Sashe 48
Yar Iya Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Mintuna ashirin suka bata kafin su kammala gyara parloun, “wato tsafta tayi a rayuwa” Yesmeen ta fada tana mika. “Gaskiya da sakyal babes, mu huta please”. Har zuwa lokacin pretty bata fito ba bare suyi tsammanin gaisawa da ita, wannam dai matsiyacin kallon da kuma tsakin tana nufin sune tarbarsu. To Allah ya kyauta.
Kallo suka kunna suna dan tadinsu, idan aka yi wani abu da ya burgesu sai sun tsaya sun magantu.
A bangaren pretty tun juyawarta ta haye upstairs tana sakin tsaki. Zama tayi bakin bed tana fadin “Allah na gode maka, nayi zaton ma iyayensa ne ashe wadannan masu siffar aljanun ne” tsaki tayi tana fadin “Amma wacece wannan matashiyar?” ta tambayi kanta tana mai daga kai sama alamun tunani. Can kamar wacce aka tsikara tace “Oh!!! Wannan wannan yarinyar da na taba zuwa na samu kakarsu na nan da nan da ita ne!, to wacece?” ganin babu mai bata amsa yasa ta jawo wayarta tana fadon “I'll ask sweetheart in ya dawo” daga nan taci gaba da tadinta ba tare da tuna cewa tayi baki ba talkless of ayi musu girki.
Kallonsu suke hankali kwance har wajajen Karfe biyu, yunwa ce ta fara dawainiya da khairy, kalkon yan uwanta tayi tana fadin “Babes i'm hungry!, wollah ba alamar zamu samu wani abu a gidan nan muje kawai mu samarwa kanmu abun tabawa”. Su ma duk yunwar ta ishesu dama shiyasa suka mike suka nufi kitchen. Mamaki ne ya kama su ganin kamar baa taba amfani da kitchen din ba, komai kura ga uban plates zube a sink. Basu fara girkin ba sai da suka tabbatar sun gyara ko ina, plates ma tsaf suka tsaftace su tukun suka hau kan girki.
Hadaddiyar fried rice suka hada wacce kamshinta kadai mai karatu ya samu a matsayin rabo to ya gode Allah, sai chicken pepper, Sai kuma Tigernut drink da kana gani zaka fara hadiyar miyau.
Cikin tsadaddun food flask suka zuba fried rice din sannan suka saka shima chicken pepper din, daga nan suka zuba tigernut drink din duka nufi dining, isarsu kenan suka zaro idanuwa. Khairy tace “Tab! Sunan wani abu wai shi badakala” babu yadda suka iya dining din ma sai da yasha dusting.
Sauran suka debo suma suka ci, kiraye kirayen sallar asr yasa suka yi alwala, a parloun suka yi sallah. Ita dai khairy hamshakiyar take jira ta fito tasan dole zata nemi abin tabawa. Ai kamar ta sani ashr tunda suka fara girkin kamshi ya cika mata hanci, tunani take ko daga ina?, tunawa da kannen mijin nata da ta manta da zuwansu ma yasa tace laalla sune, tana lashe baki ta fito daga dakin, sallar ma bata samu damar yi ba. Downstairs ta nufa ai tana fara taka steps din bata san me ta taka ba taji ta a kasa yarrrrrr. Wani mahaukacin ihu ta saje tana fadin “Na shiga uku shikenan nikam na karye, wayyo sweetheart ” cike da jin haushinta suka saka dariya kamar zasu yi kuka yayinda ita kuma take famar ihu tana ta shiga uku.
Sai da suka yi mai isarsu tukun suka je gareta, bs tare da sunce komai ba suka ja ta zuwa sama har zuwa dakinta, khairy ce tayiwa Ayra alama da ido ita kuma suka daura pretty kan gado daga nan suka dawo parloun ba tare da sunce mata uffan ba.
