Sashe 27
Yar Iya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wankan ta tayi tare da sheƙa kwalliya abun ta, atamfar ta ɗinkin riga da zani ta sanya tare da wani yanƙwanannen mayafin ta irin na ƴan ƙauye ta saka. Bayan tayi wa Iya sallama kai tsaye ta wuce gidan su A'i.
Matsayin ta na Aminiyar amarya yasa tana shiga suka wuce dandali coz dama ita suke jira ta iso.
Wasanni iri-iri aka yi a dandali ciki kuwa har da wani wasa da ya ƙayatar. Amarya da angon na zaune a kan benci ne dama tare da ƙawayen su dake kewaye da su.
Ƴar Iya da kanta ta iso gaban su ɗauke da faranti a hannun ta, haka shima Sama'ila abokin Basiru shima da nasa.
Cikin farantin Ƴar Iya jar hoda ce, turare ɗan feshi sai kuma hula, ledar dake hannun ta kuma tsire ne ciki. Farantin Sama'ila kuma turare ne ɗan feshi da kuma kwalin kayan dake jikin amarya A'i sai kuma leda dake hannun shi.
Ƴar Iya a gaban ango ta tsugunna shi kuma Sama'ila gaban amarya. Sai da aka tabbatar kowa ya shirya tukun aka fara.
Ƴar Iya tace: yanzu ango zai nuna mana yadda zai tafiyar da matar sa, zamu ga ko zai iya kula da ita ko a'a”. Sauran ƴan mata da samar suka saka shewa.
Basiru ne ya ɗauki hodar dake kan farantin Ƴar Iya, ya buɗe tare da zazzaga hodar jikin soson hoda.
Bai tsaya ɓata lokaci ba ya kamo fuskar A'i tare da fara shafa mata hodar. Nan fili ya kacame da ihun ƴan mata da samari, kowa sai dariya yake don wasan ya burge su.
Sai da ya gama shafa mata hodar ya janyo kwali ya ɗaura mata tare da ɗaukar turaren yana feshe ta da shi. Bayan nan Sama'ila ma yayi gyaran murya yace “Yanzu zagayen na ango ne, Saboda haka zamu so muga yadda amarya zata shirya shi.
A hankali A'i ta jawo hula tare da sanya masa ita daga nan ta fara feshe shi da turaren. Nan da nan ƙamshi ya cike ko ina.
Bayan an yi shiru kuma aka juye tsiren dake cikin leda bisa farantin. Ango ya bawa amarya a baki haka amarya ma ta bawa ango. Daga nan aka watse kowa ya wuce gida abun sa.
Rana bata ƙarya in ji malam bahaushe yace sai dai uwar ɗiya taji kunya. Kamar haka ne yau Lahadi aka ɗaura auren A'i da mijin ta Basiru mai gyaɗa.
Murna da farin ciki sosai su Ƴar Iya suke musamman yadda suka yi haske abun su saboda gyaran da Halima ke musu.
A daren ranar ne kuma aka miƙa A'i gidan mijinta. Ginin jar ƙasa ce wanda aka laikaye shi da jar ƙasar, ɗakuna biyu gareta sai kuma madafar abinci sai bayi.
Ko ina zancen A'i ake yi ai yarinya tayi goshi, yarinya tayi goshi. Bayan an kai amarya Ƴar Iya ta dawo gida tare da adana kuɗaɗen ta da ta samu.
Washegari da sassafe Ƴar Iya ta daka kayan sana'ar ta ta fita talla, sai da ta sayar da shi tas sannan ta wuce gidan A'i. A can taci abincin rana da aka aiko daga gidan su Basiru sannan ta wuce zuwa gidan Iyar ta.
*ALEE POV*
Mom ba ƙaramin mamaki tayi ba jin batun su Pretty. Ganin zama bai kama ta ba yasa ta fice don dubo yaron nata.
Kwance yake bisa faffaɗan gadonshi dake laikaye da white bedsheet, idanuwan shi lumshe yayin da fuskar shi ke kallon sama. Zuciyar shi ke mishi ɗaci da zafi.
