Sashe 11
Yar Iya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bai ko kalle su ba ya nufi motar da take tsakiyar convoy da suka shirya kamar dai yadda yazo, yana shiga suka figi motocin sai airport.
Suna isa aka fitar da trolleyn nashi, sojan nan da ya ɗauki Briefcase ranar zuwan shi still yanzu ma a hannun shi yake, hakan ya tabbatar min da cewa shi ɗin amintacce ne gare shi.
Sunayen da aka fara kira ne yasa ya nufi steps na Flight ɗin tare da shigewa, sojan ya bi bayan shi. Without much time wastage Flight ɗin ya ɗaga yayi landing a jahar Adamawa, Yola.
*ADAMAWA STATE*
*YOLA*
*SHAGARI ESTATE*
Tunda suka nufo cikin ESTATE ɗin kowa ya tabbatar da cewa yaron General ne ya iso saboda yadda ƙarar jiniya ke tashi.
Dai-dai wani ƙerarre kuma babban gida motocin suka yi horn, Babu arziƙi gate man ya wangale gate ɗin.
Dai-dai parking lot ɗin su da ke ɗauke da wasu zuƙa-zuƙan motoci suka yi parking, bai bi ta kan kowa ba ya fice don ko Briefcase nashi bai samu ta amsa ba.
Part na farko ya nufa, bai sha wahalar danna doorbell ba tunda ƙofar a buɗe take, kamar wani na bin shi haka ya shiga da sauri.
Kai jama'a, anya kuwa wasu na tunanin mutuwa?, Makeken parlourn da na shiga ɗauko report ne yasa na tuna da hakan.
Masha Allah kawai baki na ya furta, tsayawa bayani da kuma siffanta tsaruwar parlourn ma ɓata lokaci ne ku dai kwatanta shi cikin zukatan ku.
Wani babban frame da naga wanda ke ɗauke da picture na wata kyakkyawar mata cikin shigar indiyawa ya bani tabbacin Mom ce tare da Daddy. Sai wani frame ɗin mai ɗauke da hoton wasu kyawawan samari da kuma iyayen su, tashi ɗaya na gano gwarzon maza kuma soja marmari daga nesa wato _Hamma Zaki_ sai kuma ɗan uwan shi wato Hamma Saleem.
Ɗaya frame ɗin kuma dukkan su ne har da wata kyakkyawar yarinya wacce ta buɗe baki tana dariya sai kuma Mom, Daddy, Hamma Saleem sai kuma Hamma Zaki da auta Fauzah.
“Mom, Mom, First love” (nace dama wannan yana magana haka ne?). Jin shiru bata amsa ba ya kwaɓe fuska kamar zai yi kuka, cike da mamaki nace anya wannan kuwa HAMMA Zaki ne?.
Hanyar kitchen yayi yana ƙara ƙwala ƙiran
“First love, where are u?”
Kamar daga sama taji Muryar gudan jinin ta kuma mafi soyuwa cikin zuciyar ta. Ajiye cake ɗin da take baking tayi tana yiwa Laraba alamar ta ƙarasa, daga nan ta fice da sauri.
Arba suka yi a dai-dai dining area ai kuwa da sauri ta ƙarasa tayi hugging nashi ta baya.
“Oyoyo My Son, so you wanna surprise us shiyasa ka shiga da wuri, Daddyn ka yace zuwa yamma zaka shigo”
Murmushi yayi yana juyowa tare da facing Mom dake ta zuba murmushi kamar an mata kyautar Aljanna. Peck ya manna mata a cheek nata sannan yace
“Common first love, ai gashi na baku mamakin”
Maƙale da juna suka dawo parlourn ta zaunar da shi kan sofa tana kallon shi tana murmurshi. He can not afford to reject this saboda haka shima ya buɗe baki sai murmushi yake.
Sun shafe more than 5minutes kafin Mom tace
“Oya lemme get u some refreshments now” har ta fara tafiya ta juyo.
“Do You know what?”
Kai ya gyaɗa tare da zaro ido.
“Na yi baking favourite naka”
Ɗauke da tray ta fito, sai da ta tsiyaya mishi drink ɗin ta miƙa mishi, sai zuba take cikin Hausar ta da kana ji zaka ɗan ba cikakkiyar bahaushiya bace.