Suna zaune a parloun yayi sallama, kamar koyaushe cikin uniform da suka mugun karbi jikinsa. Cikin takunsa na kasaita ya shigo. Sunkuyar da kai suka yi suna gaida shi a tare. “Ina yini Hamma Zaki ”
Can kasan makoshi yace “Lafiya” yana bin parloun da kallo, cikin ransa kuma tunani yake “Waye ya gyara parloun? ” yasan dai ba pretty bace, “then who?” ganin yana tsaye yasa Fauzah yin gyaran murya tace “Hamma ga Abinci a dining. Bai ce uffan ba itama bata yi tsammanin zai fadi ba, cike da takama ya fara takawa zuwa sama. Wanka ya fara yi ya sanya wasu ligjt blue pyjamas sannan ya fito.
Ba tare da ya kallesu ba ya nufi dining din don dama yunwa yake ji rabonsa da abinci tun daren jiya da yaje gida. Sanin ko a gida mom ke serving dinsa yasa fara mikewa taje ta zuba masa komai daga nan ta dawo wurin zamansu. Bayan yaci na plate din sai da ya kara kadan tukun ya goge bakinsa da tissue, tigernut drink din ma ya sha sai dai ba zaka iya gane yanayin fuskarsa ba.
Sama ya kara komawa ba tare da ya kara kallonsu ba, bedroom din pretty ya shiga da niyyar nuna mata kuskurenta na wulakanta danginsa don ranar da Hamma Salim da matarsa Aunty Waheeda suka zo haka ta musu. Fuska daure ya shiga, ganinta kwance yasa ya karasa wurinta. Cike da shagwaba ta fara magana “Oh sweetheart sai yanzu ka dawo, wallahi yunwa nake ji kamar naci babu, kaga naji kamshin girki inaga yan uwanka ne suka yi sai da naje ci nayi missing step na fadi, sweetheart duba kaga har ya kumbura” fuska daure ya duba ganin bai ga komai ba yasa yace “Nabila!, Nabila! Nabila! ” dagowa tayi tana kallonsa tasan babu wasa “Sau nawa na kira sunanki?” a shagwabe tace “Uku sweetheart ”
“Gargadi a karo na karshe ki daina wulakanta yan uwana idan sun zo in ba haka ba kuma zan baki mamaki” daga haka ya fice ya barta. Downstairs yq sauko yana nufi wurinsu. Cikin dakakkiyar murya yace “Yaushe zaku koma”. Khairy da ta gama kosawa da gidan tace “Yanzu muke son komawa”. Minti biyu tukun yace “Ku bari kuyi sallah sai mu wuce tare” babu yadda zasu yi haka suka zauna suna jiran in anyi sallar sa wuce amma sun kosa.
Ita dai khairy haushi yau dinnan ya bata duk da cewa ba don shi suka yi hakan ba amma atleast ya kamata yayi appreciating effort dinsu, cikin ranta tace “Har da zama ya kwaahi girkin bayan ko nuna yaji dadi bai yi ba”
(Nidai ina gefe nace khairy so kike Hamma Zakin yayi ta washe miki baki yana fadin ya gode???).
*COMMENT & SHARE PLEASE*
[29/08, 2:36 PM] 💎Diamond_Bhatool💎:
🍀🌸🍀🍀🌸🍀🌸 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸
*ƳAR IYA* *(Mai hannun ɓarna)*
🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀
_NA_
*Fadimatu Adamu Hassan*
*Diamond Lady 💎*
SHAFI NA “““81&82”””
Bayan sunyi sallah Hamma Zaki ya shigo alamun daga maajid yake, da ido yayi musu alamun su tashi, thank God kowa yayi sallah hakan yasa suka fito dukkansu.
Shiga suka yi cikin sauri kamar wani zai riga su, Fauzah, Ayrah da Yesmeen suka shige gidan baya, isowar khairy kamar zata yi kuka ta shiga gaba amma ta shirya yi musu rashin mutunci idan suka isa gida.
Maimakon ya nufi gida Shopping Mall ya mika su, suna isa yace musu “10 minutes na baku ku fito, take this” ya mikawa khairy ATM card dinshi. Basu kai 10minutes din ba suka fito daga nan suka wuce gida zuciyoyinsu wasai don tuni sun mance da iya shegen da aka tsula musu a can.
