dacewa
"Nifa ba sonshi nakeba.."
"Ai shikenan..zanga abinda zai biyo baya.. Kwanta inyi maki tausa" tawa kwantawa tayi mami tafara yimata tausa, chan kuma Tawa ta karacewa
"Mami kin amince in rakashi kasuwan?" Dan daria mami tayi
"Na yarda" tawa lumshe ido tayi cikin ranta tana aduan Allah yasa sir Salem yazo gobe.
💙💚❤💜💛
Bangaren Salem kam kaman ana huramashi son tawa don kullum daita yake kwana yake tashi, cikin kwana biyun da bai gantaba kaman ya mutu hakan yasa yayi niyyan zuwa gidansu, tunawa yayi da dazun ankirashi angama gidan ameera, Dan mikewa yayi yakoma bakin window abinda zai yi next, wasu haddadun Porsche Cayenne dake parking tsakar gidanshi ya kalla yayi murmushi tare da shafa sajenshi dake sheki kaman ana shafa masu relaxer.
Da sauri yashiga wanka yana cewa
"Bari inje ingan ikon Allah" bai dau lokaci ba ya fito daure da towel, gaban mirror ya tsaya ya fesa turare sun kala goma jikinshi sannan ya dauki wata armani tuxedo shirt ya saka da wando shi. Nan take yafito kaman ba taxi driver da yan mata ke ciwa uwaba. Yana fita falon koina ya bade da kamshin turare shi masu tsadan gaske, Abdul juyawa yayi dasauri yana cewa.
"Sir ina zamu?" Mukullin motan ya mikawa Abdul sannan yace
"G,R,A sultan road" Abdul baki ya bude zaiyi magana Salem ya hade giran kasa dana sama, shuru yayi ya dauki car keys ya fita da sauri ya budewa Salem gidan baya ya zauna sannan shima yashiga suka bar gidan Abdul sai tunanin yau Salem yayi switching copporate mode.
Daidai gidansu ameera Abdul yayi horning, maigadin na budewa Salem ya tuna da alkawarin da yayi wa tsohon, nan take ya fiddo check book dinshi ya rubuta mashi check na 3m ya bawa Abdul
"In ka shiga ciki ka kiramin uban yarinyan ka bawa wancan tsohon wannan check din" ya fadawa Abdul lokacin dayake parking a farfayiyan gidan.
Da sauri Abdul yafito ya nufi balcony dinsu ameera, knocking yayi affan ya bude mashi koda, kallon yaron yayi sannan yace
"Kaje ja kagayawa dad dinka sir Salem na sallama..." Bai gamaba dad ameera dake kallon CNN ya mike da sauri yana
"Da gaske ne sir Salem a gidana?" Kai Abdul ya daga mashi, da sauri ameera dake zaune ta mike ta hau upstairs da gudu, dad ameera bangaje Abdul yayi ya nufi inda motan Salem ke tsaye, Salem dake kallon abinda ke faruwa ya kauda kanshi tare da yin daria na yan second sannan ya kara daure fuskanshi kaman bashi bane, da gudu dad ameera ya karasa gurin motan Salem yana cewa.
"Sir yau kaine a gidana?...ka shigo ciki mana" Dan girgiza kai Salem yayi
"Aa nan ma ya isa...." Da sauri dad ameera ya kara katseshi
"Sir please ka shigo mana...sai ka tsaya waje kaman wani bako...please come in" yafada yana budewa Salem mota, ahankali Salem ya fito da cikin mota, dad ameera gaba yana yimashi jagora shikuma Salem na biye dashi yana tuna irin zagin da ameera ta yimashi da kuma irin maganan da dad ameera yayi mashi.
Ameera kam tanajin ance sir Salem ta Haura sama, direct dakinta ta tafi ,hannunta na rawa ta dauko makeup kit dinta tafara shafawa , cikin sauri ta gama shafawa sannan ta dauki wani dogonhijj ta sumbula sasnnan ta dauki turare ta kusa karar daita jikinta sanna ta nufidownstairs tana tafiya kaman kazan da kwai ta fashema aciki.