“Why this girl?, Me yasa suke son shiga rayuwar shi ne kam?”
Ganin babu mai bashi amsar yasa shi miƙewa tare da nufar Toilet ya watsa ruwa. Ƙarar ruwan da Mom taji yasa ta fahimci yana Toilet me but duk da haka da buƙatar ta jira taga a wani hali yake.
Ganin shiru bai fito ba ne yasa Mom sauƙa ƙasa ta jira shi.
Fuskar shi a ɗaure ya sauƙo, ganin babu kowa yasa ya fice tare da nufar motar shi, Joseph da ya zo hannu kawai Hamma Zaki ya ɗaga masa alamun bai buƙatar tafiya da shi, Wani pack dake kusa da su yaje ko zuciyar shi zata daina ƙuna da kuma zafi.
Sai around 11:00pm ya dawo, lokacin Daddy ma ya dawo. Mom da ta sanar da Daddy abun da ke faruwa yasa yake jiran dawowar Hamma Zakin.
Daddy ne ya miƙe tare da tunkaro Hamma Zaki dake shigowa, cike da sakin fuska ya iso dai-dai Hamma Zakin yana hugging nashi. Duk irin yadda yake ji sai yaji zuciyar shi tayi wasai.
“Good Evening Dad”
“Evening sweetheart, Ina ta jiran dawowar ka” Daddy ya faɗa yana sakin murmushi.
Shima Hamma Zakin murmushi yayi yana faɗin “Thatz my Dad, I'm back”
Ya faɗa tare da zaunar da Daddy a kan kujera sannan ya zauna kusa da shi.
Shafo sajen sa Daddy yayi yana murmushi kafin yace
“Sweetheart me yake damun ka?, It seems like you are not happy today” marairaice face Daddy yayi yace “Tell your Dad what's wrong with u?”
Cike da kulawa Hamma Zaki yace “Nothing Daddy, I'm ok”
Kallon ka raina min wayo Daddy yayi masa sannan yace
“Ok what about that young lady?, I mean wacce tazo ɗazu”
Ɓata fuska Hamma Zaki yayi yana yamutsa ta “Oh Dad, please don't like her at all”
Murmushi Mai ɗauke da ma'anoni daddy yayi sannan yace
“Alright tunda baka so, brothern ka ya kira ka and baka picking call ɗin, ya ce a faɗa maka he's coming back tare da Waheeda da kuma baby Fauzan.” daga haka Daddy ya fara shirin miƙewa, murmushi Hamma Zaki yayi yace “Ill call him in na shiga, good night sweetheart”
Waving hand ✋ Daddy yayi tare da wucewa.
Shima Hamma Zaki ya wuce bedroom ɗin shi.
Nasan readers sun Matsu su san wacece pretty!.
*Wacece pretty?*
Alhaji Saminu Hambali shine cikakken sunan mahaifin ta, matar shi ɗaya rak wato Hajiya Salima. Sunyi aure ne irin na soyayya sai dai sun shafe shekaru basu samu haihuwa ba sai akan Nabila (Pretty), Hajiya Salima (Mami) mace ce mai shegen biye-biyen malaman tsibbu da kuma bokaye, ko kaɗan bata ƙaunar wata ta shigo gidan mijinta da sunan mata, hakan yasa ta mallake Alhaji Saminu (Dad).
Dad a ɗaya ɓangaren Hamshaƙin ɗan siyasa ne wanda a yanzu haka yake riƙe da matsayin ministan walwala.
Pretty ta tashi cikin gata da sangarci, hakan yasa ta tashi da buɗaɗen ido tunda ita kanta mahaifiyar Tata bata samu isasshiyar tarbiyya ba talkless of ta bawa wani. Sam ko kaɗan Pretty Bata shakkar kowa, ko uban waye yayi mata bata ƙyale shi.