Bayan ya daidaita parking suka fita suna masa godiya. Da gudu khairy tayi part din granny.
“Ina kike ne granny ta”
Cikin sakin fuska granny tace “yar albarka sai yanzu, aah wannan kuma fa?” granny ta tambaya tana mai kai dubanta ga ledar dake hannun khairy. Murmushi tayi tace “Granny Hamma Zaki ne ya kaimu muka yi shopping, kema na siyo miki naki. Nan ta fito da turaren daki da na jiki da ta siyowa grannyn. Murmushi granny tayi tana fadin “Allah yayi albarka, madalla madalla ummul khairy ”. Daga nan ta kwashe sauran ta kai bedroom dinta. Bata san lokacin da ya shigo ba coz bacci ne ma ya dauke ta.
Hamma Zaki tunda ya koma gida bai kuma leka bangaren pretty ba don mugun haushinta ma yake ji. Ko da yayi wanka ya kwanta baccin ma kin zuwa masa yayi, banda tunanin wannan muryar babu abunda yake, ya kasa tantance wacece cikin yaran nan ta kira shi. Lokaci daya kuma zuciyarsa tace “Khairy! Ita kadai granny zata iya bawa wayarta, Amma gaskiya muryarta akwai sanyi ga nutsuwa” ajiyar zuciya yayi yace “Su suka gyara parloun sannan suka girka abinci mai dadin nan, kai gaskiya yau kam na kara yabawa tarbiyyar gida, see how kananan yara suka gyara waje amma wannan katuwar sai ci da chat, mtss”
Wata zuciyar kuma tace “Tabbas Dr. Farouk yayi gaskiya, zan kara aure amma fa bazan auri wacce ta gama wayewa ba, naga ishara” daya zuciyar tace “To wa zaka aura kai da baka san soyayya ba bare ka taba yinta” amsa dayar ta bayar da fadin “Ai ba sai anyi soyayya ba kawai dai in tana sona fine” wata zuciyar tace “To wacece?” amsa dayar ta bashi da “I dont know”
Ganin tunani zai haukata shi yasa ya kunna wayarsa yana duba messages nashi.
Kallo suka kunna suna dan tadinsu, idan aka yi wani abu da ya burgesu sai sun tsaya sun magantu.
A bangaren pretty tun juyawarta ta haye upstairs tana sakin tsaki. Zama tayi bakin bed tana fadin “Allah na gode maka, nayi zaton ma iyayensa ne ashe wadannan masu siffar aljanun ne” tsaki tayi tana fadin “Amma wacece wannan matashiyar?” ta tambayi kanta tana mai daga kai sama alamun tunani. Can kamar wacce aka tsikara tace “Oh!!! Wannan wannan yarinyar da na taba zuwa na samu kakarsu na nan da nan da ita ne!, to wacece?” ganin babu mai bata amsa yasa ta jawo wayarta tana fadon “I'll ask sweetheart in ya dawo” daga nan taci gaba da tadinta ba tare da tuna cewa tayi baki ba talkless of ayi musu girki.
Kallonsu suke hankali kwance har wajajen Karfe biyu, yunwa ce ta fara dawainiya da khairy, kalkon yan uwanta tayi tana fadin “Babes i'm hungry!, wollah ba alamar zamu samu wani abu a gidan nan muje kawai mu samarwa kanmu abun tabawa”. Su ma duk yunwar ta ishesu dama shiyasa suka mike suka nufi kitchen. Mamaki ne ya kama su ganin kamar baa taba amfani da kitchen din ba, komai kura ga uban plates zube a sink. Basu fara girkin ba sai da suka tabbatar sun gyara ko ina, plates ma tsaf suka tsaftace su tukun suka hau kan girki.
Hadaddiyar fried rice suka hada wacce kamshinta kadai mai karatu ya samu a matsayin rabo to ya gode Allah, sai chicken pepper, Sai kuma Tigernut drink da kana gani zaka fara hadiyar miyau.