Salem na shiga falo ya gaisa da mom sannan sukayi shaking hannu da affan, wuri ya samu ya zauna, bai ankaraba yaji ance
"Ina wuni" cikin wata irin sanyi murya, Salem daga kai yayi yaga ameera, sai ka rantse ba itaba don durkusshe take gabanshi kanta kasa kaman wata salaha, inda bai taba ganintaba zai rantse mutuniyan kirkice
"Haka kuke zaluntan samari in sun zo neman aurenku...sai dagabaya kalanku ta gaskiya ta baiyyana" ya fada azuciyashi a zahari yace
"Lafiya" ahankali ameera ta mike ta nufi hanyan kitchen, dad ameera kam kaman anyi mashi albishir da aljanna, Salem mikewa yayi yana cewa
"Mommy sai anjuma..." Zatayi magana dad yayi sauri
"Sir ka tsaya kaci abinci"
"Aa nagode" yafada har ya kai bakin koda, dad binsu yayi shikam Abdul kallon ikon Allah kawai yake , suna fita Salem ya juya ya kalli dad
"Daman nazo inji in kuna bukatan wani abu don next week nakeson a daura aure..." Baki dad ameera ya bude zaiyi magana Salem yayi saurin cewa
"Oh sorry kace baka bukatan ko sisi...Amman abinda ke nan shine daga nan Spain nayi so ranar asabar by 4 zan turo private jet akaita airport na Lagos sai ta sameni chan...inyaso in tazo zan kaita shopping to make up for the rashin lefe...hope hakan yayi" dad ameera banda daga mashi kai babu abinda yakeyi
"Yanzu sir ranar asabar mai zuwa zaayi daurin auren kenan.."
"Eh...ko da matsala?.." Da sauri dad ameera ya girgiza mashi kai
"Aa wallahi....sir yanzu yaushe zan fara zuwa aiki" Salem shuru yayi yana tunanin yanason ya wahalal da ameera da dad dinta Amman yasan da zaran ya hanashi aikinshi zai dau alhalin mom da affan, hannu yasa cikin aljihunshi ya dauki wayanshi yakira Nigeria head ya bashi umarnin ya maidawa umar Adam aikinshi. Murna wurin dad baa magana, kofa aka bude ameera tafito tana tafiya kaman batason taka kasa, dad ameera barin wurin yayi, shikam Abdul kurawa ameera ido yayi yagane itace yarinyan data mari Salem, jin hiran da dad da Salem keyi ya tabbatar mashi rashin mutunci Salem zaiyi.
Kallon ameera Abdul ya karayi sai ya tsinci kanshi da tausaya mata, don yasan halin Salem.
Salem na ganin yafito ya juya baya ya shiga motan shi, da sauri Abdul ya shiga, sai ji yayi tace
"Allah ya kiyaye" kallon ta yayi suka hada, da sauri ta kauda kanta tare da sunkuyar da kanta kasa kaman mai jin kunya, acikin ranshi yace
"Monster in disguise" Abdul ya ja mota suka bar gidan, ahankali Abdul yace.
"Sir what's happening?" Murmushin gefen baki Salem yayi sannan yace
"So nake in gaya mata KONI WAYE"
💛💜❤💚💙
ZAKISAN KONI WAYE
❤💚💙💛💜
®zuwairat(ummu maryam)
1⃣8⃣
Tawa tana zuwa gidan ta gayawa mami abinda Salem tace mata, mami rufe ido tayi tace
"Aa..babu inda zaki.."
"Mami dan Allah" cikin fada mami tace
"Aa..wai baki da tsoro ne?..baki tsoron a kashe min ke?..."da sauri tawa tafara girgiza kanta tana cewa
" mami da ganinshi ba mugu bane..."
"Dalla rufemin baki..mugu lamba gareshi?..." Mami ta daka mata tsawa. Wiwi tawa ta fashe da kuka, tana cewa
"Mami wallahi nasan ba mugu bane... Kuma nayi mashi alkawarin zan rakashi...haka nan sai ya dinga ganina makaryaciya?" Mami bude baki tayi tana ganin ikon rabbi.
"Meye abun kuka...anya Tawa kasuwa zaki rakashi?" Cikin kuka tace
"Wallahi mami.. Kasuwa zan rakashi... Kuma baisan garin ba yace in rakashi" tafada har lokacin bata bar kukaba, mami zuba mata ido tayi na dan lokaci sannan tace.
"Toyin tsakanin ki da Allah meye sakaninki da mutumin?" Da sauri tawa tace
"Mami babu komai.."