Bayan ta kammala secondary school ta fara karatun ta a Nile University dake birnin tarayya, a nan tarbiyyar ta ta ƙara taɓarɓarewa don kuwa maza ne ƙawayen ta, biye-biyen hotels da clubs baa magana, a nan suka haɗu da Ishy wacce ita ma mahaifin ta babu laifi yana da kuɗi. Sanadiyyar Ishy da ta kasance ƙawar Fauzy. Fauzy ma ta gagari iyayen ta duk da irin gatar da suke mata amma haka ta zaɓi rayuwar banzanci ta bar su, takan shafe watanni ba tare da ta ziyarce su ba. Sai kuma Sumy wacce itace baya bata a harƙar shaiɗanci, iyayen ta ba wasu masu hali bane compared to Iyayen sauran, sanadiyar Fauzy ta fara harƙar lesbian hakan kuma na da nasaba da yadda Fauzyn ke kashe mata kuɗi.
Waɗannan ƙawaye ka nemi tsarin Allah daga sheɗan sannan ka nema kan su, don sun san salon bariki da iskanci, Pretty kuwa in ta saka rai akan abu to babu makawa sai ta samu, hakan yasa bata damu ba ko da Hamma Zaki ya nuna baya yin ta, coz ta san da Mamin ta tasan batun shikenan zai shigo hannu.
Wannan kenan!
Kun jini shiru masoya Littafin Ƴar Iya?, To na dawo da zafi zafi na fatan ba zaku bari na huce ba😒😂 ah toh, in na huce sai kun neme ni.
Mu haɗu gobe don jin yadda zata kaya, yanzu ne Littafin Ƴar Iya zai fara daɗi, wai hausawa suka ce wasa farin girki😄 to haka a nan ma fah, ku dai kuci gaba da bibiyar Littafin, Ga Ƴar Iya, ga Hamma Zaki, ga Pretty kuma? To ko yaya haɗuwar su duka zata kasance?. Ku ci gaba da bibiyar Alƙalamin DIAMOND LADY💎, Ina matuƙar ƙaunar ku.
Yanayin comments ɗinku yanayin tsayin page da yawan post.
Love U all.
[6/12, 11:40 AM] Diamond Bhatool💎🩷✍️:
🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀
*ƳAR IYA* *(Mai hannun ɓarna)*
🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀
_NA_
*Fadimatu Adamu Hassan*
*Diamond Lady 💎*
SHAFI NA “““46&47”””
Tunda Pretty suka isa Abuja, ko dropping ƙawayen nata bata yi ba su ma basu buƙaci hakan ba coz da gani tana cikin tsantsar damuwa, ta kuma yi alwashin auren Hamma Zaki ko ta halin yaya.
Mamin ta na zaune a parlourn ta ƙaraso janye da trolleyn ta, da gudu ta saki trolleyn tare da nufar ta.
“Mami na oyoyo”
Murmushi matar tayi wacce fuskar ta ke zubi da ta prettyn.
“Oyoyo shalelen Daddyn ta, kin dawo kenan?”
Yamutsa fuska Pretty tayi tace
“Eh na dawo Mami”
Ƙura mata ido Mamin tayi ganin damuwa a fuskar ta.
“Lafiya mutanen Adamawa an dace dai?”
Kwaɓe fuska Pretty tayi kafin tace
“Mami wannan sai kin taimaka, wallahi mami kamar gunki yake, ko saurara ta baiyi ba”
Zaro ido Mamin tayi tace
“Ban gane ba”
Pretty ta ce “Mami nidai kisan yadda zaki yi na auri Captain Alee in ba haka ba mutuwa zanyi”
Cikin sigar rarrashi Mamin tace
“Is ok Shalele, Yau ba sai gobe ba zamu wuce wurin na kan dutse, shi ɗin wa da zai ƙi saurarar ki?, In kina so ma cikin one month za'a yi auren”
Cike da farin ciki tayi hugging Mami tare da kissing goshin ta.
“Thank u Mami na, bari na shiga ciki”
Kai Mami ta gyaɗa hakan yasa Pretty Jan trolleyn ta ta wuce ciki Mami kuma ta tsunduma duniyar tunani.
Cije leɓe yayi tare da faɗin “Fansar mu ce wannan lokacin!”
