Sashe 31
Yar Iya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Washegari juma'a, wadda ta kasance ranar da za'a ɗaura aure.
Da misalin karfe 10:00am na safiya aka ɗaura Auren Captain Aliyu Muhammad Naira da kuma amaryar shi Nabila Saminu Hambali akan sadaki ₦100,000 cif a Central Mosque dake birnin tarayya wato Abuja. Ɗaurin auren da yasamu halartar manyan mutane a faɗin Nigeria kasancewar bikin na ƴaƴan manyan ne.
Bayan an ɗaura aure Hamma Zaki ya ƙira Pretty yake sanar da ita. Wani ihu daga saki saida ta tsoratar da soja marmari daga nesa. Daga baya take sanar da shi ihun murna ne, daga nan suka taɓa Ƴar hirar su.
Can Naira family ma babu yabo babu fallasa haka suka gudanar da hidimar bikin sai dai zukatan dukkannin su cike fal da alhonin auren suke. Granny kuwa tunda aka saka bikin nan ta rikice musu, yau kukq gobe kuka don ma Aunty Waheeda na nan takan kwantar mata da hankali don babu laifi akwai sabo da alaƙa mai kyau tsakanin ta da granny.
Sisters ɗin shi ma dai basu so auren ba musamman su Najma da suka so a cikin su aka aura mishi sai dai sunyi alƙawarin taimaka mishi a karya wannan sihirin.
Nenne da Mommah duk basu so hakan ba suna sai dai babu yadda zasu yi Hamma Zaki na son Auren amma zasu yi maganin wannan mushrika dake shirin kutsowa cikin Naira family.
Ina Sarah kuwa?, Ko a jikin ta tunda itama tayi nata masoyin ga kuma irin yadda Captain Sulaiman ya ke nuna mata kula, soyayya uwa uba yadda ya shagwaɓa ta sai dai tana jin wani iri ko ba komai Hamma Zaki ɗan uwanta ne kuma ba zata so abinda zai cutar da shi ba komai ƙanƙantar sa.
Tun da suka gama wayar da Pretty abokan shi suka fara yi mishi tsiya wai tun ba'a kai masa ba ya fara zakwaɗi irin na angwaye. Hamma Yusuf ne kan gaba shi da Dr. Faruq duk da cewar suma suna baƙin ciki da wanga aure ɗin duk da cewa abokin nasu yana cikin farin ciki shi ɗin.
(Akwai aiki a gaba fa, Naira family sun yi shirin tarwatsa Pretty sai dai ita ma fa shirin take yi. Allah ya bawa mai rabo Sa'a, happy married life Hamma Zaki na, gaskiya nikam ina jin kishin wanga aure.
Ƴar Iya kema Allah bada zaman lafiya).
# Sarauniya Ƴar Iya
# Pretty
# Hamma Zaki
Kowa tayi indicating a wanne team take.
COMMENT & SHARE PLEASE
Diamond Bhatool ce!!!!
[6/22, 12:48 PM] Diamond Bhatool💎🩷✍️:
🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀
*ƳAR IYA* *(Mai hannun ɓarna)*
🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀
_NA_
*Fadimatu Adamu Hassan*
*Diamond Lady 💎*
Bazan manta da ku ba:
_Baby Unah_
_Murjanatouh_
_Zeely_
Haƙiƙa kuɗin ƙawaye na gari ne, Allah ya kula min da ku.
SHAFI NA “““51&52”””
Ranar Asabat Pretty da kuma Hamma Zaki suka biyo Flight ɗin 9am zuwa Adamawa. Direct Naira family house aka nufa da su. Tun daga entrance door pretty take sheƙa iskancin ta shi kuma ya kasa hana ta.
A nan aka yi musu tarba ta musamman, bayan sunyi lunch taja hannun Hamma Zaki suka wuce bedroom nashi upstairs. Flight ɗin 4pm suka bi suka koma gidan su dake Maitama a can birnin tarayya.