Yana gama sha ya miƙe saying
“Mom, lemme fresh up please”
Duk irin gayu na Mom tana mamakin son nata, duk uban ƙamshin da yake yi wai let him fresh up, mutum sai kace kifi. Ta faɗa a ranta.
Steps ɗin ya ɗale, yana isa bedroom nashi ya shiga.
Kai jama'a wannan guy fah he's addicted to white color, everything there is white ga kuma wani makeken frame Mai ɗauke da photon shi shi kaɗai cikin wasu jahilan English wears daga gani a wani beach yayi.. kyawun fuskar shi ba'a magana a picture ɗin.
Irin wannan shi ake kira da *NAMIJIN NOVEL* (Littafi na na gaba kenan)
Da sauri yayi wanka ya sanya jallabiya tare da feshe jikin shi da turarukan shi masu daɗi.
Yana fitowa ya nufi ƙofa, part ɗin Uncle Suraj ya shiga, bayan sun gaisa da Nenne matar uncle take sanar da shi uncle Suraj baya nan.
Daga nan ya wuce part ɗin Uncle Bello, sun gaisa cike da girmamawa ya taho zai fita yaji Muryar Salma cikin shagwaɓa kamar wata ƙaramar yarinya
“Mommah don Allah yau kam ki barni naje shopping ɗin nan kinga su Rumah da su Ayra duk yau zasu je ko so....”
Bata kai ga ƙarasawa ba taci karo da Hamma Zaki da ya juyo ya zuba mata ido.
Haɗiye maganar tayi ta fara rarraba idanuwa tana ƙarasawa kusan shi. Cikin cracking voice tace
“Good morning Hamma Zaki”
Ba tare da ya amsa mata ba ya watsa mata tambayar
“Meh ya hana ki zuwa school?”
Cikin Muryar inda-inda tace
“Uhm...eh..aaaa...damah ba...bani..da...lafiya ne”
Da ƙyar ta kai ƙarshe saboda irin kallon da yake jifan ta da shi kuma sarai ta san ya gano ƙarya take.
“Shine kike tambayar fita shopping ko?”
“Eh...ah... I'm sorry Hamma Zaki....i”
“Shut ur mouth up”
Ya daka mata tsawa
“In na ƙara ganin baki je school ba ranki sai ya ɓaci, stupid girl”
Nan da nan jikin Salma ya fara rawa ganin hakan yasa ya wuce abun shi.
Mommah kuwa dariya tayi tana faɗin
“Alhamdulillahi, naji daɗin hakan, tunda dodon ku yazo ai zamu samu salama yanzu kam”
Bai zame ko ina ba sai part ɗin tsohuwa mai ran ƙarfe wato granny.
Tun daga bakin ƙofa ya fara jiyo ɓaɓatun ta tana faɗin.
“Yo ni AISHATU ina ganin ikon Allah, bari anjima Salamatu ta zo ta saka min ƙiran wayar nan dai”
Sallamar shi ce ta dakatar da ita daga maganar.
“Ah soja marmari daga nesa, soja mazan fama an baro ƙasar nasara kenan?”
Dariya yayi sai a lokacin na ƙara gane cewa shi ƙarshe ne a kyau.
“Tsohuwa mai ran ƙarfe, nayi zaton ai in nazo zan tarar kin bunga ne”
Zaro ido Granny tayi tace
“Bakin ka ya sari guntun kashi ɗan baƙin ciki kawai, yo Ina dalili ni anya kai jinin Muhammadu ne ma?. Kai to bari kaji in gaya maka in ma mutuwa ne ubanka da uwar ka ne zasu fara mutuwa kafin ni, ja'iri kawai”
Dariyar sa yake babu ƙaƙƙautawa can yayi shiru
“Haba Uwar gidan Alee mazan fama kuma uwar Muhammadu, ai ba zaki mutu yanzu ba ko bakya son ganin matar jikan naki ne”.
Goron da ta gutsira ta cire tana murmurshi sannan tace
“Ba shakka kuwa ammah kai anya ma akwai wacce zata aure ka, abu kamar kututturen ice ga kuma fuska babu fara'a, wallahi duk wacce ta aure ka ma jaraba ta aura”
Hamma zaki yace
“Lallai ma tsohuwar nan, ni ne kututturen icen ko? To sai anjima”
Ya faɗa yana miƙewa zai wuce.