Daga haka ta miƙe.
*ƳAR IYA POV*
Tun bayan bikin A'i Ƴar Iya ta rasa abokiya amma duk da haka bata bar halin ba.
Matsayin ta na Aminiyar amarya yasa tana shiga suka wuce dandali coz dama ita suke jira ta iso.
Wasanni iri-iri aka yi a dandali ciki kuwa har da wani wasa da ya ƙayatar. Amarya da angon na zaune a kan benci ne dama tare da ƙawayen su dake kewaye da su.
Ƴar Iya da kanta ta iso gaban su ɗauke da faranti a hannun ta, haka shima Sama'ila abokin Basiru shima da nasa.
Cikin farantin Ƴar Iya jar hoda ce, turare ɗan feshi sai kuma hula, ledar dake hannun ta kuma tsire ne ciki. Farantin Sama'ila kuma turare ne ɗan feshi da kuma kwalin kayan dake jikin amarya A'i sai kuma leda dake hannun shi.
Ƴar Iya a gaban ango ta tsugunna shi kuma Sama'ila gaban amarya. Sai da aka tabbatar kowa ya shirya tukun aka fara.
Ƴar Iya tace: yanzu ango zai nuna mana yadda zai tafiyar da matar sa, zamu ga ko zai iya kula da ita ko a'a”. Sauran ƴan mata da samar suka saka shewa.
Basiru ne ya ɗauki hodar dake kan farantin Ƴar Iya, ya buɗe tare da zazzaga hodar jikin soson hoda.
Bai tsaya ɓata lokaci ba ya kamo fuskar A'i tare da fara shafa mata hodar. Nan fili ya kacame da ihun ƴan mata da samari, kowa sai dariya yake don wasan ya burge su.
Sai da ya gama shafa mata hodar ya janyo kwali ya ɗaura mata tare da ɗaukar turaren yana feshe ta da shi. Bayan nan Sama'ila ma yayi gyaran murya yace “Yanzu zagayen na ango ne, Saboda haka zamu so muga yadda amarya zata shirya shi.
A hankali A'i ta jawo hula tare da sanya masa ita daga nan ta fara feshe shi da turaren. Nan da nan ƙamshi ya cike ko ina.
Bayan an yi shiru kuma aka juye tsiren dake cikin leda bisa farantin. Ango ya bawa amarya a baki haka amarya ma ta bawa ango. Daga nan aka watse kowa ya wuce gida abun sa.
Rana bata ƙarya in ji malam bahaushe yace sai dai uwar ɗiya taji kunya. Kamar haka ne yau Lahadi aka ɗaura auren A'i da mijin ta Basiru mai gyaɗa.
Murna da farin ciki sosai su Ƴar Iya suke musamman yadda suka yi haske abun su saboda gyaran da Halima ke musu.
A daren ranar ne kuma aka miƙa A'i gidan mijinta. Ginin jar ƙasa ce wanda aka laikaye shi da jar ƙasar, ɗakuna biyu gareta sai kuma madafar abinci sai bayi.
Ko ina zancen A'i ake yi ai yarinya tayi goshi, yarinya tayi goshi. Bayan an kai amarya Ƴar Iya ta dawo gida tare da adana kuɗaɗen ta da ta samu.
Washegari da sassafe Ƴar Iya ta daka kayan sana'ar ta ta fita talla, sai da ta sayar da shi tas sannan ta wuce gidan A'i. A can taci abincin rana da aka aiko daga gidan su Basiru sannan ta wuce zuwa gidan Iyar ta.
*ALEE POV*
Mom ba ƙaramin mamaki tayi ba jin batun su Pretty. Ganin zama bai kama ta ba yasa ta fice don dubo yaron nata.
Kwance yake bisa faffaɗan gadonshi dake laikaye da white bedsheet, idanuwan shi lumshe yayin da fuskar shi ke kallon sama. Zuciyar shi ke mishi ɗaci da zafi.
“Why this girl?, Me yasa suke son shiga rayuwar shi ne kam?”