Daren ranar angon ya shigo bayan rakiyar da yasamu daga wurin abokan shi. A lokacin Pretty na Sanya wani tablet cikin coke, ɗauko coke ɗin tayi tana fitowa daga kitchen ɗin zuwa bedroom, kiciɓus ɗin da suka yi da Hamma Zaki wanda ya fito duba ina zai ganta don bata cikin bedroom ɗin.
Da sauri Pretty ta ɓoye coke ɗin a bayan ta tana addu'ar Allah yasa yace ta bashi. A zahiri kuma ta marairaice fuska tace
“Sweetheart ka shigo kenan, na shiga kitchen ne na nemo abun da zan sha. Murmushin sa mai sanyaya zuciya ya saki tare da kamo hannun ta suka wuce bedroom ɗin. Kazar hannun shi ya ajiye tare da komawa kitchen ya ɗauko plate da cups sannan ya dawo, lokacin Pretty har ta cire kayan jikin ta ta shiga toilet ta watso ruwa. Murmushi kawai yayi cikin ranshi yana jaddada rashin kunya irin na Pretty.
“Nabees” ya ƙira sunan ta can ƙasan maƙoshi.
“bari na shirya Sweetheart”
Sai da ta sanya night wear ɗin tukun ta ƙaraso zuwa yadda yake. Gefen shi ta zauna tare da janyo kazar ta saka kan plate ɗin, ganin harda yoghurt yasa tayi saurin janyo coke ɗin ta. Saurin riƙe hannun ta Hamma Zaki yayi tuni taji wani irin yanayi na ziyartar ta. Cike da shagwaɓa tace
“Ni shi nake soooo”
Hamma Zaki yace “Sorrie Nabees, ki haɗa da yoghurt not coke please”
“Kenan asarar coke ɗin za'a yi” ta faɗa tana marairaice fuska.
Cike da ƙosawa da maganar yace “I'll use it”
Farin ciki ya mamaye Pretty don irin yadda ta ƙagu su keɓance sai taji daɗi sosai. Sai da suka ci kazar sannan ta ɗauki yoghurt ɗin ta sha, shi kuma yasha coke ɗin. Suna gamawa tace dashi yayi wanka, babu musu ya shiga toilet ɗin tare da watsa ruwa sannan ya ɗauro alwala. Ko da ya fito duk baya jin jikin shi dai-dai, wani irin feeling ne ya taso mishi haka yasa yace da Pretty ta shiga tayo alwala.
Murna sosai tayi ta ɗauro alwala tare da sanya babban hijabin da ta gani a gefe. Nan Hamma Zaki ya jasu suka yi raka'a biyu kamar yadda Manzon tsira ya koyar da mu, bayan sun idar ya ɗauki tattausan hannun shi ya kama gishin amaryar shi Pretty ya karanto addu'ar da Manzon Allah ya koyar da duk wani sabon ango da ya karantawa matar shi, sai da ya kammala ya fara mata tambayoyi game da addinin ta.
Abun mamaki babu abunda ta sani, hakan ya matuƙar bashi mamaki ace mace wayayyiya irin Pretty Bata san komai game da addinin ta ba. Jin shirun da tayi yasa ta zare hijab ɗin tare da kwantawa jikin Hamma Zaki, irin yadda yake jin kanshi ɗinnan tuni ya fara aika mata da saƙonni, nan ta bashi haɗin kai kamar ba amarya ba. Ganin abun ba na ƙare bane ya ɗauke ta cak sai kan katafaren bed ɗin su.
Kun san dai babu kyau sanin sirrin wasu shi yasa nima na basu waje tare da ja musu ƙofa sai dai ina jin sunbatun Pretty haka nan angon ma.....
Shi ya fara farkawa lokacin sallar asuba, cikin ƙwaƙwalwar shi ya fara tunanin daren su,
“Tabbas ban taɓa kusantar wata mace ba sai daren nan, to amma a yadda ake faɗi ba haka abun ya kasance ba, anyways zan san komai ne” daga haka ya miƙe zuwa Toilet. Can ya fito ganin har lokacin Pretty bacci take yasa ya ɗan taɓa ta
“Nabees!”