Cikin tsadaddun food flask suka zuba fried rice din sannan suka saka shima chicken pepper din, daga nan suka zuba tigernut drink din duka nufi dining, isarsu kenan suka zaro idanuwa. Khairy tace “Tab! Sunan wani abu wai shi badakala” babu yadda suka iya dining din ma sai da yasha dusting.
Sauran suka debo suma suka ci, kiraye kirayen sallar asr yasa suka yi alwala, a parloun suka yi sallah. Ita dai khairy hamshakiyar take jira ta fito tasan dole zata nemi abin tabawa. Ai kamar ta sani ashr tunda suka fara girkin kamshi ya cika mata hanci, tunani take ko daga ina?, tunawa da kannen mijin nata da ta manta da zuwansu ma yasa tace laalla sune, tana lashe baki ta fito daga dakin, sallar ma bata samu damar yi ba. Downstairs ta nufa ai tana fara taka steps din bata san me ta taka ba taji ta a kasa yarrrrrr. Wani mahaukacin ihu ta saje tana fadin “Na shiga uku shikenan nikam na karye, wayyo sweetheart ” cike da jin haushinta suka saka dariya kamar zasu yi kuka yayinda ita kuma take famar ihu tana ta shiga uku.
Sai da suka yi mai isarsu tukun suka je gareta, bs tare da sunce komai ba suka ja ta zuwa sama har zuwa dakinta, khairy ce tayiwa Ayra alama da ido ita kuma suka daura pretty kan gado daga nan suka dawo parloun ba tare da sunce mata uffan ba.
Suna zaune a parloun yayi sallama, kamar koyaushe cikin uniform da suka mugun karbi jikinsa. Cikin takunsa na kasaita ya shigo. Sunkuyar da kai suka yi suna gaida shi a tare. “Ina yini Hamma Zaki ”
Can kasan makoshi yace “Lafiya” yana bin parloun da kallo, cikin ransa kuma tunani yake “Waye ya gyara parloun? ” yasan dai ba pretty bace, “then who?” ganin yana tsaye yasa Fauzah yin gyaran murya tace “Hamma ga Abinci a dining. Bai ce uffan ba itama bata yi tsammanin zai fadi ba, cike da takama ya fara takawa zuwa sama. Wanka ya fara yi ya sanya wasu ligjt blue pyjamas sannan ya fito.
Ba tare da ya kallesu ba ya nufi dining din don dama yunwa yake ji rabonsa da abinci tun daren jiya da yaje gida. Sanin ko a gida mom ke serving dinsa yasa fara mikewa taje ta zuba masa komai daga nan ta dawo wurin zamansu. Bayan yaci na plate din sai da ya kara kadan tukun ya goge bakinsa da tissue, tigernut drink din ma ya sha sai dai ba zaka iya gane yanayin fuskarsa ba.
Sama ya kara komawa ba tare da ya kara kallonsu ba, bedroom din pretty ya shiga da niyyar nuna mata kuskurenta na wulakanta danginsa don ranar da Hamma Salim da matarsa Aunty Waheeda suka zo haka ta musu. Fuska daure ya shiga, ganinta kwance yasa ya karasa wurinta. Cike da shagwaba ta fara magana “Oh sweetheart sai yanzu ka dawo, wallahi yunwa nake ji kamar naci babu, kaga naji kamshin girki inaga yan uwanka ne suka yi sai da naje ci nayi missing step na fadi, sweetheart duba kaga har ya kumbura” fuska daure ya duba ganin bai ga komai ba yasa yace “Nabila!, Nabila! Nabila! ” dagowa tayi tana kallonsa tasan babu wasa “Sau nawa na kira sunanki?” a shagwabe tace “Uku sweetheart ”
“Gargadi a karo na karshe ki daina wulakanta yan uwana idan sun zo in ba haka ba kuma zan baki mamaki” daga haka ya fice ya barta. Downstairs yq sauko yana nufi wurinsu. Cikin dakakkiyar murya yace “Yaushe zaku koma”. Khairy da ta gama kosawa da gidan tace “Yanzu muke son komawa”. Minti biyu tukun yace “Ku bari kuyi sallah sai mu wuce tare” babu yadda zasu yi haka suka zauna suna jiran in anyi sallar sa wuce amma sun kosa.