“A'ah haba Maigida duk kishi ne dai irin nawa kasan bana so kayi min kishiya ai”
Murmushi mai sauti Hamma Zaki yayi yana ficewa.
“Daga baya kenan, zan dawo Granny”.
Around 12:00pm wata babbar mota ta danno hanci cikin gidan, bayan tayi packing wasu ƴan yara suka fito su shida.
Fauzah da kuma Yesmeen kan su ɗaya, Najma da Ra'eesa kan su ɗaya sai Rumah da Ayrah suma kan su ɗaya.
Fauzah part ɗin su ta shige, Yesmeen da kuma Najma suka wuce nasu haka Ra'eesa da Ayra suma suka wuce nasu part ɗin.
Ɓangaren Baffi yana ɗaga wayar yayi sallama sai dai ko amsa sallamar Principal bai yi ba ya fara masa bayani.
“Baba gaskiya kazo ka ɗauki ɗiyar ka don ba zamu ci gaba da zama da ita a nan ba, hak kawai a yau ta illata fiye da mutane bakwai”
Baffi yace
“Ka dubi darajar Allah Misbahu, duk wanda ya taimaki wani Allah zai taimake shi, kada laifin ta yasa aikin ladan da kayi niyyar yi ya wargaje”
Da ƙyar dai Baffi ya shawo kan Principal ya amince Ƴar Iya ta ci gaba da karatun a makarantar.
★★★★★★★★★
*ƳAR IYA POV*
Cikin ƙanƙanin lokaci Ƴar Iya ta yi sabo da Ajiram, ƴan room ɗin su kuwa mamaki suke yadda Boss ɗin nan ke taɗi da Ajiram.
Lokacin Sallah nayi Ajiram ta saka Ƴar Iya gaba kan su je suyi sallah.
“Hamrah, tashi muje muyi salla”
Da kallon mamaki Ƴar Iya ke kallon Ajiram tana tuna wai ma meyeh sallar ne. Ƙara maimaita mata tayi
“Ki tashi muje muyi sallah”
“Bana yi” abinda ta tsinci Ƴar Iya na faɗa.
Zaro ido Ajiram tayi, na ta saka ta gaba ala dole sai sun je sun yi. Yadda take threatening Ƴar Iya yasa ta miƙe ta bita.
Da ido ta bita gani tana alwala, ita fa bata taɓa yin salla ba tunda Innar ta haifeta. Haka dai ta jiƙa fuskar ta da hannun ta matsayin Alwala. Bayan sunyi suka wuce mosque don yin sallah. Ƙememe Ƴar Iya tayi ita wallahi bata iya ba kuma bazata yi ba. Da Ajiram ta takura mata sai ta fashe da kuka.....
JAMA'AH KUN JI MUTUNIYAR YAU HAR DA KUKA??
TO AKWAI ƘURA FA!
MENENE SILAR FARA SAUYUWAR ƳAR IYA?
A TUNANIN KU SAUYI NE YA FARA SAMUWA?
ANYA ƳAR IYA ZATA IYA KARATUN NAN???
MUJE ZUWA ƳAN AMANA KU CI GABA DA ZUBO COMMENTS INA ZUBA MUKU UPDATE!
Oum Zainab ce😍💋💫
Garkuwar Nazari Writers.
[5/1, 1:14 PM] 💎Diamond Bhatool💎:
🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀
*ƳAR IYA* *(Mai hannun ɓarna)*
🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀
_NA_
*Fadimatu Adamu Hassan*
*Diamond Lady 💎*
__Fictional story with life full of childhood, entertainment, revenge, betrayal and heart touching love __
SHAFI NA ‘‘‘‘‘19&20’’’’’
Da Ajiram ta takura mata sai ta fashe da kuka. Ganin hakan yasa ta ƙyale ta tare da ɗumbin tambayoyi a ƙasan ranta.
Yinin ranar haka ya Ƴar Iya ta shafe shi tare da sabuwar ƴar uwarta Aunty Ajiram ba tare da ta ƙara shiga sabgar kowa ba.