Juyi tayi sannan yace “Ki tashi lokacin salla yayi” daga haka ya fice ganin time har ya kusa wucewa.
Ba shi ya dawo ba sai 6:00am, har lokacin Pretty bacci take, ciki ɓaacin rai ya ƙarasa tare da ɗan ɗaka mata duka. A zabure ta miƙe tana sakin kukan shagwaɓa.
“Tashi ki gyara jikin ki kiyi sallah”
“Uhm Ni ban iyawa, ka taya ni”
Babu yadda ya iya haka ya taimaka mata ko dan tunawa da yayi bata iya ko da wankan tsarkin ba.
Cikin ransa yayi tsaki tare da kwatanta mata yadda zata yi, nan ya baro ta tayi wanka da alwala.
Bayan tayi salla ta miƙe tare da niyyar komawa gado. Shi kuwa mamaki yake ganin ko gaisuwar sace da alamar bata iya ba. Cikin kane fuska ya ƙira sunan ta “Nabees” waiwayowa tayi tana shagwaɓe fuska. “Baki iya gaisuwa bane?” Turo bakin ta gaba tayi can dai tace “Good morning”. Ba tare da ya amsa ba ya fice tsabagen takaicin halin amaryar tashi. Ita kuwa baccin ta ta koma.
Garden ɗin dake baya ya wuce kai tsaye. Zama yayi kan ɗaya daga cikin kujerun da aka kafa a wurin tare da ajiye phones nashi a kan table ɗin dake gaban shi. Kamar wadda aka tsakala ya ɗauki phone nashi tare da dialling numbern Mom. Early morning taga ƙiran son ɗin ta da cikin kwana ɗaya har ta fara kewar shi.
“Assalamu Alaikum” ya furta kamar yadda ya saba, ta ɗaya ɓangaren Mom ta amsa sallamar
“Mom....good morning”
“Morning Son, how's your night?, Ya kwanan baƙunci”
“Fine Mom, and you?” ya faɗa cikin gajarce zancen.
“Fine son, ya AMARYA?”
Yamutsa fuska yayi kamar yana gaban ta yace “She's ok First love”
Nan dai Mom tayi mishi ƴar nasiha tare da jaddada masa kiyaye haƙƙoƙin matar shi dake rataye a kanshi. Cikin sanyin jiki ya katse ƙiran.
Har zai ajiye wayar ya fasa tare da dialling numbern Hamma Yusuf. Lokacin yana gym yana motsa jiki ƙiran ya shigo. Cikin sigar zolaya yace
“Ango ango, ango ka sha ƙamshi, Allah yasa dai baka haƙewa ƴar mutane ba”
“Dalla man bana son iya shege, how're you?”
Hamma Yusuf yace “Toooooo kaji wani sabon zance, kai da ya kamata ace yanzu kana nan kana lallaɓar amarya shine zaka dami masu iyali sassafe”
Cikin sigar son kawar da zancen yace
“Look man, don na kira ka shine zaka faɗa min magana?, Well-done bye”
Daga haka yayi hanging call ɗin yana sakin siririn tsaki.
Ɓangaren Hamma Yusuf dariya yayi tare da faɗin “Can maka dai, ka san yadda zaka yi da ita ai”.
Dr faruq ya ƙira bayan sun gaisa yace “Ehm Dude Ina son tambayar ka ne!”
Dr faruq yace “Alright Allah yasa na sani”
Cikin nauyin maganar yace Please dama ina son sanin taya ake gane cewa mace budurwa ce idan an kusance ta”
Ɗaya ɓangaren Dr faruq yace “Dama na san za'a rina ai, wannan fetsararriyar matar da ka ɗauko”
A zahiri yace “Ai ba sai nayi maka wani dogon bayani ba, shi dai budurci kamar yadda Hausawa ke faɗa wani membrane ne da ya kasance marar ƙarfi sosai. Akwai shi jikin kowacce mace a genital area nata specifically a vaginal orifice nata, idan har wannan membrane bai ruguje ba, first time da akayi sex da mace yakan yage saboda yadda aka takura mishi. But in har mace ta taɓa yin sex before, Babu wani wahala zaka shigeta ne.”