"Babu komai.. Amman daga nace baki rakashi kasuwa shine kike kuka?...tawa...tawa..sau nawa na kiraki?" Da sauri tace
"sau biyu" don tasan dukda mami ba lafiyayya bace bata daukan rainin hankali, mami ta sake cewa
"Zan kara tambayan ki..meye tsakanin ki da mutumin?" Cikin kuka tawa ta sake cewa
"Mami bakom...." Mami ta katseta dacewa
"Tawa kar kisa raina ya baci...ki gayamin gaskiya abinda ke tsakanin ki da wannan mutumin?" Tawa shuru tayi tana kuka, gani tayi mami ta mike, ta fara cewa
"Wallahi mami nima ban saniba...Amman duk sanda na tunashi gabana na faduwa..." Tayi shuru, mami ta kara cewa
"Inajinki..kuma ki gayamin gaskiya banason karya.." Tawa Dan share hawayenta tayi sannan tacigaba dacewa
"Kuma mami inayawa tunanin shi.. Sannan ina son in ganshi kullum" baki mami ta bude
"Tawa..Ashe soyayya kike zuwa yi?...don kin gan bani da lafiyan dazan yi aiki in nema mana abinci shine kike fita kina abinda kika gandama?.." Tawa sabon kuka tafara tana cewa
"Mami ni ba soyayya nake.."
"Rufemin baki..wato ke bakisan sonshi kikeba?...yanzu wane yareneshi?" Ahankali tace
"Mami bahaushene" baki mami takara budewa
"Tawa Hausa...Hausa kikeso?.. Hausan da abu kadan sun saki Matan su?...baki ganin wasila da akayi bikinta wata uku dasuka har an saketa?..to ita bahaushiya ma kenan balleke wata yaren..."
"Mami ni ba soyayya nake dashi ba"
"Matsalarki...nidai bazan hanakiba tunda ban taba ganin ki da waniba..Amman kibi a hankali.." Still itadai tawa nacewa tayi kan ba sonshi take ba, abinda bata saniba shine abinda babba yagani zaune to ko yaro zai hau mountain bazai ganshiba. Goge hawayenta tayi sannan tace
"Mami kin yarda in rakashi kasuwa?" Mami dan hararanta tayi sannan ta bude hannuwanta
"Zo" tawa rarrafawa tayi gurin mami, mami ta rungume ta sannan tace
"Ifemi..kinsan inasonki...banason abinda zai saki cikin bakinciki..hausawa basu rike aure..." Cikin shagwaba tawa ta katseta dacewa
"Nifa ba sonshi nakeba.."
"Ai shikenan..zanga abinda zai biyo baya.. Kwanta inyi maki tausa" tawa kwantawa tayi mami tafara yimata tausa, chan kuma Tawa ta karacewa
"Mami kin amince in rakashi kasuwan?" Dan daria mami tayi
"Na yarda" tawa lumshe ido tayi cikin ranta tana aduan Allah yasa sir Salem yazo gobe.
💙💚❤💜💛
Bangaren Salem kam kaman ana huramashi son tawa don kullum daita yake kwana yake tashi, cikin kwana biyun da bai gantaba kaman ya mutu hakan yasa yayi niyyan zuwa gidansu, tunawa yayi da dazun ankirashi angama gidan ameera, Dan mikewa yayi yakoma bakin window abinda zai yi next, wasu haddadun Porsche Cayenne dake parking tsakar gidanshi ya kalla yayi murmushi tare da shafa sajenshi dake sheki kaman ana shafa masu relaxer.
Da sauri yashiga wanka yana cewa
"Bari inje ingan ikon Allah" bai dau lokaci ba ya fito daure da towel, gaban mirror ya tsaya ya fesa turare sun kala goma jikinshi sannan ya dauki wata armani tuxedo shirt ya saka da wando shi. Nan take yafito kaman ba taxi driver da yan mata ke ciwa uwaba. Yana fita falon koina ya bade da kamshin turare shi masu tsadan gaske, Abdul juyawa yayi dasauri yana cewa.
"Sir ina zamu?" Mukullin motan ya mikawa Abdul sannan yace
"G,R,A sultan road" Abdul baki ya bude zaiyi magana Salem ya hade giran kasa dana sama, shuru yayi ya dauki car keys ya fita da sauri ya budewa Salem gidan baya ya zauna sannan shima yashiga suka bar gidan Abdul sai tunanin yau Salem yayi switching copporate mode.
Daidai gidansu ameera Abdul yayi horning, maigadin na budewa Salem ya tuna da alkawarin da yayi wa tsohon, nan take ya fiddo check book dinshi ya rubuta mashi check na 3m ya bawa Abdul
"In ka shiga ciki ka kiramin uban yarinyan ka bawa wancan tsohon wannan check din" ya fadawa Abdul lokacin dayake parking a farfayiyan gidan.
Da sauri Abdul yafito ya nufi balcony dinsu ameera, knocking yayi affan ya bude mashi koda, kallon yaron yayi sannan yace
"Kaje ja kagayawa dad dinka sir Salem na sallama..." Bai gamaba dad ameera dake kallon CNN ya mike da sauri yana
"Da gaske ne sir Salem a gidana?" Kai Abdul ya daga mashi, da sauri ameera dake zaune ta mike ta hau upstairs da gudu, dad ameera bangaje Abdul yayi ya nufi inda motan Salem ke tsaye, Salem dake kallon abinda ke faruwa ya kauda kanshi tare da yin daria na yan second sannan ya kara daure fuskanshi kaman bashi bane, da gudu dad ameera ya karasa gurin motan Salem yana cewa.