★★★★★★★★★★★
*ALEE POV*
Suna isa aka fitar da trolleyn nashi, sojan nan da ya ɗauki Briefcase ranar zuwan shi still yanzu ma a hannun shi yake, hakan ya tabbatar min da cewa shi ɗin amintacce ne gare shi.
Sunayen da aka fara kira ne yasa ya nufi steps na Flight ɗin tare da shigewa, sojan ya bi bayan shi. Without much time wastage Flight ɗin ya ɗaga yayi landing a jahar Adamawa, Yola.
*ADAMAWA STATE*
*YOLA*
*SHAGARI ESTATE*
Tunda suka nufo cikin ESTATE ɗin kowa ya tabbatar da cewa yaron General ne ya iso saboda yadda ƙarar jiniya ke tashi.
Dai-dai wani ƙerarre kuma babban gida motocin suka yi horn, Babu arziƙi gate man ya wangale gate ɗin.
Dai-dai parking lot ɗin su da ke ɗauke da wasu zuƙa-zuƙan motoci suka yi parking, bai bi ta kan kowa ba ya fice don ko Briefcase nashi bai samu ta amsa ba.
Part na farko ya nufa, bai sha wahalar danna doorbell ba tunda ƙofar a buɗe take, kamar wani na bin shi haka ya shiga da sauri.
Kai jama'a, anya kuwa wasu na tunanin mutuwa?, Makeken parlourn da na shiga ɗauko report ne yasa na tuna da hakan.
Masha Allah kawai baki na ya furta, tsayawa bayani da kuma siffanta tsaruwar parlourn ma ɓata lokaci ne ku dai kwatanta shi cikin zukatan ku.
Wani babban frame da naga wanda ke ɗauke da picture na wata kyakkyawar mata cikin shigar indiyawa ya bani tabbacin Mom ce tare da Daddy. Sai wani frame ɗin mai ɗauke da hoton wasu kyawawan samari da kuma iyayen su, tashi ɗaya na gano gwarzon maza kuma soja marmari daga nesa wato _Hamma Zaki_ sai kuma ɗan uwan shi wato Hamma Saleem.
Ɗaya frame ɗin kuma dukkan su ne har da wata kyakkyawar yarinya wacce ta buɗe baki tana dariya sai kuma Mom, Daddy, Hamma Saleem sai kuma Hamma Zaki da auta Fauzah.
“Mom, Mom, First love” (nace dama wannan yana magana haka ne?). Jin shiru bata amsa ba ya kwaɓe fuska kamar zai yi kuka, cike da mamaki nace anya wannan kuwa HAMMA Zaki ne?.
Hanyar kitchen yayi yana ƙara ƙwala ƙiran
“First love, where are u?”
Kamar daga sama taji Muryar gudan jinin ta kuma mafi soyuwa cikin zuciyar ta. Ajiye cake ɗin da take baking tayi tana yiwa Laraba alamar ta ƙarasa, daga nan ta fice da sauri.
Arba suka yi a dai-dai dining area ai kuwa da sauri ta ƙarasa tayi hugging nashi ta baya.
“Oyoyo My Son, so you wanna surprise us shiyasa ka shiga da wuri, Daddyn ka yace zuwa yamma zaka shigo”
Murmushi yayi yana juyowa tare da facing Mom dake ta zuba murmushi kamar an mata kyautar Aljanna. Peck ya manna mata a cheek nata sannan yace
“Common first love, ai gashi na baku mamakin”
Maƙale da juna suka dawo parlourn ta zaunar da shi kan sofa tana kallon shi tana murmurshi. He can not afford to reject this saboda haka shima ya buɗe baki sai murmushi yake.
Sun shafe more than 5minutes kafin Mom tace
“Oya lemme get u some refreshments now” har ta fara tafiya ta juyo.
“Do You know what?”
Kai ya gyaɗa tare da zaro ido.
“Na yi baking favourite naka”
Ɗauke da tray ta fito, sai da ta tsiyaya mishi drink ɗin ta miƙa mishi, sai zuba take cikin Hausar ta da kana ji zaka ɗan ba cikakkiyar bahaushiya bace.