Da misalin karfe 10:00am na safiya aka ɗaura Auren Captain Aliyu Muhammad Naira da kuma amaryar shi Nabila Saminu Hambali akan sadaki ₦100,000 cif a Central Mosque dake birnin tarayya wato Abuja. Ɗaurin auren da yasamu halartar manyan mutane a faɗin Nigeria kasancewar bikin na ƴaƴan manyan ne.
Bayan an ɗaura aure Hamma Zaki ya ƙira Pretty yake sanar da ita. Wani ihu daga saki saida ta tsoratar da soja marmari daga nesa. Daga baya take sanar da shi ihun murna ne, daga nan suka taɓa Ƴar hirar su.
Can Naira family ma babu yabo babu fallasa haka suka gudanar da hidimar bikin sai dai zukatan dukkannin su cike fal da alhonin auren suke. Granny kuwa tunda aka saka bikin nan ta rikice musu, yau kukq gobe kuka don ma Aunty Waheeda na nan takan kwantar mata da hankali don babu laifi akwai sabo da alaƙa mai kyau tsakanin ta da granny.
Sisters ɗin shi ma dai basu so auren ba musamman su Najma da suka so a cikin su aka aura mishi sai dai sunyi alƙawarin taimaka mishi a karya wannan sihirin.
Nenne da Mommah duk basu so hakan ba suna sai dai babu yadda zasu yi Hamma Zaki na son Auren amma zasu yi maganin wannan mushrika dake shirin kutsowa cikin Naira family.
Ina Sarah kuwa?, Ko a jikin ta tunda itama tayi nata masoyin ga kuma irin yadda Captain Sulaiman ya ke nuna mata kula, soyayya uwa uba yadda ya shagwaɓa ta sai dai tana jin wani iri ko ba komai Hamma Zaki ɗan uwanta ne kuma ba zata so abinda zai cutar da shi ba komai ƙanƙantar sa.
Tun da suka gama wayar da Pretty abokan shi suka fara yi mishi tsiya wai tun ba'a kai masa ba ya fara zakwaɗi irin na angwaye. Hamma Yusuf ne kan gaba shi da Dr. Faruq duk da cewar suma suna baƙin ciki da wanga aure ɗin duk da cewa abokin nasu yana cikin farin ciki shi ɗin.
(Akwai aiki a gaba fa, Naira family sun yi shirin tarwatsa Pretty sai dai ita ma fa shirin take yi. Allah ya bawa mai rabo Sa'a, happy married life Hamma Zaki na, gaskiya nikam ina jin kishin wanga aure.
Ƴar Iya kema Allah bada zaman lafiya).
# Sarauniya Ƴar Iya
# Pretty
# Hamma Zaki
Kowa tayi indicating a wanne team take.
COMMENT & SHARE PLEASE
Diamond Bhatool ce!!!!
[6/22, 12:48 PM] Diamond Bhatool💎🩷✍️:
🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀
*ƳAR IYA* *(Mai hannun ɓarna)*
🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀
_NA_
*Fadimatu Adamu Hassan*
*Diamond Lady 💎*
Bazan manta da ku ba:
_Baby Unah_
_Murjanatouh_
_Zeely_
Haƙiƙa kuɗin ƙawaye na gari ne, Allah ya kula min da ku.
SHAFI NA “““51&52”””
Ranar Asabat Pretty da kuma Hamma Zaki suka biyo Flight ɗin 9am zuwa Adamawa. Direct Naira family house aka nufa da su. Tun daga entrance door pretty take sheƙa iskancin ta shi kuma ya kasa hana ta.
A nan aka yi musu tarba ta musamman, bayan sunyi lunch taja hannun Hamma Zaki suka wuce bedroom nashi upstairs. Flight ɗin 4pm suka bi suka koma gidan su dake Maitama a can birnin tarayya.