"Sir yau kaine a gidana?...ka shigo ciki mana" Dan girgiza kai Salem yayi
"Aa nan ma ya isa...." Da sauri dad ameera ya kara katseshi
"Sir please ka shigo mana...sai ka tsaya waje kaman wani bako...please come in" yafada yana budewa Salem mota, ahankali Salem ya fito da cikin mota, dad ameera gaba yana yimashi jagora shikuma Salem na biye dashi yana tuna irin zagin da ameera ta yimashi da kuma irin maganan da dad ameera yayi mashi.
Ameera kam tanajin ance sir Salem ta Haura sama, direct dakinta ta tafi ,hannunta na rawa ta dauko makeup kit dinta tafara shafawa , cikin sauri ta gama shafawa sannan ta dauki wani dogonhijj ta sumbula sasnnan ta dauki turare ta kusa karar daita jikinta sanna ta nufidownstairs tana tafiya kaman kazan da kwai ta fashema aciki.
Salem na shiga falo ya gaisa da mom sannan sukayi shaking hannu da affan, wuri ya samu ya zauna, bai ankaraba yaji ance
"Ina wuni" cikin wata irin sanyi murya, Salem daga kai yayi yaga ameera, sai ka rantse ba itaba don durkusshe take gabanshi kanta kasa kaman wata salaha, inda bai taba ganintaba zai rantse mutuniyan kirkice
"Haka kuke zaluntan samari in sun zo neman aurenku...sai dagabaya kalanku ta gaskiya ta baiyyana" ya fada azuciyashi a zahari yace
"Lafiya" ahankali ameera ta mike ta nufi hanyan kitchen, dad ameera kam kaman anyi mashi albishir da aljanna, Salem mikewa yayi yana cewa
"Mommy sai anjuma..." Zatayi magana dad yayi sauri
"Sir ka tsaya kaci abinci"
"Aa nagode" yafada har ya kai bakin koda, dad binsu yayi shikam Abdul kallon ikon Allah kawai yake , suna fita Salem ya juya ya kalli dad
"Daman nazo inji in kuna bukatan wani abu don next week nakeson a daura aure..." Baki dad ameera ya bude zaiyi magana Salem yayi saurin cewa
"Oh sorry kace baka bukatan ko sisi...Amman abinda ke nan shine daga nan Spain nayi so ranar asabar by 4 zan turo private jet akaita airport na Lagos sai ta sameni chan...inyaso in tazo zan kaita shopping to make up for the rashin lefe...hope hakan yayi" dad ameera banda daga mashi kai babu abinda yakeyi
"Yanzu sir ranar asabar mai zuwa zaayi daurin auren kenan.."
"Eh...ko da matsala?.." Da sauri dad ameera ya girgiza mashi kai
"Aa wallahi....sir yanzu yaushe zan fara zuwa aiki" Salem shuru yayi yana tunanin yanason ya wahalal da ameera da dad dinta Amman yasan da zaran ya hanashi aikinshi zai dau alhalin mom da affan, hannu yasa cikin aljihunshi ya dauki wayanshi yakira Nigeria head ya bashi umarnin ya maidawa umar Adam aikinshi. Murna wurin dad baa magana, kofa aka bude ameera tafito tana tafiya kaman batason taka kasa, dad ameera barin wurin yayi, shikam Abdul kurawa ameera ido yayi yagane itace yarinyan data mari Salem, jin hiran da dad da Salem keyi ya tabbatar mashi rashin mutunci Salem zaiyi.
Kallon ameera Abdul ya karayi sai ya tsinci kanshi da tausaya mata, don yasan halin Salem.
Salem na ganin yafito ya juya baya ya shiga motan shi, da sauri Abdul ya shiga, sai ji yayi tace
"Allah ya kiyaye" kallon ta yayi suka hada, da sauri ta kauda kanta tare da sunkuyar da kanta kasa kaman mai jin kunya, acikin ranshi yace
"Monster in disguise" Abdul ya ja mota suka bar gidan, ahankali Abdul yace.
"Sir what's happening?" Murmushin gefen baki Salem yayi sannan yace
"So nake in gaya mata KONI WAYE"
💛💜❤💚💙
ZAKISAN KONI WAYE
❤💚💙💛💜
®zuwairat(ummu maryam)
1⃣8⃣