Yana gama sha ya miƙe saying
“Mom, lemme fresh up please”
Duk irin gayu na Mom tana mamakin son nata, duk uban ƙamshin da yake yi wai let him fresh up, mutum sai kace kifi. Ta faɗa a ranta.
Steps ɗin ya ɗale, yana isa bedroom nashi ya shiga.
Kai jama'a wannan guy fah he's addicted to white color, everything there is white ga kuma wani makeken frame Mai ɗauke da photon shi shi kaɗai cikin wasu jahilan English wears daga gani a wani beach yayi.. kyawun fuskar shi ba'a magana a picture ɗin.
Irin wannan shi ake kira da *NAMIJIN NOVEL* (Littafi na na gaba kenan)
Da sauri yayi wanka ya sanya jallabiya tare da feshe jikin shi da turarukan shi masu daɗi.
Yana fitowa ya nufi ƙofa, part ɗin Uncle Suraj ya shiga, bayan sun gaisa da Nenne matar uncle take sanar da shi uncle Suraj baya nan.
Daga nan ya wuce part ɗin Uncle Bello, sun gaisa cike da girmamawa ya taho zai fita yaji Muryar Salma cikin shagwaɓa kamar wata ƙaramar yarinya
“Mommah don Allah yau kam ki barni naje shopping ɗin nan kinga su Rumah da su Ayra duk yau zasu je ko so....”
Bata kai ga ƙarasawa ba taci karo da Hamma Zaki da ya juyo ya zuba mata ido.
Haɗiye maganar tayi ta fara rarraba idanuwa tana ƙarasawa kusan shi. Cikin cracking voice tace
“Good morning Hamma Zaki”
Ba tare da ya amsa mata ba ya watsa mata tambayar
“Meh ya hana ki zuwa school?”
Cikin Muryar inda-inda tace
“Uhm...eh..aaaa...damah ba...bani..da...lafiya ne”
Da ƙyar ta kai ƙarshe saboda irin kallon da yake jifan ta da shi kuma sarai ta san ya gano ƙarya take.
“Shine kike tambayar fita shopping ko?”
“Eh...ah... I'm sorry Hamma Zaki....i”
“Shut ur mouth up”
Ya daka mata tsawa
“In na ƙara ganin baki je school ba ranki sai ya ɓaci, stupid girl”
Nan da nan jikin Salma ya fara rawa ganin hakan yasa ya wuce abun shi.
Mommah kuwa dariya tayi tana faɗin
“Alhamdulillahi, naji daɗin hakan, tunda dodon ku yazo ai zamu samu salama yanzu kam”
Bai zame ko ina ba sai part ɗin tsohuwa mai ran ƙarfe wato granny.
Tun daga bakin ƙofa ya fara jiyo ɓaɓatun ta tana faɗin.
“Yo ni AISHATU ina ganin ikon Allah, bari anjima Salamatu ta zo ta saka min ƙiran wayar nan dai”
Sallamar shi ce ta dakatar da ita daga maganar.
“Ah soja marmari daga nesa, soja mazan fama an baro ƙasar nasara kenan?”
Dariya yayi sai a lokacin na ƙara gane cewa shi ƙarshe ne a kyau.
“Tsohuwa mai ran ƙarfe, nayi zaton ai in nazo zan tarar kin bunga ne”
Zaro ido Granny tayi tace
“Bakin ka ya sari guntun kashi ɗan baƙin ciki kawai, yo Ina dalili ni anya kai jinin Muhammadu ne ma?. Kai to bari kaji in gaya maka in ma mutuwa ne ubanka da uwar ka ne zasu fara mutuwa kafin ni, ja'iri kawai”
Dariyar sa yake babu ƙaƙƙautawa can yayi shiru
“Haba Uwar gidan Alee mazan fama kuma uwar Muhammadu, ai ba zaki mutu yanzu ba ko bakya son ganin matar jikan naki ne”.
Goron da ta gutsira ta cire tana murmurshi sannan tace
“Ba shakka kuwa ammah kai anya ma akwai wacce zata aure ka, abu kamar kututturen ice ga kuma fuska babu fara'a, wallahi duk wacce ta aure ka ma jaraba ta aura”
Hamma zaki yace
“Lallai ma tsohuwar nan, ni ne kututturen icen ko? To sai anjima”
Ya faɗa yana miƙewa zai wuce.