Daren ranar angon ya shigo bayan rakiyar da yasamu daga wurin abokan shi. A lokacin Pretty na Sanya wani tablet cikin coke, ɗauko coke ɗin tayi tana fitowa daga kitchen ɗin zuwa bedroom, kiciɓus ɗin da suka yi da Hamma Zaki wanda ya fito duba ina zai ganta don bata cikin bedroom ɗin.
Da sauri Pretty ta ɓoye coke ɗin a bayan ta tana addu'ar Allah yasa yace ta bashi. A zahiri kuma ta marairaice fuska tace
“Sweetheart ka shigo kenan, na shiga kitchen ne na nemo abun da zan sha. Murmushin sa mai sanyaya zuciya ya saki tare da kamo hannun ta suka wuce bedroom ɗin. Kazar hannun shi ya ajiye tare da komawa kitchen ya ɗauko plate da cups sannan ya dawo, lokacin Pretty har ta cire kayan jikin ta ta shiga toilet ta watso ruwa. Murmushi kawai yayi cikin ranshi yana jaddada rashin kunya irin na Pretty.
“Nabees” ya ƙira sunan ta can ƙasan maƙoshi.
“bari na shirya Sweetheart”
Sai da ta sanya night wear ɗin tukun ta ƙaraso zuwa yadda yake. Gefen shi ta zauna tare da janyo kazar ta saka kan plate ɗin, ganin harda yoghurt yasa tayi saurin janyo coke ɗin ta. Saurin riƙe hannun ta Hamma Zaki yayi tuni taji wani irin yanayi na ziyartar ta. Cike da shagwaɓa tace
“Ni shi nake soooo”
Hamma Zaki yace “Sorrie Nabees, ki haɗa da yoghurt not coke please”
“Kenan asarar coke ɗin za'a yi” ta faɗa tana marairaice fuska.
Cike da ƙosawa da maganar yace “I'll use it”
Farin ciki ya mamaye Pretty don irin yadda ta ƙagu su keɓance sai taji daɗi sosai. Sai da suka ci kazar sannan ta ɗauki yoghurt ɗin ta sha, shi kuma yasha coke ɗin. Suna gamawa tace dashi yayi wanka, babu musu ya shiga toilet ɗin tare da watsa ruwa sannan ya ɗauro alwala. Ko da ya fito duk baya jin jikin shi dai-dai, wani irin feeling ne ya taso mishi haka yasa yace da Pretty ta shiga tayo alwala.
Murna sosai tayi ta ɗauro alwala tare da sanya babban hijabin da ta gani a gefe. Nan Hamma Zaki ya jasu suka yi raka'a biyu kamar yadda Manzon tsira ya koyar da mu, bayan sun idar ya ɗauki tattausan hannun shi ya kama gishin amaryar shi Pretty ya karanto addu'ar da Manzon Allah ya koyar da duk wani sabon ango da ya karantawa matar shi, sai da ya kammala ya fara mata tambayoyi game da addinin ta.
Abun mamaki babu abunda ta sani, hakan ya matuƙar bashi mamaki ace mace wayayyiya irin Pretty Bata san komai game da addinin ta ba. Jin shirun da tayi yasa ta zare hijab ɗin tare da kwantawa jikin Hamma Zaki, irin yadda yake jin kanshi ɗinnan tuni ya fara aika mata da saƙonni, nan ta bashi haɗin kai kamar ba amarya ba. Ganin abun ba na ƙare bane ya ɗauke ta cak sai kan katafaren bed ɗin su.
Kun san dai babu kyau sanin sirrin wasu shi yasa nima na basu waje tare da ja musu ƙofa sai dai ina jin sunbatun Pretty haka nan angon ma.....
Shi ya fara farkawa lokacin sallar asuba, cikin ƙwaƙwalwar shi ya fara tunanin daren su,
“Tabbas ban taɓa kusantar wata mace ba sai daren nan, to amma a yadda ake faɗi ba haka abun ya kasance ba, anyways zan san komai ne” daga haka ya miƙe zuwa Toilet. Can ya fito ganin har lokacin Pretty bacci take yasa ya ɗan taɓa ta
“Nabees!”
Juyi tayi sannan yace “Ki tashi lokacin salla yayi” daga haka ya fice ganin time har ya kusa wucewa.
