Sashe 37
Zakisan Ko Ni Waye Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
Salem na zaune yayi tagumi duk abun duniya ta isheshi, sai tunani yake tawa bata sonshi don yanda ta iya kwana 6 bata ji muryanshiba, su Abdul na tsaye Dan nesa da inda yake, Wayanshi dake hannun majed yafara ringing, da sauri majed ya karasa wurin shi tare da mika mashi wayan,
"Who?.." Salem ya tambaya batare daya kalleshi ba
"No name sir" majed ya amsa mashi, shuru Salem yayi yana sauraron kiran, don baya daukan anyhow call, kaman an chunkuleshi yace.
"Tawa..." Sannan yayi saurin amsan watan, kafawa yayi ga kunne
"Hello.." Yafada cikin sauri, tawa najin muryan shi ta rike baki
"Hello...Tawakaltu is that you?" Tawa najin ya kira sunan ta ta fashe da kuka, mikewa tsaye yayi
"Tawa..the only way I will forgive you for playing with my heart is by telling me where you are..." Yafada afusace har jijiyan wuyanshi na tashi, tawa bata ce komaiba yacigaba dacewa
",I thought you love me...but I was wrong... Wallahi in har baki gayamin inda kike ba...." Hawaye ne yafara zubo mashi,
"What did I ever do wrong to you..." Yafada muryan shi na rawa
"Habibty tell me... Please", yafada ahankali, tawa bata ce kala ba, tari ya farayi sosai,
" am dying for you...wallahi habibty tunda kika gudu kika barni banci komai ba...tell me and I will forgive you..." Ahankali tawa tace
"Ife..am..."
"Don't you ever call me that.. Until you tell me where you are..."
"Am sorry..." Afusace ya kara katseta
"Don't say anything until you tell me where you are..." Tawa batace komai ba ta dinga kuka, hankali Salem yayi murmushin takaici
"So bazaki fadamin bako?.." Tawa bata bashi amsa ba tacigaba da kuka
"OK..ba matsala.. Did you know what I regret most?" Ya tambayeta, bata bashi amsa ba yacigaba dacewa
"That night you spent in my house.. I would have tear you..I would have given you something to remember.. Da bazakiyi gigin guduwa daga gareniba...but you know what?" Ya kara tambayan ta
"I will find you....you know why?..cos I love you.. But that will not stop me from landing you in the hospital the way you landed me..." Tawa kuka tacigaba dayi sosai, Salem ji yayi kafanshi baya daukan shi, wuri ya samu ya zauna, bai gama zamaba yaji wayan ta katse, da sauri yace
"Hello.." Yaji ta katse wayan, with out wasting of time Yayi dailing number amma switch off, tsayawa Yayi yana Tunanin abun yi don yasan he's going insane already, da sauri ya fara shiga cikin contact din wayan, nan ya dinga neman contact masu suna Yoruba, Mr kayode ya gani, da sauri ya kira number, mutumin na dagawa yayi yanason gaida Salem amma Salem ya katseshi dacewa
"Please kai Dan wane garine?" Ya tambayi mutumin
"Sir from osun"
"Please kasan sarki cikin sarkin yorubawa Wanda ya kori yarshi saboda ta zabi wani talaka?" Mutum shuru yayi for a while
"Sir yaushe hakan ya faru?" After few seconds yace
"I think it should be 19 to 20 years ago" mutumin shuru yakarayi da alaman tunani take
"Gaskiya sir I don't know.. Any problem?" Tsoki Salem yaja
"Please help me find out from you family and friends"
"OK sir" cikin few minutes Salem ya kira wayanda yasani yorubawa ya tambayesu amma babu Wanda yasani, sai yace masu please su tambayar mashi, mikewa yayi ya nufi part dinshi na gidan, su Abdul binshi sukayi, juyawa yayi ya kallesu
"Dalla Ku bar bina..sanda naso kuyimin guiding din gidana Baku yiba...kawai kuyi adua in ganta..in ba hakaba you will all be fired.." Ya fada yana kallon su dayan bayan daya, saida yazo kan Abdul ya nuna shi da Dan yatsa
"Most especially you..don duk kai kajamin wannan matsalan.
Salem komawa yayi ya kwanta yana tunanin Allah yasa agane ko waye, bai kai minti ashirin da kwanciya ba wayanshi yafara ringing, da sauri yayi picking,
$" sir ance its oba of kwara state" da sauri Salem ya mike zaune yana saka palm sandal dinshi
"You oba...ehmm...oba sadiku!?"
"Yes sir"
"Are sure?"
"Yes sir"
"Thank you.. " ya fada yana katse wayan, bai dade da katsewa ba yafara ringing kuma picking yayi
"sir ance its oba sadiku of kwara state"
"Thanks" kawai yace ya fita ya nufi side din abbanshi.