“A'ah haba Maigida duk kishi ne dai irin nawa kasan bana so kayi min kishiya ai”
Murmushi mai sauti Hamma Zaki yayi yana ficewa.
“Daga baya kenan, zan dawo Granny”.
Around 12:00pm wata babbar mota ta danno hanci cikin gidan, bayan tayi packing wasu ƴan yara suka fito su shida.
Fauzah da kuma Yesmeen kan su ɗaya, Najma da Ra'eesa kan su ɗaya sai Rumah da Ayrah suma kan su ɗaya.
Fauzah part ɗin su ta shige, Yesmeen da kuma Najma suka wuce nasu haka Ra'eesa da Ayra suma suka wuce nasu part ɗin.
Ɓangaren Baffi yana ɗaga wayar yayi sallama sai dai ko amsa sallamar Principal bai yi ba ya fara masa bayani.
“Baba gaskiya kazo ka ɗauki ɗiyar ka don ba zamu ci gaba da zama da ita a nan ba, hak kawai a yau ta illata fiye da mutane bakwai”
Baffi yace
“Ka dubi darajar Allah Misbahu, duk wanda ya taimaki wani Allah zai taimake shi, kada laifin ta yasa aikin ladan da kayi niyyar yi ya wargaje”
Da ƙyar dai Baffi ya shawo kan Principal ya amince Ƴar Iya ta ci gaba da karatun a makarantar.
★★★★★★★★★
*ƳAR IYA POV*
Cikin ƙanƙanin lokaci Ƴar Iya ta yi sabo da Ajiram, ƴan room ɗin su kuwa mamaki suke yadda Boss ɗin nan ke taɗi da Ajiram.
Lokacin Sallah nayi Ajiram ta saka Ƴar Iya gaba kan su je suyi sallah.
“Hamrah, tashi muje muyi salla”
Da kallon mamaki Ƴar Iya ke kallon Ajiram tana tuna wai ma meyeh sallar ne. Ƙara maimaita mata tayi
“Ki tashi muje muyi sallah”
“Bana yi” abinda ta tsinci Ƴar Iya na faɗa.
Zaro ido Ajiram tayi, na ta saka ta gaba ala dole sai sun je sun yi. Yadda take threatening Ƴar Iya yasa ta miƙe ta bita.
Da ido ta bita gani tana alwala, ita fa bata taɓa yin salla ba tunda Innar ta haifeta. Haka dai ta jiƙa fuskar ta da hannun ta matsayin Alwala. Bayan sunyi suka wuce mosque don yin sallah. Ƙememe Ƴar Iya tayi ita wallahi bata iya ba kuma bazata yi ba. Da Ajiram ta takura mata sai ta fashe da kuka.....
JAMA'AH KUN JI MUTUNIYAR YAU HAR DA KUKA??
TO AKWAI ƘURA FA!
MENENE SILAR FARA SAUYUWAR ƳAR IYA?
A TUNANIN KU SAUYI NE YA FARA SAMUWA?
ANYA ƳAR IYA ZATA IYA KARATUN NAN???
MUJE ZUWA ƳAN AMANA KU CI GABA DA ZUBO COMMENTS INA ZUBA MUKU UPDATE!
Oum Zainab ce😍💋💫
Garkuwar Nazari Writers.
[5/1, 1:14 PM] 💎Diamond Bhatool💎:
🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀
*ƳAR IYA* *(Mai hannun ɓarna)*
🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀
_NA_
*Fadimatu Adamu Hassan*
*Diamond Lady 💎*
__Fictional story with life full of childhood, entertainment, revenge, betrayal and heart touching love __
SHAFI NA ‘‘‘‘‘19&20’’’’’
Da Ajiram ta takura mata sai ta fashe da kuka. Ganin hakan yasa ta ƙyale ta tare da ɗumbin tambayoyi a ƙasan ranta.
Yinin ranar haka ya Ƴar Iya ta shafe shi tare da sabuwar ƴar uwarta Aunty Ajiram ba tare da ta ƙara shiga sabgar kowa ba.
★★★★★★★★★★★
*ALEE POV*