Ba shi ya dawo ba sai 6:00am, har lokacin Pretty bacci take, ciki ɓaacin rai ya ƙarasa tare da ɗan ɗaka mata duka. A zabure ta miƙe tana sakin kukan shagwaɓa.
“Tashi ki gyara jikin ki kiyi sallah”
“Uhm Ni ban iyawa, ka taya ni”
Babu yadda ya iya haka ya taimaka mata ko dan tunawa da yayi bata iya ko da wankan tsarkin ba.
Cikin ransa yayi tsaki tare da kwatanta mata yadda zata yi, nan ya baro ta tayi wanka da alwala.
Bayan tayi salla ta miƙe tare da niyyar komawa gado. Shi kuwa mamaki yake ganin ko gaisuwar sace da alamar bata iya ba. Cikin kane fuska ya ƙira sunan ta “Nabees” waiwayowa tayi tana shagwaɓe fuska. “Baki iya gaisuwa bane?” Turo bakin ta gaba tayi can dai tace “Good morning”. Ba tare da ya amsa ba ya fice tsabagen takaicin halin amaryar tashi. Ita kuwa baccin ta ta koma.
Garden ɗin dake baya ya wuce kai tsaye. Zama yayi kan ɗaya daga cikin kujerun da aka kafa a wurin tare da ajiye phones nashi a kan table ɗin dake gaban shi. Kamar wadda aka tsakala ya ɗauki phone nashi tare da dialling numbern Mom. Early morning taga ƙiran son ɗin ta da cikin kwana ɗaya har ta fara kewar shi.
“Assalamu Alaikum” ya furta kamar yadda ya saba, ta ɗaya ɓangaren Mom ta amsa sallamar
“Mom....good morning”
“Morning Son, how's your night?, Ya kwanan baƙunci”
“Fine Mom, and you?” ya faɗa cikin gajarce zancen.
“Fine son, ya AMARYA?”
Yamutsa fuska yayi kamar yana gaban ta yace “She's ok First love”
Nan dai Mom tayi mishi ƴar nasiha tare da jaddada masa kiyaye haƙƙoƙin matar shi dake rataye a kanshi. Cikin sanyin jiki ya katse ƙiran.
Har zai ajiye wayar ya fasa tare da dialling numbern Hamma Yusuf. Lokacin yana gym yana motsa jiki ƙiran ya shigo. Cikin sigar zolaya yace
“Ango ango, ango ka sha ƙamshi, Allah yasa dai baka haƙewa ƴar mutane ba”
“Dalla man bana son iya shege, how're you?”
Hamma Yusuf yace “Toooooo kaji wani sabon zance, kai da ya kamata ace yanzu kana nan kana lallaɓar amarya shine zaka dami masu iyali sassafe”
Cikin sigar son kawar da zancen yace
“Look man, don na kira ka shine zaka faɗa min magana?, Well-done bye”
Daga haka yayi hanging call ɗin yana sakin siririn tsaki.
Ɓangaren Hamma Yusuf dariya yayi tare da faɗin “Can maka dai, ka san yadda zaka yi da ita ai”.
Dr faruq ya ƙira bayan sun gaisa yace “Ehm Dude Ina son tambayar ka ne!”
Dr faruq yace “Alright Allah yasa na sani”
Cikin nauyin maganar yace Please dama ina son sanin taya ake gane cewa mace budurwa ce idan an kusance ta”
Ɗaya ɓangaren Dr faruq yace “Dama na san za'a rina ai, wannan fetsararriyar matar da ka ɗauko”
A zahiri yace “Ai ba sai nayi maka wani dogon bayani ba, shi dai budurci kamar yadda Hausawa ke faɗa wani membrane ne da ya kasance marar ƙarfi sosai. Akwai shi jikin kowacce mace a genital area nata specifically a vaginal orifice nata, idan har wannan membrane bai ruguje ba, first time da akayi sex da mace yakan yage saboda yadda aka takura mishi. But in har mace ta taɓa yin sex before, Babu wani wahala zaka shigeta ne.”