Ganin babu mai bashi amsar yasa shi miƙewa tare da nufar Toilet ya watsa ruwa. Ƙarar ruwan da Mom taji yasa ta fahimci yana Toilet me but duk da haka da buƙatar ta jira taga a wani hali yake.
Ganin shiru bai fito ba ne yasa Mom sauƙa ƙasa ta jira shi.
Fuskar shi a ɗaure ya sauƙo, ganin babu kowa yasa ya fice tare da nufar motar shi, Joseph da ya zo hannu kawai Hamma Zaki ya ɗaga masa alamun bai buƙatar tafiya da shi, Wani pack dake kusa da su yaje ko zuciyar shi zata daina ƙuna da kuma zafi.
Sai around 11:00pm ya dawo, lokacin Daddy ma ya dawo. Mom da ta sanar da Daddy abun da ke faruwa yasa yake jiran dawowar Hamma Zakin.
Daddy ne ya miƙe tare da tunkaro Hamma Zaki dake shigowa, cike da sakin fuska ya iso dai-dai Hamma Zakin yana hugging nashi. Duk irin yadda yake ji sai yaji zuciyar shi tayi wasai.
“Good Evening Dad”
“Evening sweetheart, Ina ta jiran dawowar ka” Daddy ya faɗa yana sakin murmushi.
Shima Hamma Zakin murmushi yayi yana faɗin “Thatz my Dad, I'm back”
Ya faɗa tare da zaunar da Daddy a kan kujera sannan ya zauna kusa da shi.
Shafo sajen sa Daddy yayi yana murmushi kafin yace
“Sweetheart me yake damun ka?, It seems like you are not happy today” marairaice face Daddy yayi yace “Tell your Dad what's wrong with u?”
Cike da kulawa Hamma Zaki yace “Nothing Daddy, I'm ok”
Kallon ka raina min wayo Daddy yayi masa sannan yace
“Ok what about that young lady?, I mean wacce tazo ɗazu”
Ɓata fuska Hamma Zaki yayi yana yamutsa ta “Oh Dad, please don't like her at all”
Murmushi Mai ɗauke da ma'anoni daddy yayi sannan yace
“Alright tunda baka so, brothern ka ya kira ka and baka picking call ɗin, ya ce a faɗa maka he's coming back tare da Waheeda da kuma baby Fauzan.” daga haka Daddy ya fara shirin miƙewa, murmushi Hamma Zaki yayi yace “Ill call him in na shiga, good night sweetheart”
Waving hand ✋ Daddy yayi tare da wucewa.
Shima Hamma Zaki ya wuce bedroom ɗin shi.
Nasan readers sun Matsu su san wacece pretty!.
*Wacece pretty?*
Alhaji Saminu Hambali shine cikakken sunan mahaifin ta, matar shi ɗaya rak wato Hajiya Salima. Sunyi aure ne irin na soyayya sai dai sun shafe shekaru basu samu haihuwa ba sai akan Nabila (Pretty), Hajiya Salima (Mami) mace ce mai shegen biye-biyen malaman tsibbu da kuma bokaye, ko kaɗan bata ƙaunar wata ta shigo gidan mijinta da sunan mata, hakan yasa ta mallake Alhaji Saminu (Dad).
Dad a ɗaya ɓangaren Hamshaƙin ɗan siyasa ne wanda a yanzu haka yake riƙe da matsayin ministan walwala.
Pretty ta tashi cikin gata da sangarci, hakan yasa ta tashi da buɗaɗen ido tunda ita kanta mahaifiyar Tata bata samu isasshiyar tarbiyya ba talkless of ta bawa wani. Sam ko kaɗan Pretty Bata shakkar kowa, ko uban waye yayi mata bata ƙyale shi.