Ita dai khairy haushi yau dinnan ya bata duk da cewa ba don shi suka yi hakan ba amma atleast ya kamata yayi appreciating effort dinsu, cikin ranta tace “Har da zama ya kwaahi girkin bayan ko nuna yaji dadi bai yi ba”
(Nidai ina gefe nace khairy so kike Hamma Zakin yayi ta washe miki baki yana fadin ya gode???).
*COMMENT & SHARE PLEASE*
[29/08, 2:36 PM] 💎Diamond_Bhatool💎:
🍀🌸🍀🍀🌸🍀🌸 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸
*ƳAR IYA* *(Mai hannun ɓarna)*
🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀
_NA_
*Fadimatu Adamu Hassan*
*Diamond Lady 💎*
SHAFI NA “““81&82”””
Bayan sunyi sallah Hamma Zaki ya shigo alamun daga maajid yake, da ido yayi musu alamun su tashi, thank God kowa yayi sallah hakan yasa suka fito dukkansu.
Shiga suka yi cikin sauri kamar wani zai riga su, Fauzah, Ayrah da Yesmeen suka shige gidan baya, isowar khairy kamar zata yi kuka ta shiga gaba amma ta shirya yi musu rashin mutunci idan suka isa gida.
Maimakon ya nufi gida Shopping Mall ya mika su, suna isa yace musu “10 minutes na baku ku fito, take this” ya mikawa khairy ATM card dinshi. Basu kai 10minutes din ba suka fito daga nan suka wuce gida zuciyoyinsu wasai don tuni sun mance da iya shegen da aka tsula musu a can.
Bayan ya daidaita parking suka fita suna masa godiya. Da gudu khairy tayi part din granny.
“Ina kike ne granny ta”
Cikin sakin fuska granny tace “yar albarka sai yanzu, aah wannan kuma fa?” granny ta tambaya tana mai kai dubanta ga ledar dake hannun khairy. Murmushi tayi tace “Granny Hamma Zaki ne ya kaimu muka yi shopping, kema na siyo miki naki. Nan ta fito da turaren daki da na jiki da ta siyowa grannyn. Murmushi granny tayi tana fadin “Allah yayi albarka, madalla madalla ummul khairy ”. Daga nan ta kwashe sauran ta kai bedroom dinta. Bata san lokacin da ya shigo ba coz bacci ne ma ya dauke ta.
Hamma Zaki tunda ya koma gida bai kuma leka bangaren pretty ba don mugun haushinta ma yake ji. Ko da yayi wanka ya kwanta baccin ma kin zuwa masa yayi, banda tunanin wannan muryar babu abunda yake, ya kasa tantance wacece cikin yaran nan ta kira shi. Lokaci daya kuma zuciyarsa tace “Khairy! Ita kadai granny zata iya bawa wayarta, Amma gaskiya muryarta akwai sanyi ga nutsuwa” ajiyar zuciya yayi yace “Su suka gyara parloun sannan suka girka abinci mai dadin nan, kai gaskiya yau kam na kara yabawa tarbiyyar gida, see how kananan yara suka gyara waje amma wannan katuwar sai ci da chat, mtss”
Wata zuciyar kuma tace “Tabbas Dr. Farouk yayi gaskiya, zan kara aure amma fa bazan auri wacce ta gama wayewa ba, naga ishara” daya zuciyar tace “To wa zaka aura kai da baka san soyayya ba bare ka taba yinta” amsa dayar ta bayar da fadin “Ai ba sai anyi soyayya ba kawai dai in tana sona fine” wata zuciyar tace “To wacece?” amsa dayar ta bashi da “I dont know”
Ganin tunani zai haukata shi yasa ya kunna wayarsa yana duba messages nashi.