💙💜💛💚❤
ZAKISAN KONI WAYE
💛💜💙❤💚
®zuwairat(ummu maryam)
4⃣0⃣
"Who?.." Salem ya tambaya batare daya kalleshi ba
"No name sir" majed ya amsa mashi, shuru Salem yayi yana sauraron kiran, don baya daukan anyhow call, kaman an chunkuleshi yace.
"Tawa..." Sannan yayi saurin amsan watan, kafawa yayi ga kunne
"Hello.." Yafada cikin sauri, tawa najin muryan shi ta rike baki
"Hello...Tawakaltu is that you?" Tawa najin ya kira sunan ta ta fashe da kuka, mikewa tsaye yayi
"Tawa..the only way I will forgive you for playing with my heart is by telling me where you are..." Yafada afusace har jijiyan wuyanshi na tashi, tawa bata ce komaiba yacigaba dacewa
",I thought you love me...but I was wrong... Wallahi in har baki gayamin inda kike ba...." Hawaye ne yafara zubo mashi,
"What did I ever do wrong to you..." Yafada muryan shi na rawa
"Habibty tell me... Please", yafada ahankali, tawa bata ce kala ba, tari ya farayi sosai,
" am dying for you...wallahi habibty tunda kika gudu kika barni banci komai ba...tell me and I will forgive you..." Ahankali tawa tace
"Ife..am..."
"Don't you ever call me that.. Until you tell me where you are..."
"Am sorry..." Afusace ya kara katseta
"Don't say anything until you tell me where you are..." Tawa batace komai ba ta dinga kuka, hankali Salem yayi murmushin takaici
"So bazaki fadamin bako?.." Tawa bata bashi amsa ba tacigaba da kuka
"OK..ba matsala.. Did you know what I regret most?" Ya tambayeta, bata bashi amsa ba yacigaba dacewa
"That night you spent in my house.. I would have tear you..I would have given you something to remember.. Da bazakiyi gigin guduwa daga gareniba...but you know what?" Ya kara tambayan ta
"I will find you....you know why?..cos I love you.. But that will not stop me from landing you in the hospital the way you landed me..." Tawa kuka tacigaba dayi sosai, Salem ji yayi kafanshi baya daukan shi, wuri ya samu ya zauna, bai gama zamaba yaji wayan ta katse, da sauri yace
"Hello.." Yaji ta katse wayan, with out wasting of time Yayi dailing number amma switch off, tsayawa Yayi yana Tunanin abun yi don yasan he's going insane already, da sauri ya fara shiga cikin contact din wayan, nan ya dinga neman contact masu suna Yoruba, Mr kayode ya gani, da sauri ya kira number, mutumin na dagawa yayi yanason gaida Salem amma Salem ya katseshi dacewa
"Please kai Dan wane garine?" Ya tambayi mutumin
"Sir from osun"
"Please kasan sarki cikin sarkin yorubawa Wanda ya kori yarshi saboda ta zabi wani talaka?" Mutum shuru yayi for a while
"Sir yaushe hakan ya faru?" After few seconds yace
"I think it should be 19 to 20 years ago" mutumin shuru yakarayi da alaman tunani take
"Gaskiya sir I don't know.. Any problem?" Tsoki Salem yaja
"Please help me find out from you family and friends"
"OK sir" cikin few minutes Salem ya kira wayanda yasani yorubawa ya tambayesu amma babu Wanda yasani, sai yace masu please su tambayar mashi, mikewa yayi ya nufi part dinshi na gidan, su Abdul binshi sukayi, juyawa yayi ya kallesu
"Dalla Ku bar bina..sanda naso kuyimin guiding din gidana Baku yiba...kawai kuyi adua in ganta..in ba hakaba you will all be fired.." Ya fada yana kallon su dayan bayan daya, saida yazo kan Abdul ya nuna shi da Dan yatsa
"Most especially you..don duk kai kajamin wannan matsalan.
Salem komawa yayi ya kwanta yana tunanin Allah yasa agane ko waye, bai kai minti ashirin da kwanciya ba wayanshi yafara ringing, da sauri yayi picking,
$" sir ance its oba of kwara state" da sauri Salem ya mike zaune yana saka palm sandal dinshi
"You oba...ehmm...oba sadiku!?"
"Yes sir"
"Are sure?"
"Yes sir"
"Thank you.. " ya fada yana katse wayan, bai dade da katsewa ba yafara ringing kuma picking yayi
"sir ance its oba sadiku of kwara state"
"Thanks" kawai yace ya fita ya nufi side din abbanshi.
💙💜💛💚❤
ZAKISAN KONI WAYE
💛💜💙❤💚
®zuwairat(ummu maryam)
4⃣0⃣