Bayan ta kammala secondary school ta fara karatun ta a Nile University dake birnin tarayya, a nan tarbiyyar ta ta ƙara taɓarɓarewa don kuwa maza ne ƙawayen ta, biye-biyen hotels da clubs baa magana, a nan suka haɗu da Ishy wacce ita ma mahaifin ta babu laifi yana da kuɗi. Sanadiyyar Ishy da ta kasance ƙawar Fauzy. Fauzy ma ta gagari iyayen ta duk da irin gatar da suke mata amma haka ta zaɓi rayuwar banzanci ta bar su, takan shafe watanni ba tare da ta ziyarce su ba. Sai kuma Sumy wacce itace baya bata a harƙar shaiɗanci, iyayen ta ba wasu masu hali bane compared to Iyayen sauran, sanadiyar Fauzy ta fara harƙar lesbian hakan kuma na da nasaba da yadda Fauzyn ke kashe mata kuɗi.
Waɗannan ƙawaye ka nemi tsarin Allah daga sheɗan sannan ka nema kan su, don sun san salon bariki da iskanci, Pretty kuwa in ta saka rai akan abu to babu makawa sai ta samu, hakan yasa bata damu ba ko da Hamma Zaki ya nuna baya yin ta, coz ta san da Mamin ta tasan batun shikenan zai shigo hannu.
Wannan kenan!
Kun jini shiru masoya Littafin Ƴar Iya?, To na dawo da zafi zafi na fatan ba zaku bari na huce ba😒😂 ah toh, in na huce sai kun neme ni.
Mu haɗu gobe don jin yadda zata kaya, yanzu ne Littafin Ƴar Iya zai fara daɗi, wai hausawa suka ce wasa farin girki😄 to haka a nan ma fah, ku dai kuci gaba da bibiyar Littafin, Ga Ƴar Iya, ga Hamma Zaki, ga Pretty kuma? To ko yaya haɗuwar su duka zata kasance?. Ku ci gaba da bibiyar Alƙalamin DIAMOND LADY💎, Ina matuƙar ƙaunar ku.
Yanayin comments ɗinku yanayin tsayin page da yawan post.
Love U all.
[6/12, 11:40 AM] Diamond Bhatool💎🩷✍️:
🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀
*ƳAR IYA* *(Mai hannun ɓarna)*
🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀
_NA_
*Fadimatu Adamu Hassan*
*Diamond Lady 💎*
SHAFI NA “““46&47”””
Tunda Pretty suka isa Abuja, ko dropping ƙawayen nata bata yi ba su ma basu buƙaci hakan ba coz da gani tana cikin tsantsar damuwa, ta kuma yi alwashin auren Hamma Zaki ko ta halin yaya.
Mamin ta na zaune a parlourn ta ƙaraso janye da trolleyn ta, da gudu ta saki trolleyn tare da nufar ta.
“Mami na oyoyo”
Murmushi matar tayi wacce fuskar ta ke zubi da ta prettyn.
“Oyoyo shalelen Daddyn ta, kin dawo kenan?”
Yamutsa fuska Pretty tayi tace
“Eh na dawo Mami”
Ƙura mata ido Mamin tayi ganin damuwa a fuskar ta.
“Lafiya mutanen Adamawa an dace dai?”
Kwaɓe fuska Pretty tayi kafin tace
“Mami wannan sai kin taimaka, wallahi mami kamar gunki yake, ko saurara ta baiyi ba”
Zaro ido Mamin tayi tace
“Ban gane ba”
Pretty ta ce “Mami nidai kisan yadda zaki yi na auri Captain Alee in ba haka ba mutuwa zanyi”
Cikin sigar rarrashi Mamin tace
“Is ok Shalele, Yau ba sai gobe ba zamu wuce wurin na kan dutse, shi ɗin wa da zai ƙi saurarar ki?, In kina so ma cikin one month za'a yi auren”
Cike da farin ciki tayi hugging Mami tare da kissing goshin ta.
“Thank u Mami na, bari na shiga ciki”
Kai Mami ta gyaɗa hakan yasa Pretty Jan trolleyn ta ta wuce ciki Mami kuma ta tsunduma duniyar tunani.
Cije leɓe yayi tare da faɗin “Fansar mu ce wannan lokacin!”
Daga haka ta miƙe.
*ƳAR IYA POV*
Tun bayan bikin A'i Ƴar Iya ta rasa abokiya amma duk da haka bata bar halin ba.